Showing 255001 words to 258000 words out of 298130 words

Chapter 86 - KURKUKUN KADDARA (TAKUN KARSHE) BY BOSS BATURE.doc

furta"wallahi dagaske nakeyi maka, bari in kira maka anilan ku yi magana" tay maganar tare da kai hannu ta buWe purse dinta, ta curo wayar ta kira layin anila tana fara ringing, ta mi?a mashi fuskarta dauke da murmushi.

"Assalamu alaikum, Anila barka da safiya"!

On the other hand tace"ya shureim ina kwana ka tashi lafiya? Ya jikin benazir din? Wlh junaid ba lafiya shiyasa ban samu na kira naji ya ku ke ba ashe ma har an sallame ta" ajiyar zuciya ya dan sauke.

"Lafiyalou anila, Benazir taji sauki, itace ma ta kira min ke, tace tana so tazo duba junaid, ubangiji Allah ya bashi lafiya, in sha Allah yanzu zamu zo"

"Allah Ya kawo ku lafiya, ngde" sallama sukayi ya mika ma Benazir wayar

"Ki bari sai anjima muje, yayi wuri yanzu" girgiza kai tay haWi da Waure fuskarta"ya shureim itafa ta nuna tana son inje yanzu"

"Naji, amma dan Allah idan mu ka je gidan, kada ki yi mata maganar yarinyar nan Azeezaty, nasan hada hakan yasa kike zumudin zuwa gidansu, kiyi hakuri Benazir yarinyar nan ba yarki bace idan kika sa hakuri in sha Allah kema zaki ga taki yar.."

dukar dakai kasa tay, idanunta suka ciko da kwalla.

"Kiyi hakuri idan maganata batayi maki dadi ba" girgiza kai tay'na fahimce ka, in sha Allah bazanyi mata maganarta ba, ay na hakura tuntuni" ajiyar zuciya ya sauke "haka nakeson ji, Kin fada masu mommy zaki fita" girgiza kai tay"a'a yanzu in zamu tafi sai mu gaya masu" amsa mata yai da toh

Kafin ya juya ya shiga ciki ya Wauko carkey dinsa Ya fito suka jera atare suka nufi dining room, mutanan gidan duk suna azaune suna yin breakfast, mutumin ya haWe fuska sai shan kamshi yake kamar iska tana mashi wari, abincin ma da aji da izza yake cin shi tamkar baya son tauna shi..

A fakaice hajiya layla take aika mashi harara kamar zata rufe shi da bugu, shi dai Alhaji ubaid ya nutsu Yana cin abin cin shi, yayin da zeenatu take fuskantar mommyn ta, sam takasa cin abincin ruwan lemu kawai take ta aikin durawa cikin ta, hankalinta da tunaninta suna akan Azeezaty, jiya har mafarkinta tayi, bata da burin daya wuce su haWu da ita, don ta tambayeta wacece Unaizah mai kama da itaS'

Takun tafiyar su shureim ne yaja hankulansu ga duban su,

Bayan sun karaso cikin girmamawa suka gaishe da su kowa ya amsa masu banda Alhaji musa hakan bai dame su ba, sun riga sun dan halinshi

mami ta dube su"ina zuwa haka shureim"?
"Zamuje gidansu anila ne, yaronta baya jin dadi" hajiya sarah tace"Allah sarki, itace kawar benazir wadda suke zuwa asibiti dubata ko"? Benazir ta amsa mata da eh"Allah ya bashi lafiya" mami tace"ay da kun fada min tun dazu dana shirya mun tafi atare, amma idan kun isa gidan ku kirani dan Allah" suka amsa mata da toh, Alhaji ubaid yace"ku gaishe min da mutanan gidan, ace ma anila inayi mata yamai jiki, Allah ya bashi lafiya, idan na samu lokaci zan shigo gidan" ya amsa mashi toh.

"Ya shureim zan biku dan Allah" zeenatu ce tayi maganar, har zata mi?e Alhaji musa ya jefa ta da wani kallo tuni tasha jinin jikin ta, muryarta na rawa ta furta"dan Allah daddy ka bari su tafi dani, mommy kice ya shureim ya tafi dani inaso in bi su" atsawace Alhaji musa ya furta"karki kuskura ki ?ara magana! " a tsorace taja baki tayi shiru, idanunta akan fuskar shureim dake kallon ta, wani irin tausayinta ne ya kama shi, yana so su tafi da ita sai dai yasan daddynta bazai barta ba.


"Musa ka barsu su tafi da ita tunda tana son zuwa..." Alhaji ubaid ne yai maganar,
Banza yayi da shi tamkar baiji abunda yace ba, hakan ya sosa zuciyar Alhaji ubaid musamman layla ranta ya 6aci, harara ta galla mashi akan idonshi, ita day hajiya sarah tayi shiru batace komai ba.


"Shureim ku tafi, Allah ya tsare hanya.." ta fada tare da yi masu alamar su je, ruko hannun Benazir yayi suka kama hanyar fita daga falon yana jiyo sautin shesshekar kukan zeenatu, har waiwayowa yayi sai kallon shi takeyi duk sai yaji ba dadi amma idan ya tuna abunda alhaji musa ya fada mashi sai yaji kwara zamanta agidan duk da shi baiga amfanin hakan ba saboda yayi imanin cewa Allah shi yake tsare bawansa aduk inda yake.

Har suka shiga mota, bai daina tunanin zeenatu ba, ta tsaya mashi aranshi yana jin tausayin rayuwarta

Tsawon mintina kafin suka karaso anguwarsu anila, motarsu ta na shigowa layin gidan suka hango anila atsaye cikin shiga ta abaya fara ta goya baby junaid abayanta, hannunta ru?e da wayarta..

Tunkafin su karaso ta Waga masu hannu alamar su tsayar da motar, agabanta yayi parking, ta nufi backseat ta buWe ta shiga ta zauna kafin ta warware goyan junaid ta kwantar da shi kan kirjin ta.

Dr shureum yayi zaton gidan zasu shiga har zai tada mota benazir ta ru?e hannun shi ya dubeta da mamaki"ba ciki zamu shiga ba, Anila ki faWa masa inda zamuje"

Cikin sanyin murya tace"ya shureim obie estate zaka kaimu" aruWe yake kallonsu da mamaki yace
"Bangane ba, me zakuyi acan? Anila fada mun ina fata dai ba gidan iyayen yarinyar nan zakuje ba"?

"Ya shureim muje kawai, zamuyi maka bayani daga baya, wani abune mai mahimmanci zai kai mu can" bai musa masu ba, yayi reverse ya mi?i hanyar fita daga unguwar


"Anila ya jikin junaid din! ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Ko dai shima duk plan dinku ne"? Murmushi suka saki, Anila tace"a'a ba plan bane, dagaske baida lafiya, amma jikin nashi da sau?i.."

"Meke damun shi ne"? Kafin ta bashi amsa junaid ya fara mutsu mutsu kamar zai farka hakan yasa tay shiru tana kokarin lalla6a shi don ya koma baccin.

Cikin kulawa dr shureim yace"Allah ya bashi lafiya" ta amsa mashi da ameen.


*DAGA AL?ALAMIN BOSS BATURE=?%?*



*Ga me bukatar karanta littafin kurkukun kaddara, 500 ne za'a tura Via Opay, 8103884440 Hafsat Bature Muhammad, shaidar biya za'a tura ta whatsapp, 08103884440*

Assalamualaikum inayiwa kowa ftn alkhairi

Bayani xamuyi amfani d wannan dama domin bayani akan wannan business din Mai tarin albarka da Kuma hanyar daakebi a samu kudi acikin sa =ص?=ظ?>?p?Abu na farko dai shi kasuwancin metaforce kasuwacine halattacen a musulunci sanan Kuma harkace ta crypto currency bayan haka Kuma decentralize project ne duk abunda akace decentralize to ba platform bane bakuma abune da xaa tafi d kudinka ba sannan a tsarinshi ba abune daaxace kasaka Abu kaza xaka kwashi kaza ba AA
Kamar yanda kukaji na fada shi wannan business ne yanada tsare tsare xaki samu kudade a cikinsa maxajen kudade matuqar kinbi tsarin wannan kasuwanci yanda ya dace matuqar kinyi register da wannan tsari na META FORCE xaki amfana fiye da tunaninki Yar uwa bake kadaiba harta da Yan uwa ki da abokanan arxiqi duka xasu amfana Dake insha Allah ammanfa idan kinyi register d wannan tsari Mai albarka insha Allah kada na cikaku d surutu bari mushiga Kai tsaye domin Jin yanda tsarin kasuwancin yake>??? B&?>??? B&?=؃??s?>?s?>?s?<؉?<؉?<؉?=?B?<؉?<؉?


Hanya ta farko akwai referral daga lokacin da kikayi idan kikaci damara kika dage da kawo referral toh tabbas company xata biyaki =د? percent Kuma xata biyaki da dollar gwargwadon level din da mutum yayi register a qasanki metaforce wannan dadi=؃? A misali kika kawo mutum uku a level 1 sukayi registration a kasanki company xata baki 5 dollar
Idan kika kawo mutum na 4 company xata baki 5 dollar
Idan kika kawo mutum na 5 company xata baki 5 dollar idan kika hada duka kinka kinsamu 15 dollar kin maida kudinki sau 3 =؃??s?>?s?>?s?
Bayannan samun spillover tana daya daga cikin hanyoyin da ake samun kudin da wannan business na metaforce matuqar ana aiki a team dinki xaku dunga samun spillover wannan kyautace d company ke bayarwa ga Wanda ke d rabo=؃??s?>?s?>?s?<؉?<؉?<؉?<؉? me kika mantane hajiya kixo kiyi register tun lokaci bai kure maki ba
Hanya ta gaba bayan kinyi registration akwai kyauta d company ke bayarwa na TR shi Kuma wannan kyautace da nan gaba xaki amfana da ita nan gaba kadan wannan coins din da xasu baki yanada daraja shiyasa akeso kiyi babban level tun kafin adaina badata>?p?>?p?>?p?

Abu na gaba akwai force coins wannan coins ne Mai daraja Wanda sai kinyi register da METAFORCE =ز?=ز?=ز?
Sannan xaki samu damar mallakarsa Wannancoin din ana sa ran nan gaba idan ya shiga kasuwa duniya xaiyu kudi fiye d Bitcoin saboda irin yanda tsarinsa yake tun ynx Wanda suka mallakeshi sun fara gani
Alhmadulillah da xuwan META FORCE =؃? Yar uwa da wannannanne nake kiranki d babbar murya daga ranar da kikaci karo da wannan typing din nawa kisa a ranki arxiqine ya kwankwasa maki kofa saboda da akwai alkhairi Mai tarin yawa a META FORCE ga wandanda suke da buqatar yin registration suna iya tuntubata a wanan lamba=?G? 09016713233ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu abun dadi
*Zuzeam empire* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 5500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam empire

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1000 kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd

Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu


*=؋?BOSS BATURE
'*


Bayan ta samu ta lalla6a junaid ya koma bacci, tun da motarsu ta haura kan titi suke ta satar kallon juna tsakaninta da Benazir ta cikin mirror din motar kamar wasu munafukai, kwata kwata hankalin dr shureim baya akansu ya tattara nutsuwarsa akan driving din da yakeyi, hakanan ranshi ya raya mashi ya dubi fuskar Benazir, ta wutsiyar idanun shi ya ke kallon ta adaidai lokaci sun kura ma juna ido ita da Anila da alamun rashin gaskiya atattare da su, duk dagowar da zaiyi sai ya kama su suna kallon juna ta mirror, gyaran murya yayi masu da sauri suka dube shi.

"Ban yarda daku ba! Ku faWamin gaskiya meke faruwa ne? Meyasa kuke satar kallon juna ta mirror? Ina fa lura da duk wani motsinku acikin motar nan, kamar baku da gaskiya, ku ji tsoron Allah ku sanar dani abun da kuke boye min"!

Shiru su ka yi suna ta ?an kame kame an rasa me bude baki ya bashi amsa duk sun sha jinin jikin su.

"Da ku nake magana? Me zamuje yi a obie estate? In har baku fadamin ba zan dakata da yin driving din..." fuskar shi adaure yayi maganar batare daya kalle su ba, kallon juna suka sake yi ta mirror, kafin su yanke shawara da junan su dr shureim ya yi parking din motar a gefen titi Ya kashe ta tare da jingina kanshi jikin headrest.


"In har ba zaku fadamin abunda kuke boye min ba, to kuwa zamu kwana anan ne.."

yawu Anila ta hadiya tare da kallon benazir da hankalinta ya gama tashi,

Cike da fargaba benazir tace"yaya shureim..dama ummm gidan su Azeezaty zamu je..." Dakyar ta ?are maganar ganin ya juyo dakai ya kalle ta tuni ya hade rai, annurin fuskarshi ya gushe rai a6ace yace"meyasa baki jin magana ta? Har nasiha nayi maki nace ki yi hakuri tun da yar nan ba taki bace ki hakura mana, ni dama tun da naga take takenku raina ya bani gidan su yarinyar nan zaku je, to wlh bada ni ba, da nasan gidan su azeezaty zamuje da ban biye maku ba." kallon juna sukayi hankalin su atashe damuwa ce ?arara akan fuskokin su.

Juyawa yai tare da kallon Anila cikin sanyin murya yace"haba anila! Meyasa zaki biye mata? Ni nasan bada son ranki ba, itace ta matsa maki, Benazir bata da hakuri ta fiye kafiya da naci, ba irin lallashin da ban yi mata ba akan ta hakura da yarinyar nan amma ta?i jin maganata"

kifa kai Benazir tayi jikin seat din da take azaune ta fashe da kuka tana fadin"yaya shureim na hakura da ita, nasan ba yata bace na yarda da hakan, Anila tayi min bayanin komai dangane da ita kuma na fahimce ta...." ta ?are maganar tana shesshekar kuka, kafin yayi magana Aneelerh ta riga shi cewa"ka yi hakuri yaya shureim ban nemi shawararku ba nayi gamon kaina, saboda ina tausayin halin da Benazir take a ciki" ta fada tana kallon fuskar shi"shekaran jiya ta kirani awaya take faWa min ita fa tun a asibiti ta fahimci yarinyar nan ba yarta bace kun ce mata taj ya dauketa sunje mall shiru basu dawo ba kun hana tasan gaskiya kun boye mata saboda baku san 6acin ranta, ni kuma abunda nayi tunani duk daran dadewa dole Benazir tasan gaskiya tun da gashi harta kirani awaya ta fadamin tagane ba yarta bace shiyasa kawai na faWa mata gaskiyar zance, sannan na kwantar mata da hankali nayi mata nasiha nace tayi hakuri da boyen matan da akai munyi hakanne saboda gudun kada mu rasa ta"!

tun da ta fara magana dr shureim yayi shiru yana sauraronta, jikinshi yayi mugun yin sanyi zuciyar shi ta karaya.

Benazir ta Waura da cewa"Yaya shureim bayan Anila ta fadamin gaskiya, nayi kokarin cire azeezaty araina saboda a lokacin na hakura da ita, nasan inda rabo wata rana nima Allah zai bayyanar min da ?ata Angel, amma wallahi nakasa ya shureim Inason Azeezaty, Allah Ya jarabce ni da kaunarta, kai shaida ne akan irin Son da nake mata, ko bayan dana gane ba ?ata bace, ina sane nake yi maku pretending saboda kada ku rabani da ita, shiyasa ko bayan da muka dawo gida na Waga hankalina sosai saboda na fahimci kun rabani da Azeezaty" ta Wan dakata da yin maganar tana kallon dr shureim dake kallon ta,

numfasawa tayi kafin taci gaba da cewa"jiya batare da sanin kowa ba, na kira Aneelarh awaya na fada mata halin da nake a ciki na rashin azeezaty, na ro?e ta akan ta taimaka min ko sau daya ne in ganta, saboda na kasa cire ta araina, shine tace min in jira zata yi magana da iyayen yarinyar idan sun amince muje gidan zata sanar dani, sai yau da safe ta kira ni ta fadamin tayi waya da daddyn azeezaty yace muzo gidan mu ganta, har ce mata yai ita ma yarinyar tana son ganina tun bayan data koma gida kullum sai ta yi maganata kaga itama kenan tana jin abun da nake ji agame da ita, ko da bamuje gidan ba, zata sa daddynta ya kawota gurina ne saboda itama ta damu dani"

Muryarta adisashe tayi maganar tana kallon dr shureim, ajiyar zuciya ya sauke har cikin ranshi yaji dadi da Benazir ta hakura abunda ya kara kwantar mashi da hankali jin cewa da sanin iyayen yarinyar zasuje gidan dama shi abun da yake jima fargaba kada su kwasa su je gidan ba tare da sanin iyayen yarinyar ba, benazir ta sanya masu rigima akan su bata ?arta, tun da ba hankali gareta ba, yanzu kuma yaji daga bakinta tasan me takeyi ashe dagangan takeyi masu pretending don kada su raba ta da yarinyar, baiyi mamakin jin hakan ba, cos ya riga da ya san halin Benazir tun tana ?aramarta idan ta kwallafa rai akan abu har aljanun karya take yi masu don ta Waga masu hankali kan abun.

yayi zurfi acikin tunanin shi, Benazir ta katse shi cikin rauni na murya tace"ya shureim dan Allah ka taimaka ka kai mu gidan, nasan me kake tunani, in sha Allah bazan bamu matsala ba, nayi maka alkawarin hakan, Ni kawai burina inga Azeezaty, kona samu kwanciyar hankali"

nannauyar ajiyar zuciya ya sauke, tare da lumshe idanun shi yayi shiru jimmm yana nazari kafin ya buWe su akan fuskar Anila"ba ki yi laifi ba Anila, kinyi abunda ya dace ne, bansan da wasu kalmomi zanyi amfani gurin yi maki godiya ba saboda naji dadin yadda kika damu da Benazir, wlh kin faranta min rai, saboda kwanakin nan dakyar nake bacci saboda damuwar halin da Benazir take a ciki, amma yanzu kin sama mana maslaha atsakanin mu da ita, ubangiji Allah yasaka maki da mafificin alkhairinsa."

Ajiyar zuciya Aneelarh ta sauke, fuskarta dauke da murmushi tace"ameen ya shureim, ay ba godiya atsakaninmu, mun riga mun zama Waya, zan iya yin komai saboda farin cikin ku" har cikin ransu sunji dadin maganar Aneelerh.

Kallon Benazir yayi suka haWa ido da juna, fuskarta tayi jawur saboda kukan da tayi"kiyi hakuri kinji, ki share hawayenki, yanzu na fahimce ku, kuma naji dadin yadda kika Wauki dangana, in sha Allah kema zaki gana da yarki wata rana, zamu ci gaba da yi masu addu'a ubangiji Allah ya bayyanar mana da su" suka masa mashi da ameen


Daga bisani ya tada motar ya cigaba da yin driving dinsu,


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login