Showing 150001 words to 153000 words out of 218311 words
Chapter 51 - AJIYA A DUHU BOOK 2 By Billyn Abdull.txt
koma karta biye ma su Mamanata. Amma gefen sheɗaniyar na angizata akan bawani nan taje taga ƙwal uwar daka... A haka Saheeba da mamansu suka fito suka sameta, sai faman taɓe baki suke dan sun rasa abin kushewa acan ɗin ma. Miƙewa kawai Nuratu tai suka shige ciki, Mammansu na ayyana a ranta ai wlhy ko tsinke bazasu sayama Nuratu ba suma shine zai yi komai kamar wannan dan sun san shine yayi. Sun sami falon komai a kashe, Mamman Saheeba ta haska fitilar wayarta ta kunna ta falon. Sai ta shiga leƙe-leƙen bedrooms ɗin ƙasan tana faɗin, “Kuyi maza ku sassaka mu haura saman kafin suji motsin mu”.
Da to Nuratu da Saheeba suka amsa suna buɗe wasu ƙullikan tsuma suka shiga cusawa a cikin kujeru, sai rubutu a gora shima suka yayyarfa, sai da suka gama komai tsaf suka haura sama harda maman tasu......
ALLAH ka rabamu da mugun ji da mugun gani dai to🥱😜😂🏃.
_______★
Sannu a hankali salon wasan ya fara canjawa, jikin Maanal ya fara rawa, tsoronta na dawowa fresh a zuciya. Ƙoƙarin janye jikinta take amma babu dama, ga baki ma ya rufe mata ruf da nashi ba damar magana. Dai-dai yana gama ɓalle illahirin botiran rigarta ya finciketa yay wurgi da ita Maanal data fara shiga gigita dan Alaramma AA ya fara zuwa inda ake masa rowa ta sake ƙoƙarin fincike jikinta ya sake nuna mata ina ai ta riga ta shiga tarko kuma, ba kuma yaji baya gani sam. Siffofin komawarsa kurma, kuma makaho suka fara tattara kansu. A dai-dai gaɓar ya gama rabasu da garkuwarsu daga ita har shi, ALLAH ya bama Maanal sa'ar fincike lips ɗinta da jikinta tana ƙoƙarin matsawa ya riƙota, ta fashe masa da kuka. Cikin matuƙar gigitar roƙo da magiya ta ce, “Wlhy bazan iya ba! Ka tausaya min na tuba Yaya Ajwaad na tuba.”
Ƙasa-ƙasa muryarsa a dasushe kamar tata shima a raɗa ya ce, “Idan na barki mutuwa zanyi Maanal”.
“Wlhy nima mutuwa zanyi Ajwaad”.
“I'm sorry”.
“Ka riƙe Sorryn ni ka bani salama”.
“Idan na baki ni taya zan samu tawa salamar. Ki zama mai adalci da tausayi”.
“Na shiga uku, da gaske ka zama kurma da makahon da kai alƙawarin komawa? Kafa min alƙawarin barina na har abada”.
“Maybe a lokacin dana faɗa aljanuna ne, amma Maanal wake alƙawari zana rubutu akan ruwa mai gudana! Bayan yasan in ma yayi kamar abu ne bamai yiwuwa ba”.
“Ka tuna kai fa Bestyna ne”.
“Hakan ne zai sake bamu damar zama AMINAI na musamman na kuma har abada”.
“Bazaka haƙura ba kenan”.
“Idan na haƙura ni wazai bani haƙurin”.
“Besty!”.
“Na'ama Bestyn Bestynsa”.
Baki ta sake buɗewa zatai magana ƙarfin kukanta na ƙaruwa ya ce, “Shiiiii!!!” ya sake maida lips ɗinsa akan nata. Yayinda yake wani kalar bata saƙonsa mai nauyi da karya garkuwar jiki, cikin gushewar tunani ya sake himmatuwar isa inda ya daɗe a cikin mafarki da hasashen zuciya kawai..
A dai-dai lokacin su Maman Saheeba ke ƙarasa hawawo upstairs ɗin, a kuma dai-dai nan Maanal ta fisge lips ɗinta a karo na biyu ta fashe da kuka mai ƙarfi na azaba da ƙwala kiran sunan Oum da Ammie a tare cikin matsamnaciyar gigita.........✍️
Subahannallah, Jamila tayi ɓari, aranar jajibiri😆😛. A ririya-ririya Kamila💃 ƴar sarƙar wuya... Iya nan na iya🤣😜🏃
*_AJIYA A DUHU na kuɗi ne, 500 ne kacal, ƴar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai 😀🙏_*
*09032345899*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_💞AJIYA A DUHU....💞_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_My TikTok account 👇_*
https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1
*_Instagram👇🏻_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
*_Arewabooks_*
Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30
*_WhatsApp channel_*
https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R
_Duk wanda bai fallowing ɗina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama😂😂🏃🏃_
*_BOOK 2_*
🅿️➖7️⃣4️⃣
______________
.........Ai wani irin cak Maman Saheeba da Saheeba da Nuratu suka tsaya kamar waɗan da aka dakama tsawa, sai kuma suka kalla juna, mizai faru sautin disa-sashshiyar muryar AA ce ta daki cikin kunnuwansu. Tare da fitar kukan Maanal dake magiya da roƙo da neman ɗauki harda sunan Mamy kanta amma tabbas AA ya zama kurma, kuma makawo dan yau dai sai addu'a kawai.....
Rikica, Mama da Saheeba sukaji a ƙasa, da sauri suka kalli wajen suma nasu jikunan na rawa. Al'amari mai matuƙar nauyi da girma na cigaba da shiga cikin kunnuwansu. “Na shiga uku! Nuratu! Nuratu!”. Suka shiga faɗa suna kamo Nuratu datai wanwanr a ƙasa, cike suke da tashin hankali da ƙunci da baƙin ciki ƙololuwa dan duk wani mai shekarun girma irin Maman Saheeba dama Saheeba ɗin yaji wannan kukan da Maanal keyi har tana yin kamar zata shiɗe yasan ina.....
Sosai jikin Maman Saheeba ke sake rawar mazari, wlhy da tasa abin kunnayensu zasu zo suji musu kenan da bata yarda sunzo ɗin ba. Gashi nan basu gama saka maganin ba sunji abinda zai yi maganinsu. Amma shegen bokan nan fa ya tabbatar mata da yayi aiki babu abinda Ajwaad zai ma yarinyar nan a wannan daren, acewarsu ma barci zai sakar musu har suzo suyi abinda zasu yi su fita wani bai sani ba, dan ita kanta Mamyn abu ta zuba mata a shayin data sha kuma bokan ne ya bata.
______★
Duk rakin Maanal a zuwan farko tamkar wasa farin girki ne ga Ajwaad, dan ta riga ta firgita matuƙa taƙi bashi damar samunta yanda yake so. A nashi ɓangaren shima yanayin halin daya daɗe a ciki ya sashi samun nutsuwa bada wani nisa ba. Koda ya matsa daga jikinta yanda ta cigaba da masa kuka kansa kawai ya girgiza, dan shi yasan ba'ai komai ba. Kai bama a fara wasan ba na gaskiya dan sharar hanya kawai akayi. Komai baice da ita ba, sai ma miƙewa da yay yana tafiya a dudduƙe saboda cikinsa dake wani irin sabon ƙullewa. Bayi ya shiga ya haɗa ruwa masu zafi, koda ya dawo cike da dauriya ya ɗagata cak. Kuka ta sake sakar masa, cike da tsiwa tana faɗin ita ya sauketa ya daina taɓata zata iya. Bata so ya barta. Bai kulata ba, sai da ya direba a jacuzzi ɗin tana ƙoƙarin miƙewa tare da sakin kuka ya riƙeta da ƙyau.
Kuka ta sakar masa sosai wai zafi. Cikin shaƙaƙƙiyar muryarsa ya raɗa mata, “Faɗan da ba'a fara ba har kike tunanin maida duka, dama kin hutar da kanki dan komai ba'a fara ba yarinya. Yaushe ma aka kai maƙura balle kiji zafin, daga tonon farko kawai”
Da sauri Maanal ta kallesa hawaye shaɓe-shaɓe a fuska duk da ba komai ta fahimta ba a kalaman nasa ta gane wasu sarsi. Gira ya ɗage mata yana sake ƙanƙance rinannun idanunsa dake cike da fitina. Sai kuma ya ɗan cije baki saboda cikinsa sake ƙullewa yake yi. Ita kanta ta fahimci akwai abinda ke damunsa. Amma haushin abinda yay mata da ƙin saurarenta da yayi da rashin tausayi yasa taƙi magana. A ƙasan zuciyarta kuwa mamaki take ashe ma ba wata wahala sosai da ake wani sha, dan zafin da take ji ba wani ƙololuwa bane matuƙa kamar yanda take ji ana faɗa, amma dai tana jin zafin tabbas. Haka ya gama kimtsata cikin dauriya ya sata tai wanka shima yayi sannan ya sake ɗakkota suka fito. Saman kujera ya ajiyeta ya kwashe zanin gadon, duk da yasan bazai kasance da damuwa sosai a tare da shi ba amma dai zasu fi samun nutsuwa idan ya canja ɗin. Sai da ya maida mata kayanta tana faman masa ciccika bai kulata ba ya maidata a gadon ya rufa mata duvet. Sai faman sauke ajiyar zuciya take na uban kukan da taci wanda raki yafi yawa. Shi dai yama kasa kwanciyar saboda cikinsa da yay masifar ɗaurewa. Takai yama kasa zaman kujerar ya koma ƙasan lallausan carpet ɗin gaban gadon kawai. Tun yana ɗaukar al'amarin zai iya lafawa harya fara fin ƙarfinsa. Dan wani sabon yanayi jikinsa ke ƙara ɗauka tamkar ma baiyi komai ba. Ga wani irin rawa da jikin nasa ke ƙoƙarin fara yi. Numfashinsa kansa wani irin fisga yake fita a cikin ƙirjinsa, amma kasancewarsa jarumi gwanin dakewa a nutsensa yake a zahirance. Jin abin na neman fin ƙarfinsa dole ya juya ya ɗauka wayarsa daya aje saman side drawer, ko a lokacin bai wani lura da tarin miss call ɗin Mamy ba ya shiga ƙoƙarin fara bincike akan minene ya kawo masa hakan, ko dan ya samu ya rage damuwarsa ne yake jin ciwon?. Da ƙyar ma yake iya gane bayanin saboda ciwo dake cigaba da cin ƙarfinsa. Sakamakon da binciken ya bashi ne ya sashi ji a ransa akwai matsala. Saboda ya tabbatar Maanal ta riga ta firgita, idan yace zai sake zuwa mata to wlhy zata iya sume masa ma shi kuma yayi imanin a karo na biyu bazai iya mata sassaunci ba mai gaba ɗaya zai yi ba kamar a farko ba, mai gaba ɗayan ma irin na babu ragi babu ragowar nan. Wayar ya ajiye ya sake kifewa na tsawon lokaci, wlhy ji yake kamar bazai ga wayewar garin gobe ba idan bai samu mafita ba. Dole ya sake ɗaukar wayar saboda shawarar da zuciyarsa ke basa akan kiran RK ko zai bashi wata mafitar bayan wannan.
Sai da wayar ta kusa tsinkewa RK ya ɗauka, cikin yanayin barci ya ce, “Waye?”.
Ɗan jimmm AA yayi, kafin acan cikin maƙoshi a kuma dakensa ya furta, “Ajwaad”.
Tsai RK yayi shima, sai kuma a hankali ya janye Nuwaira dake jikinsa dan wayo ya mata suka tafi masaukinsa bayan sun ma AA rakkiya. A nutse shima ya furta, “Are you okay?”.
Da ƙyar AA ya ce, “No!”.
Gaban RK ya ɗan faɗi, Daga gadon ya sauka gaba ɗaya ya nufi ƙofar fita, sai da ya buɗe ya juya ya ɗan kalla Nuwaira, ganin barci take sosai ya fice. Sai da ya zauna a ɗaya daga cikin kujerun falon ya kunna lamp dake gefen kujerar sannan yay ɗan gyaran murya, dan yana jiyo saukar numfashin AA a wahale duk da yana ƙoƙarin dakewa. Cikin serious sosai RK ya ce, “Ajwaad akwai matsala ne?”.
Shiru AA ya masa na tsawon sakanni kamar bazai ce komai ba sai zuwa can ya ce, “Cikina ke ciwo, ina jin kamar zan mutu. Ka faɗa min me zanyi da zan samu sassauci?”.
Zama RK ya gyara, babu wasa a tare da shi sam ya ce, “Ajwaad! Ga matarka a kusa da kai mi kake jira? Kaima kasan minene ma'anar wannan ciwon cikin, dan duk da baka kasance likita ba kanada ƙoƙarin bincike akan abubuwa”.
“Rafeeq a tsorace take matuƙa, kuma na samu nutsuwa, sai dai ban kai gareta gaba ɗaya ba saboda ruɗanin data shiga har tana yi kamar ma numfashinta zai bar gangar jikinta. Domin wancan tsoron har yanzu yana a tare da ita.”
Cike da nazari RK yace, “Ajwaad karka damu da tsoronta, ka samawa kanka nutsuwa kawai, idan ba hakaba akwai matsala. Dan wannan halin da kake gani kana ciki komai zai iya faruwa da kai. Ba kamar na baya bane da kake shiga ka fita. Nutsuwar farko daka samu saboda tsahon shekarun daka ɗauka a ciki ne dole dama hakan zai kasance maka. Amma a zuwa na biyun jikinka da zuciyarka dama ƙwaƙwalwarka zasu samu dukkan dai-daiton daya dace. Kai a yanzu ka fita kasancewa a haɗari saboda ba shine na farko a gareta ba....”
Sai da AA ya runtse idon azaba da cije lips kafin cikin ƙarfafa kai ya furta, Rafeeq! Manaal is actually a virgin!”. Babu abinda ya faru a waccan ra...nar”. ya ƙarasa da ƙyar saboda wani irin ƙullewa da cikinsa yayi.
A hankali RK ya wani irin lumshe idanunsa yana sakin murmushi mai sanyi da sauke ajiyar zuciya mai nauyin gaske, a da hasashe kawai yake yi amma yanzu yaji tabbaci, tabbas wannan shine plan c, dole ne kuma yayi duk yanda zai yi AA ya yajema Maanal gaba ɗaya a wannan daren kodan ahalinsu dana Mamy dake a gidan su san hakan suma. Dan abu ne dai na sirri ko, amma ALLAH sai ya fasa ƙwai anyi shagalin jinsa gobe a gidan Darma. Dan hakan zai wanke AA da Maanal ɗin kanta ya cirema kowa shakku, masu aibantata suji kunya. Cikin ture tunaninsa ya ce, “Ajwaad maza ka tashi kaje ga iyalinka, ka ajiye wani tausayi gefe dan hakanne kawai zai baka damar tabbatar ma Maanal kai ba mai laifi bane a gareta, a binda take tunanin ka ƙwata da ƙarfi ita kuma ta rasa yana a tare da ita. Abinda take tunawa taji tsoro yana nan dai. Karka damu babu abinda zai sameta yanzu kaine a gaɓar haɗari. In sha ALLAHU da asuba zanzo da Nurse ta duba ta. Maza ka tashi baka da isasshen lokaci dan yanayi ka ya tabbatar min ka fara zuwa matakin ƙarshe”.
AA yasan gaskiya RK ya faɗa masa, dan numfashinsa har ya fara fisga kamar mai shirin suma. Anan ya jefar da wayar, ya juya da ƙyar yana kallon Maanal da barcin wahala ya kwashe. Da yake kuma wayar da yake yi magana yake a hankali bata ko motsa ba. Ji yay wani karfi yazo masa, ya kalla agogon dake a side drawer ƙarfe uku da mintuna biyar, gaba ɗayansa ya yunƙura, ya saluɓe bathrobe ɗin jikinsa ya yar anan, ya yaye duvet ɗin da take ciki ya kwanta kusa da ita. Hargitsatsun idanunsa ya ƙura mata, zuciyarsa na bugawa da ƙarfin da bai taɓa ji ba. Hannunsa ya dafa gefen fuskarta a hankali kamar yana lallabar zuciyarta.
A firgice ta farka sakamakon saukar hannunsa akan fuskarta dan dama barci bamai nisa bane, jikinta na ɗan rawa ta juyo tana kallonsa da hargitsatsun idanunta da suka sha kuka ga barci data fara. Baki ta buɗe da nufin yin magana a firgice ganin ya sake kwanto jikinsa a nata. Bakinta ta motsa kamar za ta yi kuka, sai ya ɗan matsa baya kaɗan, yana fitar da numfashi mai ɗumi akan fuskarta, da matuƙar zurfin murya mai taushi da santsi kamar ba tashi ba ya ce, “Shhhiii!!... kada ki ce komai, Manaal... ki barni na karantar dake cikakken karatuna daga kundin littafina dana daɗe da tanada domin ke kawai...” Sai ya runtse ido, ya sake matsawa a hankali ya sumbaci laɓɓanta da tausayi, kamar yana tambaya ne ba tilastawa ba ya cigaba da faɗin, “Ki bar zuciyarki ta saurari tawa. Kada ki ce komai, bari zuciyata ta gaya miki babban ajiyayyen saƙon da take ya faman ajiyar. Domin dai-dai wannan shiru tafi buƙata...”
Kai ta shiga girgiza masa, hawaye kuwa tuni sun ɓalle, ta sake yunƙurowa zatai magana ya ce, “Shhhiiii!!! ki bar ni in koya miki KARATUN da ya fi kowace magana Please My half...”
Kafin ta sake yunƙurowa ya rufe mata baki ruff da nashi, ya riƙe mata hannun da take ƙoƙarin kai masa duka da tureshi, zuciyarta ko wani irin mugun bugawa take har yana ji, jikinta ya fara rawa sosai sai ga hawaye na shararowa har akan tashi fuskar. Eh lallai ashe Maanal bataga komai ba ɗazun, dan tamkar wasan yara akayi a yanzu ne AA ɗin ke tabbatar mata da kansa a Ajwaad Aliyu Abubakar Darma. A yanzu ne ya zama kurma na gaskiya kuma makaho. A yanzu ne ya tabbatar mata da dukkan abinda yake faɗa mata na zuwan wannan ranar. A yanzu ne yake tabbatar mata dole ta cika alƙawari. A ɗazun da sauranta tunda bakinta a buɗe yake har tana iya kiran sunaye da neman ɗauki..
Ya rabba, Maanal bata taɓa sanin akwai wata azaba da jiki zai iya fuskanta ba sai a yau, a yau ɗin ma a yanzu. Tun tana some-somen shiɗewa harta sume masa gaba ɗaya batare daya sani ba. Dan shi ɗin kansa baima san mi yake yi ba. Baya gane komai, baya fahimtar komai, baya ji baya gani. Baya ma tuna kansa a matsayin kansa...........✍️
💃“Ragargaza! Rigirgiza! Dagargaza! Wuta direba aljanna tamai rabo ce....”.
Wannan waƙarfa da akeyi idan za'a kai amarya wani gari a mota ko🥱🥱. Saura wani ya fassara min waƙa ƴan sanda ne zasu rabamu😏😏🥱🏃
*_AJIYA A DUHU na kuɗi ne, 500 ne kacal, ƴar uwa bazaki ragu da komai ba dan kinzo kin sauke hakkin wahalata ta rubutu. Dan ALLAH magana ta WhatsApp kawai 😀🙏_*
*09032345899*
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu 😭🙏_*
*_Typing📲_*
*_💞AJIYA A DUHU....💞_*
*_Bilyn Abdull ce 🤙🏻_*
*_بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيم_*
_Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai._
*_My TikTok account 👇_*
https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1
*_Instagram👇🏻_*
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv
*_Arewabooks_*
Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30
*_WhatsApp channel_*
https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R
_Duk wanda bai fallowing ɗina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama😂😂🏃🏃_
*_BOOK 2_*
🅿️➖7️⃣5️⃣
______________
.......Mamy na zaune a inda Maman Saheeba ta barta idanunta a lumshe, tun ɗazun so take ta motsa tama ɗauka wayarta ta