Showing 375001 words to 378000 words out of 467220 words

Chapter 126 - MATAR MUTUM COMPLETED 1-3 BY MARYAM FARUK.doc

23 Sep 2025

12100

data fi kusa da ?ofa ya Wofana kafin yayi musu gaisuwar Jam'u yana satar kallon Alhajin daya sha shadda Winkin tazarce, rabon da yaga Alhaji babu babbar riga harya manta a rayuwarsa ze iya cewa tun suna yara shadda ko yadi ko boyel baya Winkasu seda babbar riga amma yau yasha tazarce ga hula ya kafa a goshi har kamar aski yayi an masa gyarab fuska se yaga ya sake zama wani dan matashin dattijo.

Haka kawai murmushi ya suSuce masa daya hakaito abinda yake zaton yana faruwa, ashe nan kusa akwai ya?in duniya na uku a gidansu in har tunaninsa ya kasance gaskiya. Alhaji Audu ya katse masa tunani yana cewa
"Dariyar me kakeyi?" Ya ware ido yace
"Ni kuma? Yaushe?"
"Aa ni, malam tashi ka tafi abinda ya kawo ka kazo ka katsewa mutane tattaunawa"

"Aa karfa ka korar mun yaro, Allah ya ji?an Ahmad dama shine me rakitoshi suzo musha hirar mu to da alamu dai ze ri?e al?awari tunda gashi yau shi kaWai ma yazo abinsa" Hajiya Zubaida ta tare Alhajin. HaWe fuska Alhaji Audu yayi bece mata komai ba, Jafar yayi murmushi me sauti sannan ya mi?e yana cewa
"Bari na shiga gurin Yaya. Umma seda safe, a fito lafiya Alhaji" ya fice Alhajin ya rakashi da harara yana jiyo Hajiya Zubaida na masa dariya.

"Kaga Alhaji a gidan nan ko? Waifa zwaraci yake zuqa gurin Umma" Dr Hassan ya faWa masa bayan sun gaisa. Yayi murmushi yace
"Nayi farin ciki, Allah yasa hakan ya zama silar ?ara daidaituwar rayuwar gidan mu amma Yah Hussain ya sani kuwa?"

"Ya sani se da ma ya baya approval ma sannan Alhajin ya fara zuwa kasan fa naga alamar kamar tsoron Hussanin nan Alhaji yake ji nan yace mun wai na gayawa Hussaini zezo bikon Umma idan na yarda, a zuciyana i was like what what the f, amma dai nayi shiru gashi nan kusan two weeks da suka fara magana" cewar Dr Hassan. Jay yayi dariya kafin ya sake cewa

"Ai Yah Hussanin ne abin tsoro, ina mamakin yanda baya shakkar zarewa Alhaji dole ya lallaSa shi ai karya zige Umma ta?i koma masa, Allah ya tabbatar da Alkhairi to, su Alhaji ango, baka ga ba se harara na yake wai na katse musu tattaunawa" suka ringa dariya kafin Dr Hassan yace
"Kaga shikenan su ku angwance tare, ina kuka tsaya kaida taka amaryar?"

Shiru yayi take kuma yanayin sa ya canza, ya buWe baki zeyi magana Anty Halima da tafi haWo masa abinci ta dawo se kawai yayi shiru ya karSi abincin ya fara ci shima kuma Dr be sake ce masa komai ba saboda Haliman data zauna kawai suka cigaba da hirar duniya. ?arfe goma suka fito tareda Dr Hassan, Alhaji na tsaye Hajiya Zubaida ta rakoshi se sannan Jay yaga kwalliyar data sha da doguwar rigar lashi ta kashe Wauri hannayenta sun sha lallale idan ka ganta ba zaka ce ta ajiye yaya kamar su Dr Hassan ba. Ya kalli Dr Dr ya kalle shi kowa ya shafa kai yana no?e dariyar dake cinsa, ganinsu yasa Alhajin ya mata sallama yana muzurai ya shiga mota shi kaWai yazo ko direba babu ya fice kafin Jay yabi bayansa ya tarar dashi yayi parking a waje dan haka ya ?arasa ya tsaya kusa dashi.

"Kar ka kuskura naji maganar nan a bakin wani" Alhajin ya faWa masa bayan ya sauke glass, seda yayi da gaske kafin ya iya ri?e kansa be fashe da dariya ba ganin yanda Alhajin ya haWe rai yana kora masa gargaWi yace
"In sha Allah, Allah ya sanya Alkhairi ya nuna mana lokaci". Banza Alhajin ya masa ya tada gilashin motarsa se kuma ya sauke ya sake ce masa
"Ka tabbata ka nemi yardar yarinyar nan tsakanin nan da sati biyu dan bana son Sata lokaci, idan kuma baka shirya ba ka janye ka barwa masu niyya suje"

"Za'a duba" Jafar Win ya sake faWa, Alhaji yaja motarsa ya bar gurin shi kuwa gyara parking yayi ya ringa SaSSaka dariya tamkar wani zararre kafin lokaci Waya kuma ya fashe da kuka ba na wasa ba, tunani ne ya gifta masa a rai, harya laluba aljihu ze ciro wayarsa niyyar sa ya kira Yah Ahmad ya bashi labari rashin jin wayar da yayi ya tuna ya barta a gida take kuma ya tuna da Yah Ahmad yana inda baze iya amsa wayarsa ba. A fili cikin kuka yace
"Komai ya rikice mun baka nan dama kai kake bani mafita, da damuwa ga labari me daWi duk baka nan balle na rabasu da kai, Allah ya jaddada rahma gareka Yayana, ina kewarka".

Seda yayi kukansa ya gode Allah kafin ya tafi gida damuwa ta maye gurbin nishaWin da ganin Alhaji ya samar masa. A Wakin sa ya tarar da Fatiyyah taci ?walliya da wasu kayan bacci tayi kyau amma yana kallonta daya tuna abinda tayi Wazu duk seya ta sake Sata masa rai. Daurewa kawai yayi ya kulata data rungumeshi tana cewa ya manta wayarsa ana ta kira se kawai ta sakata a flight mood. Badan ransa naso ba ya biye mata bayan yayi wanka ganin a bu?ace take dashi sedai tarbar da ya mata ita da kanta ta gane akwai matsala amma data ga yana shan magani bayan ya sake wanka se kawai ranta ya bata baya jin daWi ne, ta rigada ta goge kiran da tayiwa Fatima da duk number wata mace data gani a wayar, bincike ta masa kamar wata CID, seda ta gamsu dan kanta kafin ta jona masa wayar a chaji tukunna.

Kwana biyu tsakani daya kama kwana biyar rabonsa da gurin Hajiya da safe Baba Al?ali ya kirashi akan ya same shi can gidansu yana son ganinsa yanzu. Har ya gama shiryawa ya fita Fatiyyah na bacci bata tashi ba, a falon sama ya tarar da Alhajin da Baba Al?ali ya gaishe su yana kallon kuWaWen daya gani zube kan center table. Baba Al?ali ya gama raba kuWaWe ya Waure su da rubber band kafinya kalli Jafar yace

"Yi ha?uri fa na taso ka da sassafe dole ce ta saka hakan, Wan uwanka Asharab ne ya sameni akan yana da muradin auran tsohuwar matar Yayan ku Ahmad shine nace masa to ya dakata tukunna saboda akwai wasu maganganu zan fara tambaya naji idan babu kowa a ciki seya shiga. To na tuntuSi Salim yace ya janye dan kuWin nan da kake gani ma na tambayar auransu ne shida Faisal idan Allah ya kaimu gobe za'a kai, yanzu kai nake so naji ta bakinka, kana sonta ne har yanzu ko kuwa ka bawa Wan uwanka dama ya nemeta?"

Tamkar wanda aka watsawa ruwa haka jikinsa ya shiga tsatstsafo da zufa dukda sanyin Ac daya cika falon be wadace shi ba ya zari tissue dake gabansa ya shiga goge fuskarsa da wuyansa inda zufar tafi yawa lokaci Waya kuma fuskar ta canza, idonsa yayi ja amma ya?i cewa komai. A fusace Alhaji Audu dake kallonsa yace

"Ba magana akayi maka ba zaka ringa wani goge gogen fuska se kace an ritsa munafiki? Amsa ce ta eh ko aa, kana son yarinya ko baka so?"

"Aa Audu abin bana faWa bane ba. Ni na fahimci uzurin Jafar kuma tabbaci kawai nake da bu?ata akan yana da ra'ayi kan hakan ko bashi da? Dan ya so ta a baya ai ba lallai ya zama har yanzu tana ransa ba duba da yanda al'amura suka faru sannan kuma koda Ahmad ya bar wasiyya idan Allah be ?addara aure a tsakaninsu ba haka nan za'a ha?uri ta auri wani daban maganar munafunci ai duk bata taso ba" Al?ali ya tare Alhajin.

Maimakon yayi ?asa sema sake hasala yayi yace
"To idan ba munafunci ba naga yarinyar ba kai kace dama can budurwarsa bace? Ina nan har ciwo ka ringa kwanta mana saboda ita? Duk a saboda me ya takure rayuwar sa ya Wauki ?unci ka Worawa ranka saboda duk ba dan ya rasata bane shine yanzu za'a ringa binsa ana lallaminshi akanta se kace an gaya masa ta rasa masu sonta da aure ne?
Wlh ni badan wasiyya Ahmad ya bari akan al'amarin nan ba kai baka isa kasa na maimaita maka magana sau biyu ba, ko da kaga na dakatar da Salim kawai saboda na cikawa Ahmad muradin sa ne kuma Allah ya gani nayi iya yina, tunda kaga ba zaka iya rufawa Wan uwanka asiri ba se kaje ka ?arata, daWin ta Allah ya bamu yaya maza da yawa, ga saurayi ma yace yana sonta kuma idan Allah ya kaimu gobe da kaina zanje na tambayowa Asharab auranta in sha Allahu kuma bazan baro gidansu ba har se ta tabbata a matarsa, tashi ka bani guri dama ai seda nace karka kirashi ka?i ji ai gashi nan ka gani".

Ko gezau Jafar beyi ba yana zaune kamar an dasashi zuciyarsa banda bugawa da ?arfi babu abinda takeyi. Yasan Alhaji kaifi Waya ne, yanda yace ze nemawa Asharab auranta ba wai barazana bace dagaske yakeyi to shi kuwa idan haka takasance wace gadar ya kamata ya hau ya faWo ya dagargaje kawai kowa ya huta? Ya za'ayi ma yana raye ya sake saka ido ta auri wani cikin Ahalinsu? Ai wlh sedai kowa ya rasa, in har be sameta ba to kuwa babu wanda ya isa ya mallaketa.

"Ba zaka tashi ba sena buge ka?" Alhajin ya sake daka masa tsawa yana janyo wani ?wagiri da yake ri?ewa idan ciwon ?afarsa ya motsa. Ya Waga kai ya kalli Alhajin idanunsa kamar zasu zubo da wuta saboda yanda suka kaWa sannan ya kalli Baba Al?ali murya a dakushe yace
"Hajiya tace bata yafe mun idan har na sake maganar auranta".
"Ita Bintan tace haka?" Baba Al?ali ya tambayeshi, ya gyaWa masa kai alamar eh se ya sake cewa
"Idan ba dan ta hana ba kana sonta kenan?"

Seda ya kalli Alhaji dake girgiza ?afa ya kumbura yayi suntum da fushi kafin yace
"Ina sonta Baba"
"Kaje ka kawo sadaki da kuWin aure dan sisi bazan biya maka ba ba auren fari bane kuma ka nemi inda zaka ajiyeta idan kuma a gidanta zata zauna se ayiwa gidan kuWi ka ringa biyansu haya nan da sati huWu in sha Allahu za'ayi komai a gama" Alhajin ya faWa kamar me jiran yaji amsar sa. Ya buWe ido yana kallonsa, yama za'ayi haka ta yuwu? Ce masa fa yayi Hajiya ta hana bata yafe ba tace zata tsine masa kuma yace nan da sati huWu ze masa aure ita kuma Hajiyar ayi yaya da maganarta?

"Amma Alhaji tace fa zata tsinemun, wlh na gaji, rayuwata kullum sake shiga ?unci takeyi kuma nasan hakan yana da nasaba da irin kalaman da kulkum Hajiya takeyi akaina ina so nayi mata abinda take so idan har hakan ze sakata farin ciki ta cigaba da saka mun albarka yanda takeyi da na shirya na hakura da komai. Tunda na rasa Yah Ahmad na cigaba da rayuwa to ni me yayi mun saura kuma?

Ni yanzu ba auren Afeeyah bane abinda nake bu?ata, nafi so ku taimaka mun Hajiya ta yarda na karSi su Layla koda hakan ze zama fansar soyayyata na amince dan nafi bu?atarsu a yanzu sama da zama da ita"

"Tashi ka bamu guri" Alhaji Audu ya faWa cikin yanayin da dole ya tashin ya wuce yana waiwayen Baba Al?ali fuskarsa na alamun neman Wauki.*ASSALAMU ALAIKUM*
*YAN UWANA MATA MASU BURIN A KODA YAUSHE SU KASANCE CIKIN GYARA, JIKINSU YA RINGA TAFIYA DA ZAMANI TA FANNIN KYAU DA KAYAN MARMARI MASU HANA IDANUN OGANNI LE?E-LE?E TO KU MARMATSO DOMIN DAI TAFE NAKE DA ABIN ARZI?I KUMA DOMIN KU KA?AI*

*INA GABATAR MUKU DA GADALIN MUTAN NINGI, INGANTACCE KUMA SAHIHIN MAGANI WANDA MUKAYIWA LA?ABI DA TULA-TULA 3 IN 1*

*INGANCCE KUMA SAHIHIN MAGANIN MU TULA-TULA NA GYARAN NONO, IDAN HAR NONO NE MATSALARKI YAR UWA DA YARDAR ALLAH SE DAI KI BAYAR DA LABARI DOMIN TULA-TULA YANA GYARAWA TARE DA TAYAR DA DUK WATA KOMADA YA MAYAR DA SU CAS ABIN GWANIN SHA'AWA. BAMU CE NONONKI ZASU TASHI SU TSAYA KAMAR NA BUDURWA BA, A'A ZASU DAI SU CIKO SUYI KYAU DUK YANDA SUKA YAMUTSE DA YARDAR ALLAH ZASU ZAMA ABIN SHA'AWA GA MAI GIDA. DALILIN KIRANSA TULA TULA E IN 1 KUMA BAYAN GYARAN NONO YANA MAGANIN SANYI TARE DA SAUKAR DA NI'IMA*

*AN SAMAR DASHI DAGA NAU'IKAN ABUBUWAN DA JIKI YAKE BU?ATA, MAI CIKI BATA SHA AMMA MAI GOYO ZATA SHA DOMIN YANA WANKE NONO SANNAAN IDAN ZA'AYI YAYE YANA HANA CIWON NONO*

*KAI TSAYE A TUNTUBI MAMAN ILHAM KADUNA AKAN 08135613021, Muna kaduna muna aika Kaya ko ina a faWin Nigeria cikin Aminci. Kar a manta siyanna gari mayar da kuWi gida TULA-TULA tabbas ne bawai ya?ini ba*

*MATAR MUTUM*
*NA MARYAM FAROUK (UMMU MAHEER*

*FIKRA WRITERS ASSOCIATION*

*LITTAFIN KUDI NE*
*PAY 500 A ASUSUN*
*7061838488*
*OPAY DIGITAL SERVICES*
*MARYAM FAROUK*
OR
*0709290797*
*ACCESS BANK*
*SE A TURA SHAIDAR BIYA ZUWA GA 07061838488*
*IDAN KATINE A DAUKI HOTONSA A TURA ZUWA LAMBAR SAMA VTU KUMA A TURA A 08142548705*

*Kuyi following dina a Arewabooks @Maryamfarouk01 inda zaku karanta wannan littafin tareda sauran littattafaina*
*NAGODE*

*BOOK 3*
*PAGE 34*

Tun Fatiyyah tana Wari Wari harta saki ranta ganin har an kwana uku Jay bece mata ta tafasa ba kuma saSanin ya da tayi tunani ze ?aurace mata yanda ya saba idan yana fushi da ita se taga ba haka ba, ita ce ma take janyewa tana kama kanta daga ?arshe kuma ta saki saboda Mamanta ta bata tabbacin Malam yayi aikin daya ce zeyi mata ya rage nata tayi amfani da salo da dabaru ta ?ara jansa jikinta ta rabashi da kowa wannan sararin data samu ya sake bata damar baje kolin tijarar data durfafi yiwa Fateema.

Dukda tayi blocking Win layinta tun a ranar data je gidan bata ha?ura ba ta siyo wasu layukan ta ringa kiranta dasu ita kuma data Waga taji ita ce zata kashe tayi blocking number daga ?arshe ma ta dena amsa number da bata sani ba. Ranar da akayi kwana ukun bayan sallar Magriba Jafar ya shirya yace mata zeje gida gurin Hajiya, tana zaune a falo tana cin mangwaron data saka aka yanka mata ya Wan zauna gefen kujera yana tambayar ta ko zata shirya suje tare tace Aa bata jin daWi sosai ya tafi kawai ba zata iya zuwa ba. Warsa na aljihu tayi ?ara ya cirota ya amsa kiran a ta?aice ya mi?e tana gani a ?o?arin ya zura wayar a aljihu bata shiga ba ta zame kan kujera ya wuce ba tareda ya sani ba. Ya kai minti kusan ashirin da barin gidan kafin taji ringing tone irin nasa yana tashi a falon, ta ringa dube dube daga baya ta gano wayar a inda ya zauna. Cike da tsananin murna ta Wauke ta, kiran ya katse ta wuce da sauri ta kulle ?ofar falon da key kafin ta shige Waki saboda murna harda rawarta.

Kai tsaye ta lalubi number Afeeyah ta kira, a daidai lokacin Fatima na tsaye daga cikin get Win gidansu, fuskarta kirtif kamar hadari ta ri?e ?ugu da hannu Waya tamkar zata rufe Jafar da duka. Yana tsaye ya jingina bayansa da katanga hannaynesa harWe a ?irji yana kallonta ba tareda idanunsu sun haWu ba take cewa
"Banyi mamakin abinda ta aikata ba domin dama ai zaren kalar yadin ne ta yaya ma za'ayi tana tare da mayaudari, ma?aryaci kuma me zamba cikin soyayya me ?as?antar da halittar ubangiji da ganin yafi ?arfin su kuma ace zara san mutunchin babba?
Wlh abun daya fi mun ciwo ma yanda jahilar matarnan ta saka Ummana take tunanin har yanzu akwai wani abu da yayi saura tsakanina daku, me zanyi da mijinta? An gaya mata har wani abin so ne shi banda a gurinta da bata san me takeyi ba? Rayuwar da nayi a baya ma nadamar ta nakeyi kuma da ace kuma ina da damar sauya ?addara ta da na goge sanadin daya haWa ni dashi.

Na tsane shi na tsani duk wani abu da ze dangantani dashi. Tun da wuri ma ta sani ba abinda zanyi da mijinta dan ita taga abin so a tattare dashi kuma zuwan da tayi har cikin gida ta ciwa mahaifiyata mutunchi bata zagi banza ba wlh sena rama, zan mayar mata martani da abinda zeyi mata ciwo sama da wanda tayi mun" wayarta ta dakatar da ita daga bambamin da takeyi har haki take numfashinta na neman sar?ewa saboda masifa.

Da mamaki ta kalli wayar ta kalleshi, ya na nan yanda yake tunda ta fara maganar be motsa ba haka idanunsa basu dena yawo tsakanin bakinta dake magana da jikinta da take jijjigawa ba saboda tsabar abinda ke cin ranta. Ya mi?e tsaye dakyau fuska babu yabo babu fallasa ya mi?a mata hannu alamar ta bashi wayar tata, bata mi?a masa ba ya saka hannu ya zareta sannan ya Waga kiran da harya katse wani ya sake shigowa ya saka wayar a speaker. Muryar Fatiyyah tar a kunnuwansu tace
"You matsiyaciya yar matsiyata. Wato kinyi blocking layina kin kuma dena Waga unsaved number ko kin zata hakan ze saka na barki? ai ba zaki ?i Waga kiran dadironki kinga nima ba zan?i Waukar wayarsa na isar miki da sa?on da nayi niyya ba".

Jay ya rintse ido saboda yanda kalmar da Fatiyyan ta faWa ta dake shi, Afeeyah dai shi take kallo ita kuma taci gaba da cewa
"Dafarko dai salon wasanki ya burgeni, da ace ana bayar da kyauta ta wadda tafi kowa iya yaudara a duniya da tabbas sena kai sunanki. Wato karkiyi biyu babu ba se kika haWa yaya da ?ani kikayi soyayya dasu, da kika fahimci zaki fi tara abin duniya a jikin Ahmad se kika fara auransa kikayi yanda kikayi kika kashe shi kika ci gado yanzu kuma shirinki ki auri mijina kenan ki mori soyayya kome? To bari kiji wlh kinyi ?arya kuma ke baki san komai ba a tsageranci da duniyanci ni nan na dama ki na shanye. Ba dan ba se nace Allah ma yasa kiyi kuskuren auran mijina ta yanda zanfi samun damar gwada miki kuskurenki da kyau yarinya" tayi shiru tayi wata dariya irin ta yan duniya kafin ta sake cewa

"Nima dai na tsaya ina Sata yawun bakina da lokaci na, idan har ke kin haifu cikin fa?irin ubanki da wannan koWaWWiyar uwar taki ki cigaba da kula Jafar, ki aure shi, na tabbata tijararriyar uwarsa kaWai ta isheki. Wlh Fatima

Chapters

Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login