Showing 135001 words to 138000 words out of 298130 words

Chapter 46 - KURKUKUN KADDARA (TAKUN KARSHE) BY BOSS BATURE.doc

ka, idan bata sona to meyasa ta haife ni ay da ta sani ta kashe ni acikin ta_

?arar shigowar sakon ne Ya fargar da ita daga zurfin tunanin da ta shiga, zuciyartace ta dinga tunzurata akan kada ta duba wayar ta ?yale ta kawai, saboda ta bata haushi, Taji zafin abunda tayi.

Wayar sai ringing takeyi taki dubawa, kasa jurewa tayi, saboda ita kanta tayi kewar aminiyartata, bazata taba mantawa da ?awancensu ba, duk da taci wahalar banezir saboda rashin jin maganarta.

Yatsun hannunta na kerma ta ru?o wayar ta duba sakon, bayan ta gama karantawa, a kagare ta soma kokarin bin kiran don taji me dr shureim zai faWa mata, aranta tana mai mamakin bayyanarsu lokaci Waya.

Video Call ta kirasu don ta ?ara tabbar da cewa su dinne, bayan sunyi picking call din kallon kallon suka soma jefawa junansu, kowa yasha kuka, hakika sunyi mamakin canzawar da sukayi, duk sun fara manyanta...
Cikin sanyin murya ta furta"ya shureim! Dama kana nan"!
Jinjina mata kai yai alamar eh, kafin Ya soma magana cikin nutsastsiyar muryar shi.

"Aneelerh, inaso ki nutsu ki saurari abun da zan fada maki" amsa mashi tayi da toh, saboda tana ganin girma dr shureim.

"Abun da Ya faru da banezir bayin kanta bane, mu kanmu bamu san da hakan ba sai lokacin da ta dawo, bata a cikin hayyacinta gaba Waya alamomin da muka gani ajikinta ya tabbatar mana da cewa Kurciya akayi mata, shiyasa ta gudu tabar yarinyarta batare data tuntu6i kowa nata ba......" atsanake shureim ya fayyace mata komai, Ita kanta benazir din batasan da abun da suke zargin anyi mata ba sai yanzu da taji abakin dr shureim, hankalinta ba karamin tashi yayi ba, aneelerh kuwa jikinta yagama mutuwa, cikin tashin hankali take am????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ?  baton inna lillahi wa'inna ilahirraji'un.

Dr shureim Yace"hakuri zamuyi da abunda Ya riga ya faru, bana so muna tuna ba....." nasiha ya cigaba dayi masu har saida Yaga hankalin su Ya kwanta, kafin Ya bar wayar a hannun benazir Ya basu wuri don su gana da junansu
Kamar yau ce rana ta farko da suka fara haWuwa, sai bin kansu suke yi da kallon kurulla, Allah ne kaWai Yasan irin kewar juna da su ka yi.

"Benazir bansan yadda zan misalta maki farin cikin da nake a ciki ba, Allah shine shaidata, Naji dadin ganinki da ranki da lafiyarki"

Cikin sanyin murya tace"nima haka Aneeleerh, ashe da rabon zamu gana bayan tsawon lokaci"? Ta fada tana matse kwallar da ta cike idununta.

"Aneelerh, Ina Yarinyata dana bari? Ina mijina Yake? Mommy ta fada min basa kasar nan amma ni ban yarda da maganarta ba, dan Allah ki fada min gaskiya, saboda nasan ke kadaice zaki fada min"

Fuskar Aneelerhh Wauke da matsananciyar damuwa take kallon benazir dama sai da tayi fargaban tambayar da zatai mata, tuni taji zafafan hawaye sun cika mata idanunta.

"Aneelerh kinyi shiru baki ce komai ba? Pls ki yi min magana wlh ji nake kamar zan zauce saboda ?agarar da nayi na son ganin su ..." ta faWa tana dubanta

"Kada ki ji komai, Ki faWamin kawai ko da ace sun mutune zan rungumi ?addara..." cikin karfin hali ta faWa, tun da tafara maganar Aneeleeh ke kallonta gwanin ban tausayi.

bata jin zata Iya sanar da ita a yanzu, ko dan gudun kada zuciyarta ta buga, ?wara ta kwantar mata da hankalin ta.

?a?aro murmushi tayi akan fuskarta

"Abun da mami ta faWa maki gaskiya ne, suna nan cikin koshin lafiya, sun yi tafiya zuwa south korea inda Uncle dinsa abdalla ke zaune, amma ina ji araina sun kusa dawowa"

Tsabar farin ciki yasa banezir sakin dariya har fararen hakoranta suka bayyana, Aneelerh dake kallonta tsantsar tausayintane Ya ?ara kamata.

"Dan Allah Aneelerh idan kina da hotonta ki turomin inason ganinta, Idan ma kina da number taj din ki bani sai muyi magana da shi, wlh na?agara da son ganin su"

Murmushi Aneelerh tayi"kada ki damu zan tura maki da hotonta har ma dana yaro na, sai dai bani da layin taj bansan da wanne yake amfani acan kasar ba"

Da mamaki tace"Aneeleerh dagaske kin haihu? Ya'yan ki nawa yanzu"?

"Shi kadai Allah Ya bani, baki ganshi ba, kyakkyawa kamar Angel dinki.."

Muryarta na rawa tace"Allah sarki, Aneeleeh, na tayaki murna, Ina mijin ki ko shima hada shi suka tafi korean"?

"Atare suka tafi" murmushi benazir tayi kafin ta kuma cewa"ki bani labarin Yarinyata, inason jin kuruciyarta, Ina fata dai bata dauko halina ba.." dariya aneelerh tayi da zolaya tace"like mother like daughter, Har tafi ki rashin ji magana," waro idanu banazir tayi hada sanye hannu ta dafe kanta Waya"indai kuwa hakane nasan ba lallai ta yi min da sauki ba, watakil ma ta tsane ni, bata son ganina" ta fada tamkar zata fashe da kuka

"Ki ma daina wannan tunanin, taya Wa zai ?i jinin uwarsa, ay bata da abu mafi soyuwa da yawuce mahaifiyarta, ni nasan Angel bazata ta6a gudunki ba"

kwantar mata da hankali taci gaba dayi, har ta bata labarin unaisah, taci dariya wani wurin kuma ta matse kwalla.

"Allah sarki tajudden na barshi da dawainiyar yarinya, abunda yakamata ace ni nayi bansamu damar yi ba..." in a cool voice tayi maganar," shiru suka danyi na wani lokaci kafin Aneelerh tace"Har yau babu labarin Aisha! Baiwar Allah taga rayuwa, gaba daya ?addarace ke bibiyar rayuwarmu lokaci Waya ?awancenmu ya tarwatse nayi takaicin rasa farin cikin amintarmu' hawayen dake taruwa acikin idanunta tuni sun fara wanke fuskarta....

Shiru banezir tayi zuciyarta cike fal da jimamin halin da suka tsinci rayuwarsu.

"Inaso nazo gidanku Aneelerh, ki kirani da layinki, sai inyi saving contact naki" amsa mata tayi da toh, sunjima suna waya kafin sukayi sallama da junansu..

Meya faru bayan Ummi Ta fuce daga dakin su Unaisah?

Da gudu ta nufi dakinta, tana shiga ta bude toilet ta tsaya agaban Sink tana kwarara amai, idanunta sun kada jawur da su, shatun jijiyoyin goshinta sun fito rudu rudu kamar zasu fasa fatarta, tayi kuka tamkar ranta zai bar gangar jikin ta, komai na duniyar nan ya sire mata, taji takaici da tsanar rayuwar da ta daukarwa kanta saboda takasa hakuri ta rungumi ?addarar ta, Sai gashi yau taji abunda Ya jefata adanasani, Yan kananun Yara da basu ji ba basu gani ba, wadannan ma tun suna jarirai suke fuskantar jarabawar rayuwa, Ita kuwa da ilminta da hankalin ta da tunaninta ta faWa harkar karuwanci saboda ta kasa cinye jarabawarta lamarin yayi matukar gigita tunaninta...

Faucet ta kunna ruwa ya soma shararowa ta tarfa hannu tana watsa shi akan fuskarta, kamar an zare mata karsashin jikinta, da wata irin kasala ta fito jiki babu ?wari ta faWa kan gadonta tare da kifa kanta jikin pillow, bakomai take tariyowa ba face rayuwarta ta baya...
Sam ba taji motsin shigowar mutun ba, saboda ta lulu duniyar tunani
A hankali batool take tafiya tana tunkarar gadonta, hayewa tayi kan gadon ta zauna kusa da ummi tana le?en fuskarta

"Aunty Ummi," kamar daga sama taji muryar batool, a hankali ta buWe idanunta da suka kumbura ta daura su kan fuska batool.

"Dan Allah ki daina kuka aunty ummi, bana son ganin hawayen ki, bana jin dadi" ta fada muryarta na rawa alamar zata fashe da kuka.

Janyota ummi tayi tare da kwantar da ita kan kirjinta, sosai ta rungumeta ta daura hannunta akan bayanta batare data furta magana ba.

Aranta tana mai mamakin tawakkalli irin Na Yaran, abunne da daure kai, da ace wani mai karancin imanin ne hakan ta faru da shi da tuni yajima da hadiyar zuciya ya mutu amma su a haka suka jure da dadi da ba dadi sukai ta rayuwar ?unci a kulle tun kafin su mallaki hankalin su.

Numfashi taja, wani irin kaunar yarance taji ta ?ara kama zuciyarta, har ta fara tunanin tawace hanya zata taimaka masu don ganin sun inganta rayuwarsu tun da basu san komai ba .
Bakomai ne ya fado mata aranta ba face zagin da ta ta6a yima batool har ta kirata da sunan jahila wadda bata san komai ba sai ci da bacci... Runtse idanunta tayi sosai tana mai jin takaicin kalaman da ta furta mata, gashi yanzu yarinyar tafi kowa kaunarta
Shafa sumar kan batool taci gaba dayi kafin wani lokaci bacci yai awon gaba dasu arungume da juna kamar zasu dawwama ahaka.......=ؔ?

___________________________________
'?

*d'Unaisah Angel=؋?=؝?*

Fitowa tayi daga part dinsa bayan ta gama gyara masa shi, A hankali take saukowa down daga kan stairs zuciyarta cike fal da tunanin abubuwa da dama wadanda suka faranta mata rai a yau kamar wata zautacciya sai faman sakin murmushi take yi.

"Daughter i'm back" miryar taj ce ta katse mata zancen zucin nata, kallon shi tayi fuskarta da fara'a, da sauri ta karasa sauko down, mayafin kanta har yana kwancewa daga kanta ya zame ya faWo kan kafadarta, sumar kanta ta rufa mata bayanta.

Tana ?arasawa ta fada kan kirjinshi kamar wadanda suka dade basu ga juna ba.

Murmushi yasaki yana fadin"sannu da kokari ina fata kin yi abun da Ya dace"

Wagowa tayi da kanta ta daura idanunta akan nashi"har gyara masa part din sa nayi, kafin ma na kammala har ya fita ban same shi ba"

"May be ya tafi gidan kakansa ne" acewar chief,

"Kinsan me naje yi agida" girgiza mashi kai tayi alamar a'a.

"Auntynki na faWa mawa ta hada maki wani abu mai dadin gaske zuwa anjima zatay ba?uwa, amma fa ban gaya mata wacece zata zo ba"

"Naji dadi daddy, kana ji dani"

Mayafin ta dake akan kafadarta ya ruko yana fadin"bari na gyara maki shi" A hankali Ya soma naWa mata shi, bayan ya kammala ya manna mata sumbata kan kuncin ta kafin ya Wago da kansa

kwatsam! Ba zato ba tsammani Yaji saukar dundu akan bayanshi tamkar za'a rusa shi, tsabar zafin da yaji ne yasa shi saurin dafe bayan da hannu, tuni ya fara ganin jiri a cikin idanunsa.

Hankalin ta amatu?ar tashi ta wurga idanunta don ganin wane yayi wannan aika aikar saboda itama taji sautin dundun da akayi mashi.

Har saida gabanta Ya faWi lokacin da tayi arba da shi atsaye yana huci tamkar mayunwacin zaki, tsabar fusata jikin shi har gumi yake fitarwa, magana yakeso yayi amma saboda zafin da zuciyarshi keyi mashi ya kasa sai la66ansa dake kerma.

Harara ta watsa mashi saboda ya bata haushi, zuciyarta ajagule ta ru?o hannun taj Tana fadin"Inna lillahi! daddy dan Allah kayi hakuri..."_ bata ?are maganar ba, danish Ya fusgo ta tare da janyota jikin shi, yasa hannu biyu ya rungumeta kamar zai maida ta cikinsa

Lamarin yayi matu?ar Waurewa taj kai, idanunsa jawur yake kallon danish Yama rasa me zaiyi, amma tabbas dundun da yayi masa ya kusa yi mashi illa saboda zogin da bayansa keyi mashi kamar an WoWana masa wuta yadda kasan ba hannun mutun bane yayi dundun, yaji zafinsa sosai.

Kiciniyar kwace kanta tafara yi hawaye tuni sun wanke fuskarta ganin baida alamun sakinta ne yasa ta daddage ta gartsa mashi cizo kan kirjinsa, ko gizau baiyi ba, saima ya kara hadeta da jikin shi, zuciyarta har tafarfasa take yi mata saboda 6acin rai.

Kallon kallon suke jefawa junansu tsakanin shi da tajuddeen, kwata kwata bai yi yun?urin Janye angel daga jikin danish ba, saboda ya fahinci Yaron ba shi kadai bane tun daga kan dundun da yayi mashi ya shaida hakan.

Shigowo Falon big guy da Wan saurinsa Yana ganinsu Ya nufe su da mamaki Yake kallon Danish daya rungume unaisah
"Lafiya? Meke farune"?
Taj ne yai karfin halin fada masa abun da danish yayi masa

Zuciyarshi ta sosu Harara Ya watsa masa kafin Yace"Sakar ta, tun kafin na 6ata maka rai, kaida bawani koshin lafiya ba har ka fara neman rigima? Ko kunya baka ji ba ka rungume Yarinya gaban ubanta! Idan ma baka sani ba to bari na fada maka wannan da kake gani mahaifinta ne wanda Yai silar zuwanta duniya...." ko ajikinsa bai ma fahimci me Big guy yake nufi ba, sai ma haushin shi da yake ji, Jira yake big guy yakai hannu zai raba shi da ita anan ne zaiga ainihin true colour dinsa...

Atsawace big guy yace"baka ji me nace ba, ka sake mana"!

"Ka daina yi mashi tsawa, Ka kyale shi kawai, nayi mashi uziri saboda baisan komai ba, kuma Yaro ne sai muna lalla6a shi"

Big guy bai tsaya sauraron Taj ba Ya kai hannu zai ja rigar unaisah, wata irin kururuwar tsawa danish Ya daka mashi tamkar saukar aradu, Gaba Waya saida suka firgita saboda Yadda sautinta Ya cika masu kunnuwan su, Unaisah dake manne ajikinshi tsabar kiWima kiris Ya rage ta saki fitsari a wando, saboda firgitar da tayi.

idanunsa sun kaWa jawur Yana huci Ya furta"kada ka kuskura ka ta6aba, Ranka zai 6aci, zanyi maka abun da baka ta6a tsammani ba, Idan har kayi gigin shiga tsakanina da ita...." ya faWa yana faman cije red lips dinsa, yadda kasan ba daga bakinsa kalaman suka fito ba saboda girman su.


da gudun gaske Naufal da Sajeed suka fito daga dakunansu, kamar wadanda aka koro tun wannan tsawar da danish ya kwatsa kowan nan su Ya firgita har wadanda ke adaki, kai hatta Ummi da batool sai da suka farka daga bacci jiki na 6ari suka sauko down stairs, Waya bayan Waya suke fitowa ?wansu da kwarkwatarsu, hankalinsu gaba daya yana akan Daninsh dake a rungume da unaisah, jikinta sai kerma yakeyi duk tabi ta ruWe, numfashinta kanshi dakyar take fidda shi.

Kusan atare suka hada baki suna tambayar meya faru? danish dan Allah kayi mana bayani meyasa ka ruke Unaisah ka sake mana ka matseta.. Sajeed ne yai maganar,
Big guy daya gama harzu?a Har Ya yunkura zai ?ara kamo rigarta Taj yai saurin dam?ar damtsen hannun shi, suka hada ido da juna girgiza mashi kai yai alamar a'a saboda shi yasan mai yaji dakyar in ba sai yayi jinyar bayansa ba.

"Haka zamu zuba mashi ido muna kallon shi? Baka ga yadda Ya matse ta bane? Ko magana takasayi"!

Cikin muryar lallashi Taj Ya dubi Danish dake ta faman zare idanunsa tsabar masifa har ?an?ance su yakeyi

"Dan Allah kayi hakuri ka sake ta, indai saboda ni ne bazan ?ara taba maka ita ba" Mamaki da al'ajabine Ya kama su Ummi dake kallon Ikon Allah

"Meyasa zaka bashi hakuri? Kaida ?arka? Tsoron shi kake ji ne"? A harzuke Big guy yai maganar

Taj yace'ba tsoron shi nake ba, fitina ke bana so, idan mukace zamu bi ta karfi da yaji donmu kar6e ta wlh ba zamu iya ba sai dai muja yai mata wata illar kwara mu lalla6a shi' guntun tsoki Big guy yaja, gaba daya haushin danish Ya cika shi, duk da yana tausayin prisoners sai dai ayanzu lamarin danish Ya fara sanya shi kokwanto akansa, gani yake kamar yaron yana da wata muguwar manufa.

Haduwa su Naufal sukayi suna ta yi mashi magiya don Ya sake ta, Amma Ya ?i sakinta

Suna acikin wannan Halin, a lokacin da basu yi tsammani ba, Sallamar Salsabeel Ta katse su, gaba Waya suka dago suna Kallon shi

Ganin shi yasa danish sakin Unaisah tai taga taga zata faWi da sauri batool ta ru?ota, sai faman haki takeyi tana sauke ajiyar zuciya kamar wadda tasha gudu....

Sunyi tunanin shi kadaine Yazo, kusan atare muryoyinsu khadeeja Ya daki kunnuwansu, tunkafin su karasa shigowa suka fara kokarin tunano su wanene? Saboda sun haddace muryarsu ko tari sukayi za su iya sheda su.

?aya bayan Waya suka fara Shigowa bakunansu dauke da sallama, Lokaci Waya suka Ci burki suna Kallon su Unaisah dake kallon su, kusan atare zuciyoyinsu ke harbawa da matsanancin karfi, Tsabar rudani da al'ajabi Ya hana su gasgata abunda idanuwansu suke nuna masu, har abada ba zasu ta6a mantawa da muryoyin yan uwansu ba, balle kuma kamannin su da basu ta6a gogewa a idanunsu ba, Kokwanto sukeyi anya kuwa yan uwan sune da suka baro prison ba rai? Ko dai mafarki sukeyi ne? Ko kuwa idanunsu ne suke nuna masu badai dai ba? Tayaya ma haka zata yiwu?

Murza idanunsu suka farayi don su kara tabbatarwa da kansu abun da suke gani dagaske ne ko akasin hakan!

Kamar yadda suke al'jabin ganin su haka suma su Rubina suke kallon su da matu?ar ruWani akan fuskokin su, babu mai magana acikinsu falon yayi tsit kamar mutuwa ta gifta, har na tsawon mintuna kafin salsabeel Ya fara magana

"Abun da kuke tunani dagaske ne, Ku daina kokwanto, wadannan da ku ke gani ?an uwanku ne, da kuka baro agidan kurkukun ?addara, ni kuma sunana salsabeel Wan tsohuwa tamira, nasan ba lallai ku shaida kamanni na ba, amma ita Unaisah ta gane ni...." fuskar shi dauke da murmushi ya yi maganar, har lokacin babu wanda ya motsa daga cikin su kamar gumaka, tsantsar tsabar rudani da mamaki ne Ya daure su har suka kasa magana, Hatta khadeeja da take da tabin hankali tayi kasa?e tana bin su da kallo kamar tana so ta tuna su wanene su ...... .

"Tayaya ma haka zata yiwu? Ni fa nagaza gasgata abun da idanuna suke nuna min, Kaina Ya ?ulle dan Allah ku fahimtar dani, ni dai a iya sanina kafin mu baro gidan kurkukun ?addarar amace muka barsu yanzu kuma sai mu gan su da ransu da lafiyar su? dama wanda Ya mutu Yana dawowa ne"? Sajeed ne Ya faWa fuskarshi da alamun ruWani
Salsabeel Ya fahimci halin da kowan nan su Ya shiga, In har ba faWa masu ainihin abunda ya faru yayi ba, toh zaiyi wuya su yarda da bunda suke gani, cikin sanyin murya ya fara ba su labarin abun da ya faru bayan barin su gidan kurkukun ?addara......

Waiwaye adon tafiya

Tayaya akai Salsabeel tare da su khadeeja suka ku6uta daga gidan kurkukun ?addara!? Bayan a iya sanin mu su deeja sun mutu sakamakon zuciyarsu da ta bugaS'S'S'

Bari mu koma baya don jin meya faru?

Suna shiga Cikin Toilet Win, Danish Ya datse ?ofar da sihirin shi, ya Janye tukunyar fulawar daga kan ?ofar, nan ta ke ta bayyana duk irin wahalar da suka sha ta ?i buWewa shi Bugu Waya yayi mata gaba Waya ta 6alle murfin ?arfen ya dare biyu, Sun yi mamaki da al ajabi yace da su Ba zai bi su ba, zai tafi da Akwatin kayan su tare da back pack Win su, za su tarar dashi a bakin ?ofar da zasu 6ula idan sun ?arasa hankalin su bai kwanta da maganar shi ba, gani su ke yi kamar wani mummunan abun zai faru da


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login