Showing 246001 words to 249000 words out of 252707 words

Chapter 83 - HAJAR COMPLETE NOVELS By Nafisa Yusuf Nagoda.doc

idan ta tashi doke doke akan Maama take durango, tana dukanta tana kuka tana mata Allah ya isa da Allah wadai, Maimuna tace "kin bata ruwan tofin..?", Maama tace "shi naxo bata ta cafkeni ta lakaWa min na jaki", Maimuna tayi zaman daSaro a ?asa ta rasa abinyi, rana zafi inuwa ?una, wnn wace irin rayuwa ce suke yi, tinda Allah ya yiwa Baba rasuwa duniya ta juya musu baya, ashe da cikin wadata suke da rufin asiri amma ruWin zuciya ya hanasu gani, ha?i?a mahaifiyarsu ta cucesu matu?a, ta sabauta musu rayuwa, ta musu gurguwar tarbiyya ta hanasu bin ta mahaifinsu ta gsky, Maimuna ta mi?e ta nufi soro, Maama tace "ina zaki..?", Maimuna tace "zanje in nemo abinda zanci ne Maama, wllh yunwa nake ji kamar zan mutu, ?irjina ma ciwo yake" tana gama fadin haka ta fita, bata bi ta hanyar shagon Iliya mai awo ba ta zaga ta baya, da ?yar take jan ?afarta bata ma san inda ta dosa ba, kawai ganin mutum tayi a gabanta, ya busa mata hanya?in wiwi da yake sha a fuskarta, Maimuna na Waga kai taga Bisi ?wale, ja da baya tayi ta zagaye zata wucesa, ya kashe wutar wiwin da yake sha a goshinta snn ya buWa murya yace "kere na yawo zabo na yawo don haka dole su haWu, yau bbu abinda zai hanani kakkafaki a nan wajen", Maimuna ta hau sosa goshinta da ya kwaile sbd wutar da Bisi ?wale ya manna mata, juyawa yayi ya le?a kangon da suke zama ya kira ?wage, yana juyowa yaga bbu Maimuna a gabansa ta gudu, can ya hangota har ta masa nisa, ai kam tini ya saki iskar wandonsa yabi bayanta, ?wage ma da ya fito ya rufa masa, Allah ya taimaki Maimuna ta afka cikin gida, tana ?o?arin saka sakata Bisi ?wale ya banko ?ofar, ai kam gaba Waya ?ofa ta sauka daga jikin gini don ta gama ruSewa, da gudu Maimuna ta shige cikin gida, Maama na tmbyarta lfy ina ba amsa, Bisi ?wale ya Wauki wni icce da ya gani ya rufesu da duka, ?wage ya Wauki wata murgujejiyar taSarma, tashin farko ya saukewa Maama ita a cinya, Maama ta zube ?asa cikin gunjin azaba, Maimuna ta rarrafa banWaki Bisi ?wale ya bita yana sauke mata itace a gadon baya, ihu Maama da Maimuna suke suna neman agaji, ?wage yace "tsinanniyar yarinyar nan da tasa aka kaini gidan kaso..", Bisi ?wale yace "mu ?addamar musu kawai", Sa'adatu da ta Wan dawo hankalinta ta le?o ta window, ai kam ?wage ya hangota, ya saka taSarya ya bige Wan ?aramin kwaWon da aka rufe Wakin ya shiga, saida ya shemar da Sa'adatu snn ya murguza mata tabaryar a baki gaba Waya ha?oranta na gaba guda shida suka sabauce, uku suka zube a take ragowar ukun kuma suka shige cikin dadashi, tini Sa'adatu ta sume don haka ?wage ya rabu da ita, Bisi ?wale ya fito daga banWaki da ya tarfa Maimuna yana zazzare ido bayan yaga ta dena motsi, ?wage ya Waga tabarya ya Saurawa Maama a goshi, Bisi ?wale yace "Zo mu ware", da sauri suka fita daga gidan bayan sun wurgar da makaman da sukay aika aikar............
'?
=؛? HAJAR =؛?

{98..}

&Hajar ta fito balcony zata kira Sabrah da ta fito da Nanerh tana mata wasa, a tsakiyar compound ta hangosu suna kallon gate, daga ?ofar gate din kuma Binta ce mai aiki da Inuwa mai gadi, mai gadi yayi kane kane a bakin ?ofa alamar wni ya hana shigowa, Binta tace "ka ga Inuwa don Allah kaWata wnn wace irin almajira ce mai nacin tsiya", daga waje Maimuna da hannunta ke nannaWe da tsumma hawaye na bin kuncinta tace "dan girman Allah ku barni na shiga wajen ?ar uwata", Binta ta mata wni kallon tara saura kwata tace "wace ?ar uwar taki", Maimuna tace "wllh ni ?ar uwar matar gidan ce ubanmu Waya...", Binta tace "Chasss kuji mahaukaciya ke kin isa ki zama ?ar uwar matar gidan nan, ke asuwa..", Maimuna ta fashe da kuka tace "dan Allah ku bar ni na shiga..", Binta tace "kaga Inuwa bani hanya na koyawa jakar nan hankali", Inuwa yace "A'a bari ni na koya mata, wllh idan bata bar ?ofar gidan nan ynxu ba saina sumar da ita", Binta tace "barni da ita kawai, kar ka taSata ace ka taSa mai rai, wnn idan ka taSata ai sai ka mata mummunar illa", Inuwa ya matsa daga jikin ?ofar, Binta ta maye position dinsa tana kallon Maimuna tace "baiwar Allah tin muna shaida juna ki tafi", Maimuna tace "ku dubi girman Allah...", ko jin sauran maganar Binta ba tayi ba ta zage ta hankaWata tace "ke kin san girman Allahn da muka haWaki dashi kika ?i tafiya", Binta ta banke ?ofar gidan ta bar wajen, cikin gida ta dosa, Hajar dake tsaye balcony bayan ta saka Sabrah sun koma ciki da Nanerh tayi kiranta, da sauri Binta ta tafi wajen Hajar, tana isa gabanta tayi bowing tace "Anty gani..", Hajar tace "me ya faru a bakin gate na ganki a can kuna hayaniya...?", Binta tace "Wata mata ce wai saita shigo, irin Almajiran nan masu kama da tubabbu, wai cewa tayi ke ?ar uwarta ce shine ta bani haushi na kulle ?ofar", Hajar ta kalli gate din sai kuma tace "ta tafi ko tana nan...?", Binta tace "Wllh ba sani ba, amma da kyar idan ta tafi don irin wadan nan mutanen akwai ba?in naci", Hajar ta kunce mayafin doguwar rigarta da tayi Wan kwali dashi ta yafa a wuyanta, walking a bit fast ta nufi gate, Binta tabi bayanta tace "Anty kar kije wajen wnn matar ba a rasa cuta a jikinta ba", Hajar bata tanka mata ba ta cigaba da tafiyarta har ta isa gate, tana zuwa gate din kam tasa Inuwa da ya koma kan kujera ya buWe mata, ana buWe ?ofar Maimuna dake ma?ale da gate zaune rashadan a ?asa ta Wago kanta tana kallon Hajar, Hajar ma ta ringa kallonta tana ?an?ance ido don bata ganeta ba, da rarrafen hannu Waya Maimuna ta rarrafa ta ri?e ?afafuwan Hajar tace "?o?on bara da maulata na kawo miki Hajara, dan girman Allah ki temaka min", Hajar ta Wan ja da baya tana kallon Maimuna, Binta ta Wauki farar kujerar da mai gadi yake zama ta tura Maimuna da ita tace "ke karki sake taSata, muka san wace irin cutar ce a jikinki", Maimuna bata ha?ura ba ta sake rarrafowa ta ri?e ?afar Hajar tace "kar ki duba halina Hajara, kar ki duba halin mahaifiyata, kar ki duba halin ?an uwana, ki duba girman Allah da Manzonsa, dan darajar Allah da ma'aiki ba dan ni ba ki taimaka mna Hajara, duniya ta mana ruku'un dila, masifa da bala'i ta ko ina Kunno mana kai suke, ?an uwanmu duk sun gujemu, makwabta babu wnda yake jin kukanmu bare ya ji?anmu, ke kaWai ce wcca nake tunanin zaki taimaka mna...", Binta ta Waga kujera zata mangare Maimuna Hajar tace "rabu da ita Binta", Maimuna ta rushe da kuka tace "ki duba mahaifinmu Hajara", kukan ma da kyar Maimuna take yi sbd galabaita, ko mai cutar kwasheko ya fita kyan gani, Hajar taji wata ball ta tsaya mata a throat, Allah sarki Baba tabbas yaga jarabawa akan Maimuna da Sa'adatu da uwarsu Maama, ya haifi fanWararrun ?a?a da suka zama annoba cikin al'umma, da Wacin murya Hajar tace "idan tukunya tayi Sori...", Maimuna tace "ha?i?a kanta take Satawa", Hajar ta dubi Inuwa da Binta tace "ku fitar min da ita", wni azabar haushin Maimuna taji bayan ta tuna yacca suka gallazawa Baba, yadda Baba ya sha wahala akansu, ba ta jin zata iya taimakon su Maimuna bayan abinda suka yiwa Baba, habawa ai tuni Inuwa ya figi Maimuna ya jata ?iyyy Binta na taimaka masa, Hajar ta juya da nufin komawa ciki amma saita kasa tafiya, tana jin Maimuna nata ihu, katamau Maimuna ta ri?e jikin gate su Binta na janta, Hajar tayi wni tunani saita juya tana kallon Maimuna, ai wni yana cin arzikin wani, Naseer da Huzaifa da Nabilah duk ?an uwan Maimuna, tsakanin Naseer da Huzaifa bbu wnda ya taSa mata wula?anci duk kallon ?anwa kuma ?ar uwa suke mata, Nabilah ma a ynxu tana alfahari da ita kuma zata nunata a ko ina a matsayin ?ar uwarta, a da ne suka saSa amma ynxu komai ya wuce, uwa uba kuma mahaifinsu Waya da Maimuna wnda ko ta?i kota so jini guda ne yake gudana a jijiyoyinsu, Hajar tayi ?arfin halin yin magana ta dakatar dasu Binta, Maimuna ta sake rarrafowa har guiwarta ta dauje fatar wajen ta kwaile tace "ko kuWin zuwa asibiti ne ki taimaka mna dashi, ga Maama can a gida ?afarta zata ruSe, ta karye a cinya har yau ba'a Worata ba, Sa'adatu kuma bakinta zai ruSe ha?oranta duk sun shige dadashi". Can boys quarters Hajar ta kai Maimuna, ta saka Zaituna Wayar mai aikinta ta kaiwa Maimuna ruwa da abinci, hannu baka hannu ?warya Maimuna ta rufa kan abinci, abincin da ta ci ko gardi albarka, Hajar ta Wauko kaya cikin kayanta da ta fitar na bayarwa ta kaiwa Maimuna tace ta shiga toilet dake nan boys quarters din tayi wanka ta canza kayan jikinta, ko don Woyin da take bazata shiga da ita cikin gidanta ba, Maimuna ta shiga wanka Hajar ta fito daga boys quarters din ta shiga main building, a palournta na upstairs taga Sabrah tare da Nanerh da ta baza mata kayan wasanta, Hajar ta wuce bedroom dinta, wayarta ta Wauka ta shiga kiran Umma, Umma na picking bayan sun gaisa Hajar ta wassafa mata me ya faru, Umma ta jinjina wnn mganar snn tace "ynxu haka ita Maimunan tana nan gidanki..?", Hajar tace "Eh, wai da zuwa anjima saina kaita gida...", Umma ta katseta da faWin "ki kaita gida sbd ke kika kawota ko...?, karki kuskura ki fita daga gidanki akan wasu can mutanen da mutunci bai ishesu ba, kuma ynxu ba sai anjima ba ta bar miki gida", Hajar tace "Toh Umma, tace Maama da Sa'adatu na kwance ba lfy", Umma tace "Toh Allah ya basu lfy... ynxu ki tashi ki sallameta", Hajar tace "Tom" da haka ta kashe wayar, yadda Umma tace haka Hajar tayi, haka nan ta sallami Maimuna bayan ta bata kuWi tace ta kai su Sa'adatu asibiti, Maimuna kamar zata haWiye harshenta wajen yiwa Hajar godiya sai kace wacca ta bata arzi?in duniya. Umma suna gama waya da Hajar bata ajiye wayar ba ta kira Naseer, har ta gama ringing ta katse bai Waga ba, tana ?o?arin sake kira sai gashi ya kira, da ladabi Naseer ya gaida Umma, ta amsa masa kafin tace "Allah yasa dai baka koma Lagos din ba..?", yace "Ai kam dai ban koma ba gobe ne zan juya", Umma tace "Toh ina son ganinka yau din nan, idan ma zai yiwu ka taho ynxu", yace "Tom Umma". After like 40mins bayan nan Naseer ya iso gidan, da yaji Umma na nemansa urgent shine ya bar abinda yake ya taho, ita kanta Umma saida tayi mamakin yacca ya iso cikin ?an?anin lokaci, gaisuwa ya sake tisa mata duk da sun gaisa a waya, Umma tace "ban dai matsaka ba ko Naseer..?", yace "A'a ba damuwa Umma", Mu'azzam ne ya fito daga Wakin Umma, Umma ta kallesa tace "ka ganshi..?", Mu'azzam yace "Eh" yana gyara agogon hannunsa, Naseer ya kalla yace "Yaya ina wuni", Naseer yace "lfy lou Mu'azzam... ya aiki..?", Mu'azzam yace "wllh Alhmdllh", Naseer yace "Toh yayi kyau Allah ya taimaka", Mu'azzam ya dubi Umma yace "Umma na fita", tace "Toh sai ka dawo Allah ya tsare hanya...", yace "Ameen" da haka ya fita, Umma ta Wan sauke ajiyar zuciya tana kallon Naseer da kyau tace "ya wajen ?annenka su Maimuna da Maama kuma..?", ya shafa kansa yace "suna nan lfy", Umma ta girgiza kai tace "A'a ba lfy ba Naseer, Anya kwa kana zuwa inda suke", ya saukar da kansa baice komai ba, Umma tace "baka zuwa knn..?", yayi ajiyar zuciya yace "Ina gudun fushin mahaifiyata ne, Maama ?o?arin yimin baki take akan abinda bai taka kara ya karye ba, ina yin iya ?o?arina na ganin na sauke ha??insu a kaina amma Maama bata gani, indai naje gidan sai Maama ta faWi mganar da zata min illa a rayuwa, ita da kanta tace idan na sake zuwa inda take saita tsine min, wnn dalilin ne yasa na jima banje gidan ba..", Umma ta girgiza kai tana auna gidahumanci da jakanci irin na Maama, Umma tace "Naseer ka daure kaje wajen mahaifiyarka, na tabbata ynxu bazata tsine maka ba, wncan karon ma faWi kawai take amma baza tayi ba, bbu wata uwa da ta tsani Wan ta har zata tsine masa bayan ya kasance mai mata biyayya", Sosai Umma ta gayawa Naseer mgana mai daWi wcca tasa ya sauko daga dokin fushin da ya hau, har saida ya mata al?awarin daga nan zai wuce wajen Maama. Ko da Naseer yaje gidansu wajen Maama kai tsaye taxi ya kirawo aka Wura su Maama zuwa asibiti, ita kanta Maimuna data Wan dawo hayyacinta bayan ta dawo daga gidan Hajar asibitin a kai da ita, shi dai Naseer kawai bin Maimuna yake da kallo ganin turtsetsen ciki a jikinta, ana kaisu asibiti aka shiga da Sa'adatu Theater aka ciro ha?oran da suke shige mata dadashi, Maama kam babban aiki aka shirya yi mata sbd karaya biyu ta samu a ?ashin cinya kuma ?afa Waya, in banda kuka babu abinda Maama take tana cewa Naseer ka kiramin Nabilah da Huzaifa na gansu, zuwa washe gari akace za a yiwa Maama aiki a ?ashin cinya, likitoci sunce idan ya wuce gobe to saidai a datse ?afar, Naseer ya kira Huzaifa yace ya kamo hanya, shi daman Huzaifa dan i don't care ne ga kuma zuciyar tsiya, tintini yayi watsin uwar watsi da lamarin su Sa'adatu da ita kanta Maaman, gashi Naseer ya gaya masa yacca sukay shiyasa ya sake fusata, a daren ranar kuwa Huzaifa ya iso Kano daga Dutse, saida ya fara duba Maama a ward din ?an karaya snn ya wuce ward din da Sa'adatu take don itama tana jin jiki, Nurse ya tarar tana bata Yoghurt kasancewar bbu mai kula da ita mace, Huzaifa ya ringa kallon Sa'adatu kafin yace "wane ya fille mata kunne Waya..?", Nurse tace "A haka muka ganta dashi". Washe gari an shiga da Maama surgery knn saiga Nabilah, Umma ce ta kirata a waya ta sanar da ita abinda yake faruwa, itama Umman Naseer ne ya gaya mata yace duk an kwantar dasu a asibiti, Saida aka yagalgala tsokar Maama snn aka samu yi mata Worin ?ashi, wai nan ma don asibiti ne, baiwar Allah Nabilah ita ta ringa Wawainiya da uwarta da Sa'adatu, Maimuna kuma Huzaifa ya kaWata gida sbd tsohon cikin da take dashi, daga shi har Naseer sosai wnn cikin nata ya tsaya musu a rai, Maimuna da aka kaWa gida ce take jagwalgwala abincin da ake kaiwa asibiti...........
'?
=؛? HAJAR =؛?

{99..}
Kwanansu Maama uku a asibiti aka canza Sa'adatu zuwa na mahaukata, lokaci guda ciwon nata ya tashi ta fara dukan Nurses, allurai aka ringa gar?ama mata a asibitin mahaukatan, da aka mata gwajin kwakwalwa Sai aka ga kwakwalwar nata lfy lou bbu cuta, gida aka mayar da ita aka du?ufa neman mgani na Aljanu tinda ana tunanin su suka shafeta, Maama kam satinta biyu a asibiti tana jinya, ranar da ta cika sati biyu da kwana biyu aka sallameta, Naseer Huzaifa da Nabilah ne suke ta tiri tiri da ita. Washe gari Maama na zaune tsakar gida akan tabarma ta mi?e ?afar data karye, Nabilah ta kawo mata abincin da ta dafa, Maama ta kalli Nabilah da idanunta da suka cika da ?walla tace "Allah ya miki albarka Nabilah", Nabilah tace "Ameen", Maama ta janyo ?asan rigarta ta ringa goge hawayen da suka shiga sakko mata, da yammacin ranar Naseer ya shigo, tabarmar da Maama ke zaune tana jinyar ?afa ya nufa, ya du?a gabanta yana tambayarta ya jiki, kawai saita fashe da kuka wiwi, nadama da dana sani ne fal cike da zuciyarta, Naseer yace "Maama ki dena wnn kukan dan Allah..", Maama ta fyace majina tace "dole nayi kuka Nasiru, ban yiwa kaina adalci ba, ban yiwa mahaifinku adalci ba, ban yiwa ?a?an da na haifa adalci ba, haka zalika ban yiwa mutanen da na zauna dasu adalci ba, ha??in mutane ma kawai ya isheni, da ba?in cikina da na ?a?ana da na yiwa gurguwar tarbiyya mahaifinku ya rasu, Nasiru dole nayi kuka idan na tuna haukan dana tafka...", dai da??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????i nan Huzaifa ya shigo da ledar fruit da ya siyowa Maama, Huzaifa ya zauna kan dokin ?ofa yayi kiran Maimuna, daga Waki ta fito tana jan ?afa, rama sosai ta ?ara gashi ta wani Washe kamar bbu jini a jikinta, ta samu guri ta zauna da kyar tace "Yaya gani", Huzaifa ya kalleta da Wacin rai sai kuma ya dubi Naseer yace "Yaya ya za muyi da wnn...?", Naseer ya sauke ajiyar zuciya yace "Ai saita faWi waye ya mata cikin", Huzaifa ya murtuke fuska yana kallon Maimuna yace "Ke..!!", Maimuna ta sunkuyar da kanta, Huzaifa ya daka mata tsawa yace "ba kiji mai akace ba", Maimuna tasa bayan hannu ta shaSune hawayen dake sakko mata tace "wllh ban sani ba", Huzaifa yace "baki sani ba kamar ya, a ruwa ake sha..?", Maama tace "Maimuna kiyi mgana mna, nan ?an uwanki da kika gani masu ?wato miki ha??i ne", Maimuna tace "Billahillazi la'ilaha illa huwa ban sani ba, fyaWe aka min" ta rushe da kuka. Tsakar dare na?uda ta kama Maimuna, tun tana jurewa ita kaWai har ta ja jiki ta tashi Nabilah, Nabilah da taga bazata iya da Maimuna ba ta tashi Maama, ga Maama ba ?afa saidai jan buttocks, Maama tasan na?uda ce ta tahowa Maimuna, mgana ake ta tsakar dare bbu abin hawa ballantana a kaita asibiti, Naseer da Huzaifa ne suka tafi neman abin hawan, Maama ganin haihuwa ta taho don har Maimuna ta fara nishi kan Waya ya taho ta kalli Nabilah tace ta bata reza,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login