Showing 105001 words to 108000 words out of 298130 words

Chapter 36 - KURKUKUN KADDARA (TAKUN KARSHE) BY BOSS BATURE.doc

bana son in tafi in barka, don bani da yarda zaniyi da natafi da kai" Kalaman da yake furtawa daga cikin zuciyarsa suke fitowa, abunda ke ransa ne yake bayyana masa ko ya rage radadin da yake ji na kaunarsa .

A hankali danish ya Wan buWe idanunsa yana satar kallon fuskar hateem dake a dab da tashi, wani irin kallo yake jifar shi da shi mai wuyar fassaruwa batare da prime minister Ya ankara ba.

"Bansan su wanene Iyayenka ba, bansan dalilin dayasa sukayi watsi da rayuwarka ba, amma bana tsammanin akwai wanda zai samu Wa kamarka ya jefar sai dai idan da wani dalilin"

Runtse ido danish yayi sam baya son anayi mashi maganar iyayen sa.

Muryarshi na dan rawa ya furta"ka daina yi min magana akan iyayena, bana son su bana son duk wani abu daya shafe su, If I could see them, I would kill them."

A ruWe prime minister ya dubi fuskar danish da tsantsar mamakin yadda kalaman suka fito daga bakinsa, har kokwanto yayi anya shi yayi maganar?

Ko da yai yunkurin tambayarshi meyasa yace haka, sai jinshi yayi shiru alamar wani baccin ya dauke shi....
Ha?i?a furuncin da ya yi akan iyayen su sun tada masa hankali, sun tsaya masa a ?ahon zuciyarsa, duk da baisan dalili ba amma yaji fargaba aransa, musamman da ya ambaci Idan ya gansu zai kashe su .......
Lumshe idanunsa yayi, tare da ?ara janyo danish ajikinshi, yaci gaba da Wan bubbuga bayansa kamar mai lallashin ?aramin yaro a haka harshima baccin yayi awon gaba dashi, wata irin iskace mai ni'ima taci gaba da kaWa wurin da suke.......

gaba Waya abun da ke faruwa akan idanun Yazrin, sai dai basu samu damar jin komai da suke tattaunawa ba atsakanin su saboda akwai tazara.

Nannauyar ajiyar zuciya Gimbiya mujeedat ta sauke tare da kallon Yazrin dake a gefenta"gwanin ban sha'awa, sun burgeni, a yadda suka kwanta kamar Uba da Wansa, ban ta6a jin zafin rashin Wa bamiji ba sai ayau dana kalli Hateem da yaron nan, wallahi sunyi min kyau sun tafi da imanina ......." Cikin sanyin murya Gimbiya mujeedat tayi maganar.

Jikin Yazrin yayi sanyi lakwas tamkar wadda aka zarewa laka, idanunta sun ciko tab da kwalla ta soma magana ba tare data janye idanunta daga kan shimfiWarsu Hateem ba.

"Daddy ya bani tausayi, na tausaya masa mommy, daga shi har matashin nan, Ina kaunarsa Ina jinshi kamar Wan uwana na jini... " da raunatacciyar murya tayi maganar.

"Mommy abun da yafi ta6a zuciyana, yaran ba su da kowa a daji aka tsince su kamar yarda naji akhi owais Ya faWa, wallahi banji dadin yadda Su oum saratu suke jifarsu da munana kalamai ba, ni abun da ya daure min kai Yaran sunyi kama da family din daddy sosai"


Jinjina kai Gimbiya mujeedat tayi ba tare da ta iya furta komai ba, Ta yun?ura ta mi?e Cikin takun nutsuwa Ta nufi shimfidar su hateem, Yazrin na zaune bata bi bayanta ba, bakomai zuciyarta ke tariyo mata ba, face lokacin data haifi baby boy din su da suka rasa, ha?i?a taji bakin cikin da bata samu damar ganin ko da gawarsa bane, taso ace ko da fuskarsa ne ta gani, tuna wannan yasa taji hawaye sun taru cikin idanuwanta

Adai dai bakin shimfiWar ta Wan zu?unna tana kallon danish from head to toe, yayin da zuciyarta ke azalzalarta da kaunarsa, sai kallon shi takeyi babu kyaftawa, ranta ne ya raya mata wani abu da bata da tabbaci akanshi, hakanan taji tana son ta jaraba gwadawa, Mi?ewa tayi da sauri ta zagaya ta dayan bangaren da farantan abincin da aka kawo masu suke, ta zaro ?aramar wu?a ta yanka fruit, ta dawo bangaren inda danish Yake ta zu?unna duk akan idon Yazrin da mamaki yagama cikata, zuciya da sake sake arude ta furta me mommy zatayi wu?a"? hankalin ta yadan tashi tsoron ta kada ta aikata wani abu duk da tasan hasashenta bazai ta6a zama gaskiya ba...

A hankali ta Waura ziraran yatsun hannunta kan sumar danish ta ru?o ?asanta, Cike da fargaban kada su farka, tana yi tana kallon fuskokinsu cikin kwanciyar hakali suke fitar da numfashinsu, bacci yayi dadi

Yatsun hannunta na kerma ta yanki sumar kan danish da wu?ar, ajiyar zuciya ta sauke tare da mi?ewa ta mayar da wukar cikin kayan abincin kafin ta juya tana faman sauke ajiyar zuciya ta nufi Yazrin tunkafin ta ?arasa yazrin ta mi?e tana tana fadin"mommy! Meyasa kika datsar mashi gashin kai"! Idanunta azare ta fada tana nuna ziraziran gashin danish da gimbiya mujeedat ta cira daga kanshi

Fuskarta dauke da murmushi tace "Ki kwantar da hankalin ki, kinsan dai mom dinki ba matsafiya bace," dariya yazrin tayi"ina kyautata maki zato a koda yaushe Rabin raina" lumshe ido gimbiya mujeedat tayi"ki ajiye min gashin nan a wurinki, Idan muka koma gida zan tambaye ki shi" da sauri Yazrin ta kar6i gashin daga hannun mom mujeedat, ta cire cover din wayarta ta Waura gashin abayan wayan kafin ta mayar da cover din sosai ta matse shi ta yadda bazai ta6a faWowa ?asa ba.

"Yanzu ki zo mu koma dinner hall, kada aji shiru babu ni babu hateem bayan saboda mu akayi taron" amsa mata yazrin tayi da toh" a jere suka nufi hanyar fita daga garden din, suna tafiya Yazrin na waiwayon shinfidar su danish, har saida ta 6ace ma ganinta tukunna ta dauke idanunta daga gare shi.

*Dinner Hall*

Bayan zahra ta kammala yin wayar, Jiki na rawa ta dawo Ciki tana nema unaisah, kamar zata zauce sai ?an waige waige take yi babu ita babu alamarta, kusan sau uku tana zagaye tsakar hall din wurin neman unaisah amma babu ita, zuciyarta ba ?aramar karaya tayi ba, Har cikin ranta bata ji dadi ba, saboda taso su sake ganawa da juna, Yarinyar ce ta kwanta mata aranta, musamman yadda ta sakar mata fuska har ta amince mata su kayi hutuna, dabara ce ta faWo mata, ganin Waya daga cikin matasan ?an matan a tsaye tana kallon masu yin rawa akan dance floor sai murmushi take saki, da sauri Zahra ta nufe ta, muryarta da sanyi ta furta"sannu baiwar Allah" firgigit batool ta dubeta da alama ta razana don bata tsammaci jin muryar wani a kusa da ita ba

"Kiyi ha?uri na baki tsoro ko"? da fara'a zahra tayi mata maganar, batool kuwa sai kallon bakuwar fuskar takeyi ta?i tanka mata, gani take kamar zata cutar da ita ne tun da ta fahimci basa son su

Mi?a mata hannu zahra tayi"ni suna zahra, ke fa"? Cike da rashin yarda ta furta"batool" muryarta da Wan rawa tayi maganar, ba tare da ta Waura hannunta asaman na zahra ba, nan take zahra ta fahinci tsoron ta take ji hakan yasa tace"ki kwantar da hankali yar uwata, Bana Waya daga cikin waWanda suka ci muku mutunci Wazu...." still bata saki fuskarta ba

"Shikenan, yanzu ki faWa min ina ?ar uwarku Unaisah? Muna cikin magana da ita Wazu aka kirani awaya sai naje amsa kiran kafin nadawo na taras bata nan, Ko kinsan inda take"!?

Sai da ta ambaci sunan Unaisah batool tafara kyafkyafta idanunta tana bin dakin taron da kallo, sai yanzu ta tuna da tsawon lokacin da bata ga gifcin unaisah ba, kuma bata cikin masu yin rawa, nan fa hankalin Batool Ya fara tashi ta fara ?an waige waige fuskarta a yamutse babu nutsuwa

Ganin yadda ta ????      

                  ! " # $ % & ' ( ) * + , - . / 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9 : ; < = > ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? Waga hankalinta ne yasa Zahra cewa"ko kema bakisan inda taje bane" Waga mata kai batool tayi muryarta adabarbace ta furta"ban..bansani ba, bamu jima da rabuwa da juna ba, atare muke zaune can mu da su chief kafin tashin ta" ta fada Tana nuna mata wurin..

Ru?o hannun batool zahra tayi "zo muje mu nemo ta," da sauri batool tabi zahra suka soma bi sako da lungu na hall din suna neman Unaisah, ba tare da sun fada ma kowa ba ...

____________________________=؋?
'?


Jin ta ru?o hannunshi yasa shi yin sauri fusgewa Yana bin ta da kallo mai cike da fargaba

Jikinshi har kerma yake yi saboda matar bata kwanta mashi aran shi ba,

Murmushi ta Wan sakarmashi cike da fargabansa ta furta"kayi ha?uri dan Allah, bawani abu zanyi maka ba, Inaso mu yi hoto ne" ta fada tana nuna masa i phone din hannunta, ma?e mata kafaWa naufal yayi muryarshi da yar tsiwa tamkar zai fashe da kuka yace"banso, Ni ki ?yale ni, kuma wallahi ki daina kallona," Ranshi a6ace yayi maganar, arude hajjaty ta soma lallashin shi gudun kada ya janyo hankalin mutane gare su.

"Dan Allah ka yi hakuri, Idan na bata maka rai, alfarma Waya nake nema a wurinka, Ka fada min sunanka"?

Harara naufal ya wurga mata, Yana faman haWe rai yace"sunana Sajeed"

Tuni yanayin fuskarta ya canza, tayi zaton zataji irin sunan Wanta,
GyaWa kai tayi"masha Allah, Allah yayiwa rayuwarka albarka, amma baka ga muna kama da juna ba"? ta faWa da fara'a akan fuskarta, Ta6e baki naufal yayi alamar ta takura masa hada Wan bubbuga kafafunsa"Ni bani kama dake, bansanki ba, dan Allah ki ?yale ni, In sha?i iska" yanayin yadda yayi maganar yaso bata dariya,
"Naji zan ?yaleka, ka sha?i iska but pls ka bari na dauki hoto dakai"!
Juya mata ?eya yayi atakure yace"sai dai ki Wauki bayana" dariya tayi sosai tana kallon bayan shi.
"Kaga dan Allah ka juyo na dauki fuskarka, Ita nakeson gani, Harma In nunawa Mijina shima yaga mai kama dani" ma?e mata kafaWa naufal yayi alamar a'a.
Magiya tadinga yi mashi amma ya?i juyawa, ta rasa ya zatayi da shi.

Sajeed da ke ta kallon su, baisan me suke tattaunawa ba, A hankali Ya nufo su,
"Bro, meke faru ne"? Ya faWa yana kalon fuskarshi dake a daure
Da yatsan hannu ya nuna mashi hajjaty dake abayn shi"matar nan ce ta Wazu da take ta kalllona, shine ta biyu ni wai dole sai ta dauke ni hoto ni kuma nace mata bana so"

?agowa naufal yayi su ka haWa ido da Hajjaty, harta bude baki zatayi mashi magana sai kuma ta fasa, saboda ganin suffar Sajeed kamar zaifi naufal din taurin kai, a tunaninta amma ga mamakinta sai ji tayi yace mashi"to meye aciki? Ba hoto kawai ta bu?ata ba"? ?aga mashi kai naufal yai, Ru?o hannunshi sajeed yayi" dallah juya kaje ku Wauki hoton, In ba haka ba bazan ?ara taimaka ba wurin koya maka karatu" ba don yaso ba, ya juya yana jifar hajjaty da harara kwayar idanunsa kamar zasu faWo ?asa,
"Nagode sosai, Kai meye sunanka"? fuskarta dauke da murmushi ta tambayi Sajeed, Kafin yai yunkurin bata amsa naufal yai sautin cewa Sunan shi Naufal, Wani kallo Sajeed Yayi mashi da ruWani akan fuskarsa jin Ya canza mshi suna, da ido yai mashi alamar da nan take ya gane me yake nufi wato Ya faWa mata sunan sa amatsayin nashi, shine yace shi sunansa Naufal

Jim ta Wanyi har cikin zuciyarta sunan ya dake ta, Taso ace mai kama da itan ne yake da suna Naufal sai dai kash shi sunan shi Sajeed.

"Kawo wayar nayi maku hoton" da sauri ta mi?a ma sajeed wayar ya kar6a, ya soma daukarsu hoto, Hada kokarin Jan naufal Ya matsar dashi jikin hajjaty gaba Waya ya takura mashi, duka hotunan sunyi bala'en kyau kamar Wan ta, sai dai fa babu fara'a akan fuskar naufal har ya kammala daukar su, hajjaty ta kar6i wayar tana yi masu godiya.

Suma su jamimah anyi masu hotuna tare da Sir mubarak da Mom turai, harta su Zaki sai da su kayi hotuna da su, kamar ?an uwan juna.

Haka zalika Su Haris da Javed suma hada su akayi hotunan, kowa ya yi kyau ana ta kwasar shagali.

Hajiya saratu dake ta faman satar kallon parveen duk in da tayi akan idonta, ta sanya mata ido sosai, tsabar ji da kai ne ya hana ta nemi alfarmar ta su dauki hoto atare, sai ta koma tana daukarta a fakaice da wayar hannun ta ba tare da ta ankara ba.

Hankalin Batool ba karamin tashi yayi ba, Ko'ina sun duba ita da zahra babu Unaisah, Jikin ta har Ya fara kerma tsabar tashin Hankali, sune har wajen hall din neman Unaisah, Dawowa ciki su kayi cike da fargaba, can zahra ta tuna da akwai restrooms a dakin taron, ajiyar zuciya ta sauke tare da kallon batul tace su Wan jirata, watakil ta shiga toilet ne, zama sukayi a table daya ita da batool suna jiran unaisah ta fito.. ..


*Chief Owai*


A tsaye yake a wani area dake a hall din, Ya juya bayansa, hannunsa Waya ruke da phone dinsa yayin da dayan hannun ya zuba sa a trouser pocket dinsa, bai jima da kammala yin wayar da ta yi silar tada sa daga wurin zaman sa ba.

Layin boss Ya danna ma kira bugu Waya yayi picking.

Muryarsa ?asa ?asa tamkar ta me yin raWa ya furta" ina fata ka same su lafiya"?

On the other hand muryar boss ta karade kunnansa"tun dazu na shigo gidan, suna nan cikin koshin lafiya yalla6ai, yanzu haka ina atare da salsabeel sai fada yake min wai jiya hankalinsa ba akwance yake ba, sun ji shiru Dr jazz bai le?o su ba, sannan mu ma bamu kira ba kamar yadda muka sama"

Daga can cikin wayar yajiyo muryar salsabeel yana fadin"ka fada masa jiya ko isasshen bacci ban samu ba, deeja ta hanamu sukuni daga ni har ?an uwanta da?yar na samu yarinyar nan tayi bacci".

Lumshe ido yayi ahankali Ya furta" Please tell him I'm sorry. It won't happen again. We were busy with dinner preparations yesterday. in sha Allah, cikin kwanan nan zasu baro anguwar nan su dawo cikin ?an uwan su"

Taj yace"amma naji dadi Yalla6ai, saboda bani da burin daya wuce inga an haWa kan yaran nan, su gana da ?an uwansu, hankalin su sai yafi kwanciya"

Sun Wan jima suna yin wayar, kafin daga bisani su ka yi sallama, tunkafin ya sauke wayar daga kunnansa daddaWan ?amshin turarenta ya daki hancinsa har sai da lumshe idanunsa saboda yadda fragrance din Ya ratsa shi, tuni ranshi ya bashi cewar itace saboda haddar turarenta da yayi

Shiru yayi batare daya juya sun fuskanci juna ba, sai ma ya ci gaba da danna wayarsa.

Sautin tarin ta da yaji ne yasa shi saurin juyawa yakai idanunsa saitin inda take, hannunta Waya dafe da gefen cikin ta, Wayan hannun kuma yana ru?e da Mayafinta da ya zame, lallausar sumar kanta ta lullu6e bayanta ba?a wulik da ita, babu alamun tasan da zaman shi a wurin, yanayin ta kamar bata a hayyacin ta, ganin tana kokarin faWuwa kan fillow yasa shi yin saurin nufarta, ya sanya hannu ya janyota gaba Waya ta fada kan broad chest dinsa, luf ta kwanta masa, ta daddafe waist dinsa da hannunta, yana iya juyo fitar numfashin ta da sauri da sauri, hankalinsa ba karamin tashi yayi ba.

"Nazli! Are you okay? What's wrong? Are you alright?" a Wan ruWe ya yi maganar.

?ara ?an?ameshi tayi muryarta da wani irin sanyi da za?i ta furta"bana jin daWi, kaina da ciki na ciwo su ke min, sannan bana son hayaniya, kwata kwata bana son zama awurin nan" yanayin yadda take yin maganar ba karamin narkar masa da zuciya yayi ba, ?amshin turarenta ya kanainayesa.

"Bana son zama anan, rikicewa nakeyi" cikin wani irin salo take maganar, Nazli karshe ce, babu namijin da zai haWa jiki da ita batare dayaji sauyi atare da shi ba, koda kuwa zuciyarsa dutse ce.

bakomai yasa shi yadda da kalamanta ba, face sanin lalurarta na rashin son hayaniya, tun da kuruciyarta, daga bayane ta samu sau?i bayada likitoci suka tsaya tsayin daka don ganin ta dawo normal, tunaninsa abunne ya dawo mata yan zu shiyasa ya aminta da ita......

Yanke shawarar fita yayi da ita daga hall din kota samu lafiyar jikin ta,

"It's okay, Let's go. I'll take you home and you can rest."

ma?e mashi kafaWa tayi tana fadin"I can't walk. My legs hurt."

Kallon takalman kafarta yayi wasu matsiyatan high hills ne masu tsini na fitar shariya, irin takalman da tafi sha'awar sanyawa kenan, mafi yawan lokutta suna jaza mata ciwon ?afa, sai da ya fara duddubawa ya tabbatar babu mai kallon su, kafin ya sanya hannu ya Wauketa gaba Wayanta Ya nufi second door da ake fita hall din bai bi ta ainihin kofar fita ba, don bayason wani yagansu.

Bayan sun fita, yayiwa Waya daga cikin sojojin dake tsaron ?ofar magana akan ya kawo mashi motarsa, bayan ya mi?a masa key, jim kadai sai gashi ya kawo motar, ya fito tare da buWe masu, a backseat ya shigar da Nazli, sai faman lumshe idanunta takeyi masu kama dana Wawisu saboda kyau

Cikin kulawa yace"Calm down, He will take you home."
ya fada yana nuna mata sojan daya kawo masa motar, girgiza mashi kai tayi da wata irin kasalalliyar murya tace"I want you to take me. Don't you have time for me?" She bit her soft, pinkish lips.

"Tomorrow, I will leave the country. I am not sure if we will meet again,"

her words touching his heart deeply sai yaji kamar bai kyauta mata ba, a matsayin ta na yar uwarsa rabin ransa kuma jinin jikinsa.

Bai gama yanke shawara da zuciyarsa ba, Yaji ta ru?o hannunsa baisan sa'adda Ya shige cikin motar ba, sojan da zaiyi driving dinsu Yai wa motar key, driving slowly suka miki hanyar zuwa gidan prime minister.

A lokacin da baiyi tsammani ba, yaji ta Waura kanta saman broad shouder dinsa, ta ru?o yatsun hannayenta a cikin nashi, wani irin sanyi sanyi ne ya ratsa zukatan su, Tsawon Lokaci basa kula juna till to day.

Ranta ne ya bata cewar yana kallon ta, A hankali ta dago da sexy eyes dinta akan fuskarsa karaf suka shiga cikin nashi, cigaba da kallon juna su kayi babu alamun gajiya.


_Unexpectedly, she planted a kiss on his chin. He closed his eyes for a moment, put one hand on her hair, and slowly put his smooth lips on her forehead, gently pecking it._

_Gaba Waya sun shiga


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login