Showing 198001 words to 201000 words out of 252707 words

Chapter 67 - HAJAR COMPLETE NOVELS By Nafisa Yusuf Nagoda.doc

fresh yake dawo mata, ai kam ta ringa zabga murmushi ba kama ?afar yaro, tana ji aka buWe ?ofa amma ta?i Wagowa cause tasan shine, Nurain na ri?e da door handle yana kallonta without blinking, murmushi yayi ya shafa cikakkiyar sumarsa still yana kallonta, bayan watanni huWu da aurensa sai yanxu kyallin Angonci yake haskawa a goshinsa, kulle ?ofar yayi ya ?araso har inda take ya du?a, da sauri ta kawar da kanta tace "ina kwana...", Calmly ya kamo hannunta yace "Good morning Sweet pie..", ta saukar da kanta sam ta?i bari su haWa ido, yayi blushing yana lura da yanayinta yace "how was our steamy night...?", da sauri ta amshe hannunta ta kwanta ta cusa kanta cikin pillow tana jin wata azabar kunyarsa, tafin fararen ?afarta yabi da kallo sai kuma ya kai hannu yabi zanen ?unshin da akay mata da bikin Noor wnda har ynxu bai gama ficewa ba, Hajar ta janye ?afarta jin yana mata tafiyar tsutsa ta turo baki, lower lip dinsa ya ciza painlessly, hawa gadon yayi ya Wagota lokaci guda ya cire zumbulelen hijab din dake jikinta yace "I hate this blanket..", ta zaro ido tana turo baki tace "Ni ka bani abuna..", cilli yayi da hijab din har saida ya kai gaban mirror snn ya juya ya zubawa chest dinta idanu, yace "Toh ina ne ban gani ba... abarni na kalli properties dina ehe..", ji tayi kamar ta nutse a wajen, ta Waga kai ta kallesa suna yin ido huWu ta saukar da kanta tana murmushi, ta turo baki tace "Ni dae ka bani abuna..", yace "wollah baza a rufemin properties dina ba..", tini ta fara ?o?arin sauka daga gadon ya fixgota yayi wrapping dinta a ?irjinsa, ya cusa kansa a wuyanta ya ringa sha?ar ?amshinta, after a while ya sauke numfashi yace "Toh muyi fira about our sweet yesterday's night" da haka ya sauke mata wni hot kiss a neck, ba shiri ta ma?e wuya ta shige jikinsa tana ajiye numfashi don wni electric shock ne ya ratsa veins dinta, ya kai lips dinsa saitin kunnenta yace "shall we have one romantic morning.." da haka yayi kissing kunnen nata, ta ma?e shoulder tace "Ni dae A'a...", yace "please Baby wife..", nan ma ta ma?e shoulder, bai sake cewa komai ba ya Wago kanta yayi kissing lumsassun idanunta, sai kuma yayi kissing karan hancinta, murmushi tayi idonta a lumshe ta ri?e rigarsa gamm, kallon lips dinta yayi sai kuma ya sunkuya yayi brushing dinsu da nasa, ta tamke ri?on da ta yiwa rigarsa tana ajiye numfashi, kallon fuskarta yayi na few seconds sai kuma ya sake sunkuyawa yayi sucking lips dinta deeply, tini ya fara fita daga duniyar itama yana ?o?arin fitar da ita, da kyar ya janyo pillow ya kwantar da ita slowly, daga haka kuma ya fara smooching dinta a hankali, tayi masa lamo ta ri?e rigarsa gamm as if her life depend on that, saida taji yana ?o?arin rabata da ?ar rigarta snn ta farga, ai kam tini ta hantsila gefe ta gyara rigarta da ta tattare tana turo baki, ita fa har ynxu azabar tsoronsa take ji har cikin ranta, ita kaWai tasan azabar da take sha idan ya taSata, last night ma saida ta WanWana don ruwan citta ta shiga, Nurain ya sauke ajiyar zuciya sai kuma ya tashi daga kan gadon yana buttoning rigarsa, blushing yayi yace "Ohk then bari na nemi alternative...", ya zagayo ta inda take ya duka yana kallon fuskarta, turo masa baki tayi, yayi murmushi yace "Au duk da na kyaleki shine kike turamin baki, tinda ban samu morning Coffee from you ba bari naje nayi making na alternative..", ta saukar da kanta ba tace komai ba, slowly ya kamo hannunta yace "you want some...?", ta gyaWa kai a hankali, yaja hancinta yace "Ohk Coffee or Chocolate...?", ta langwaSar da kai tace "Coffee..", yace "Alright" da haka ya tashi ya nufi door hannunsa zube a pocket, Hajar tabi bayansa da kallo sai kuma tayi murmushi tana juya lulu eyes dinta, After 15mins taji ana knocking door, tashi tayi taje ta buWe ?ofar, yana ri?e da 2 Coffee cups a both hands dinsa, ya mi?a mata Waya yace "here..", ta amsa tace "thank you..", ya Waga cup din hannunsa yace "Enjoy.." da haka ya juya ya wuce Sangarensa, Hajar ta rufe ?ofarta a hankali, gefen gado ta samu ta zauna ta ringa sipping coffee din, sosai ya mata daWi don har wni lumshe ido take fuskanta a sake, tass ta shanye ta tashi zata kai cup din kitchen, bai Wauketa wni lokaci mai yawa ba ta gama gyara kitchen da downstairs palour, daga nan ta haura room dinta shima ta gyara snn ta baza turaren wuta a ko ina, towel ta Waura ta faWa wnka, yau yadda ta tattale jikinta na musamman ne, kolacca da humra da Sakeena ta bata tin lokacin da taje gidan ta Wakko, ta shafe jikinta da kolaccan bayan tayi rubbing lotion dinta, snn tabi kan kolaccan da humra itama mai azabar sanyin ?amshi, tayi Oiling gashinta snn tayi parking dinsa ta saki jelar da ta sauka har mid back, ta tsaya gaban mirror tana ?arewa kanta kallo bayan ta saka gown din da ta fitar, sosai tayi kyau snn kuma body figure dinta sun fito sosai duk da cewa kayan ba kwasassu bane, wall clock ta kalla taga takwas saura, zaro ido tayi ta saka takalminta ta nufi door, tini ta shiga kitchen ta fara shirya breakfast, tana tsaye gaban sink tana wanke dankalin da ta feraye aka buWe ?ofar kitchen din, bata juya ba don tasan shine tinda tayi perceiving pure scent dinsa, saida Nurain ya zagwanye a tsaye tsabar yacca ta masa kyau, kawai kallon back view dinta yake without blinking wata kasala na ratsasa, ajiyar zuciyar da bai shirya mata ba ya sauke lokaci guda yaje ya rumgumeta, Hajar ta zaro ido tace "What are you doing...?", ?amshin da yayi perceiving ne a jikinta yasa ya cusa kansa a wuyanta perceiving it even more, gaba Waya Hajar sai taji ta kasa cigaba da abinda take, ga tap din ruwa da ta buWe yanata zuba, da kyar ta iya cewa "dan Allah ka bari kaga fa aiki nake..", a kasale yace "Continue what you're doing am not stopping you Baby wife...", yana gama faWin haka ya kwantar da kansa a nata har dasu lumshe ido, ta kalli ydda ya ritsa cikinta da hannayensa, a hankali tace "But i can't work like this..", yace "Ohh really toh abar aikin nidae bxan rabu da partner dina ba..", murmushi tayi ta ?arasa wanke Irish din ta bar sa a colander zai tsane, buWe idonsa yayi jin ta cigaba da aikin yace "Baby wife...", tace "Uhmm", ya shafa flat tummy dinta yace "I think yesterday's night I left something precious here.." ya ajiye mata wni combo kiss a neck yace "right..?", runtse ido tayi tana jin kamar ta nutse a ?asa ta huta kawai, wai shi baya jin kunya ne, ta wni irin turo baki lokaci guda ta fara bubbuga ?afarta a ?asa da muryan shagwaSa tace "Kaga bana so..", yyi blushing yace "Eh mna..", bubbuga ?afar ta cigaba da yi tace "Ni A'a ba haka bane", sakinta yayi sai kuma ya sunkuceta sai kace baby yace "Muje upstairs sai kimin shagwaSan da kyau snn kuma ki bani amsana da others ma da nake binki bashi", da haka ya fita daga kitchen din da ita sai ciccilla ?afa take tace "Ni fa girki zanyi", yayi pecking lips dinta yace "let feed on each other... symbiotic mode of nutrition..", direct Sangarensa ya wuce da ita bayan sun haura sama.

&?arfe biyar da wni abu na yamma Maama na tsaye kan Maimuna dake zaune gefen gado ta toshe baki da duka hannayenta, Maama ta zuba mata wani mugun ran?washi tace "cinyesa shegiyar banza, wllh bxa ki fita ki tona min asira a bainar nasi ba saidai ki cinye amanki..", Maimuna dai ta guntse baki hawaye na zuba idonta don amai ne cike a bakinta ta kasa haWiyewa, bazar bazar Balaraba ta afko Wakin bbu ko sallama, Maama dake ?undumawa Maimuna ashar ?asa ?asa ta juyo ta kalli Balaraba, lokaci guda Maama ta haWe rai tace "A'a lfy zaki bankaWo min Waki ba sallama..", Balaraba da ta wani murtuke fuska tace "Ke Rabi bani kuWina..", Maama ta yamutse fuska tace "Ah aha toh meye kuma na mi?o hannu bayan abin rabo ya ?are, kuWi dai zan biya amma ba ynxu ba sbd bani dsu", Balaraba ta kalli sama tana jinjina abinda Maama ta faWa snn tace "kut melesi.. billahillazi la'ilaha illa huwa bazan bar gidan nan ba sai kin biyani kuWina Rabi..", Maama da ta fara fusata ta baza zani tace "na ?arfin arnan da ne ehe.. idan kinada ?arfi saiki kwata..", kafin kace me cacar baki ta kaure a tsakanin Maama da Balaraba, Balaraba ta cokalo kallabinta gaba ta daddage ta dungurewa Maama kai tace "Ai saina nuna miki ?arfin arnan da din idan shi kika zaSa", saida Maama tayi taga taga kamar zata faWi tsabar yacca kan nata ya dunguru don har saida wuyanta ya amsa tamkar zai karye, Maama ta mulmulo ashar bayan ta gama recover, ba tayi wata wata ba ta cukuikuiye Balaraba ta tankaWata waje, nan suka shiga musayar mugayen kalamai suna laftawa juna, Nabilah da take tsakar gida tana tankaWe tayi kasa?e tana kallonsu, Maama tace "Dalla malama fitar min daga gida..", Balaraba ta buga cinya tace "Ahayye riii ba dai kince kuWi na ?arfin arnan da bane toh kwa zaki gani", Maama ta zage ta ringa ?o?arin tura Balaraba soro amma firr ta?i fita, Umma ta fito daga Wakinta jin hayaniya ta?i ta ?are, Balaraba na ganin Umma tace "yawwa FaWima..", nan Balaraba ta bankaWa sirrin Maama wnda tayi asiri lokacin bikin Hajar har aka fasa aurenta da Ya Sayyadi Nura, Balaraba tace "Itace nan munafuka algunguma annamimiyar da ta shiga ta fita aka fasa auren Hajara wai duk don sbd karki cigaba keda ?arki, Toh da aka fasa auren ma ba kyaleki da ?arki tayi ba don tinda ta kyallara ido taga gidan yarki da mai?o ta gigice tana neman hanyar da zata bunka wani asirin don a sako ?arki ita kuma ta manna tata ?ar", sosai Umma ta sha mamaki ta tsinci kanta da furta "innalillah wa'inna ilayhirraji'un..", Balaraba tace "kuma ?arta ta da tayo cikin shege...", sai a lokacin Baba da bai daWe da dawowa ba ya fito yana kallon Balaraba yace "Fita..", Balaraba tace "Toh mal Adamu ko baka san cewa ?arka Maimuna ta kunshi cikin shege ba ita da uwarta suka Soye, ynxu ma haka neman kuWin da za'a cire cikin suke kafin ya fito fili", gaba Waya Maama gigice tayi ta wani susuce tamkar psycho, jikinta har rawa yake ta rasa mai zata yiwa Balaraba, sai dukanta take da guiwar hannu amma Balaraba ta?i yin shiru, daidai nan Huzaifa ya shigo gidan, jiya ya dawo gida sbd an musu hutun session, Nabilah ta matso inda yake tace "Yaya dan girman Allah fita da wnn matar..." shiru tayi sakamakon bangazar da Maimuna ta mata wcca ta fito daga Waki da gudu, ko bakin rariya Maimuna bata iya kaiwa ba ta dur?ushe nan tsakar gida ta shiga kwarara amai, duk mutanen da suke tsakar gidan suka ringa kallonta kowa da abinda yake sa?awa a ransa, hatta Maama tsayawa tayi tana kallon Maimuna wcca har lokacin take kakari, Balaraba ta taSe baki ta buga cinya tace "ga zahiri nan kun gani ehe, cikin shege dai gashi nan a jikin ?arku...", wata kururuwar ba?in ciki Maama ta kurma ta rarumo bokitin ?arfe ta Saurawa Balaraba a goshi, tini jini ya tsinke a goshin Balaraba, Maama ta sake Waga bokitin zata buga mata a karo na biyu Huzaifa ya amshe, da haka yayi waje da Balaraba dake ?undume ?undumen ashar tana cewa "Ni kika fitarwa da jini ko... kwarankwatsa dubu saina ram??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????a baza kici bulus ba", a sukwane Maama ta juya ta kalli Baba lokaci guda ta rushe da kuka tace "?arya take yi wllh tllh... masharraciya ce algunguma..", Baba da yake jin ?irjinsa kamar an cinna masa wuta ya juya ya shiga Wakinsa yana dafe bango, Umma ta kalli Wakin Baba sai kuma ta saukar da kai ta shiga nata, wnn wni irin bita da ?ulli ne hka, dman Maama ce ta kawo tangarWa lokacin auren Hajar, Maama tayi zaman ?an bori a ?asa tana rusa kuka kamar ranta zai fita tana cewa "?arya take wllh tllh..", Nabilah ta ringa ?o?arin Wagata amma ta?i tashi, a fusace Huzaifa ya dawo gida bayan ya kaWa Balaraba har kusa da lungun gidanta, fuskarsa a Waure ya dubi Maimuna da har lokacin take dur?ushe ta kasa tashi yace "Ke dur?ushen me kike yi anan da bazaki koma Waki ba..?", a kasale Maimuna tace "bazan iya tashi ba", wata irin fusata Huzaifa yayi da tace haka, don a zafin zuciya ya linka Naseer, wani harbi ya kai mata a ruwan ciki, dga nan ya zare belt ya ringa shauWa mata kamar Allah ne ya aikosa, ihu Maimuna take tana neman agaji amma daga Maama har Nabilah bbu wnda ya ceceta, ta ko ina Huzaifa ya ringa sauke mata ruwan belt yace "dan uwarki ni zaki gayawa ba zaki iya tashi ba..", tin daga soro Sa'adatu da ta dawo gidan ynxu ta ringa jin ihun Maimuna, le?owa tayi taga abinda yke faruwa ai kam ta koma ta rakuSe a soron tana raba ido tamkar Sera a buta, Maimuna ta rasa inda zata sosa a jikinta sbd duk inda Huzaifa ya samu lafta mata belt yake, da sauri Umma ta fito jin duka ya?i karewa ta ri?e belt din hannun Huzaifa, sai a lokacin Maimuna ta samu chance ta rarrafa ta shige Waki tana jin wni abu mai Wumi yana bin cinyoyinta, gaba Waya Umma ta kasa sukuni tin bayan da Baba ya shiga Wakinsa, Ai kam tana shiga Wakin nasa ta tarar ba lfy don Baba har ya fita hayyacinsa, a gigice ta kira Huzaifa suka koma Wakin tare, ranga ranga Huzaifa da Mu'azzam suka wuce da Baba Asibiti Emergency, tini aka amshi Baba domin basa taimakon gaggawa, saidai me kamar ana zubawa wuta fetur ne don bbu wni cigaba da aka samu don jikin Baban ma yafi sau?i a gida, BP dinsa ne ya haye fiye da kima ga kuma zuciya da itama ta motsa sosai, ?arfe bakwai na dare Naseer ya iso asibitin shima don dman yana kan hanya Mu'azzam ya kirasa a waya ya gaya masa, bayan minti ashirin da zuwan Naseer suna zaune a bakin Emergency room din da likitoci sukace a basu guri, wata Nurse ce ta fito tayi describing Baba tace ana bu?atar relative dinsa guda Waya ya shiga, wata gudumar tashin hankali ce ta doka akan Naseer bayan ya hango gadon da Baba yake kai, da sauri ya ?arasa gaban gadon yana kallon Baba da already an lulluSesa har kai, Naseer bai san lokacin da ya zauna kan kujerar dake gaban gadon ba, a hankali ya kai hannu ya buWe fuska mahaifin nasa wcca tayi kamar ta mai bacci cikin nutsuwa, after a while ya rufe masa fuskar yace "innalillah wa'inna ilayhirraji'un", ya saukar da kansa hawaye na sauko masa yana jin wata ?una a zuciyarsa, Dr din da yake cikin duba Baba har Allah ya masa rasuwa ya dafa shoulder din Naseer, Calmly Dr din yace "Allah ya gafarta masa..", After 15mins Naseer ya fita daga E.R din, Huzaifa na zaune kan kujera ya dafe kansa with both hands, Mu'azzam kam sai zagaye yake ya kasa zama don Umma ce take ta sirfa masa kira, dman da kyar ta yarda suka barta a gida, tinda suka zo asibitin yake lafta mata ?arya don ta kwantar da hankalinta, da sauri Mu'azzam ya nufi Naseer yace "Yaya ya jikin nasa...?" sai kuma yayi shiru ganin yacca idon Naseer din yayi jajur, Huzaifa ya taso shima yana tambayar jikin Baba, Naseer yana kallonsu duka yace "Allah ya yiwa mahaifinmu rasuwa".

&Nurain ya dubi wayarsa da tayi ring wcca take side dinsa, dakatawa yayi da operating laptop da yake ya Wauki wayar, ganin Abba ne ke kiransa ya duba lokaci yaga ?arfe goma saura, picking yayi ya kara a kunne, ko minti biyu ba suyi ba suna wayar, Abba ya gaya masa cewa Allah ya yiwa mahaifin Hajar rasuwa gobe zasu fita jana'izarsa, shi ma Abba yana zaune yaga an turo masa message ta numbern din Baba, toh anan yaga rasuwar wnda Naseer ne yayi amfani da wayar Baba ya tura message ga duk Contacts din Baba don a samu sau?i wajen sanar da mutane, Nurain ya tashi da sauri ya nufi door yana jan rigarsa, corridor ya fita ya buWe Wakinta, tarar da ita yayi tana linke hijab din da ta idar da sallah, already har ta saka kayan baccinta riga da wando, kallonta ya ringa yi without blinking sai kuma ya shiga Wakin, ajiye hijab din tayi bayan ta gama linkewa, ta Waga kai ta Wan kallesa, suna haWa ido ya sakar mata murmushi, ta saukar da kanta tana twisting slim fingers dinta, ya ?araso inda take yace "Sweet pie have you eaten..?", ta gyaWa kai, yace "hope da yawa kika ci little love ma ya samu nasa...?", turo baki tayi ta juya masa baya, murmushi mai sauti yayi ya rumgumeta ya shafa tummy dinta yace "idan kinyi denying bbu a daren jiya toh yau da safe fa..?", ?o?arin fixge kanta ta ringa yi don kar ya yiwa kunnenta fyaWe, ya sauke ajiyar zuciya yace "where is your phone...?", ta nuna masa kan bedside, sakinta yayi yaje ya Wauki wayar ya zura a pocket, ita dai ta bisa da idanu ba tace komai ba, yace "Muje ki kwanta Dear..", gado ta nufa tace "Anan zan kwanta ni..", bai saurareta ba ya ri?o hannunta yace "Toh ni kuma fa pillow zanyi hugging tonight...", yana ri?e da hannunta har suka isa Sangarensa, kwantar da ita yayi kan gado ya gyara mata pillow, yaja duvet ya rufa mata zuwa shoulder, pecking forehead dinta yayi yace "Sleep tight.." da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login