Showing 246001 words to 249000 words out of 298130 words

Chapter 83 - KURKUKUN KADDARA (TAKUN KARSHE) BY BOSS BATURE.doc

yayi ba, lokacin da zasu yi dinner bayan su tani sun kammala shirya masu abinci a dining hajiya layla tace tazo su ci abinci, tace mata bazata iya ci ba, in har taj bai kawomata Angel din ta ba

hankulansu ba karamin tashi yayi ba, gaba Waya suka taru akanta suka fara lallashinta suna bata baki duk don su samu su taci abincin amma ta?iya, babu wanda baiji tausayinta ba musamman da karfe goma sha Waya ta buga na dare, a lokacin ta gama gane karya sukeyi mata, zuciyarta ta karaya a karshe ta fashe da kuka tace su daina boye mata gaskiya, kawai su fada mata ina yarta Angel? Saboda tana ji aranta ba taj bane ya dauke ta, babu wani siyayyar da suka je yi mata duk plan ne .." gaba daya aka rasa wanda zai faWa mata gaskiya saboda fargaban halin da zata shiga, ranta yayi mugun 6aci zuciyarta ta hasala ganin sun zuba mata ido an rasa me magana a cikin su, idanunta suka kaWa jawur, zafafan hawaye suka wanke fuskarta, tsabar fusata jikinta har kerma yakeyi tana faman jan numfashi tace"mami! Ya shureim, aunty sarah ku fadamin gaskiya ina babyna take? Wanene Yake son rabani da ita? Yarinyar nan ?ata ce fa halak malak, akan me zaku yi min karyar taj ya dauke ta sunje shopping mall? Meyasa har yanzu basu dawo ba? Kusan karfe goma sha Waya na dare, wlh idan har baku dawo min da babyna ba, komai zai iya faruwa..." dakyar ta kare maganar tare da sanya tafukan hannayenta ta dafe kanta kamar yadda take yi idan zatay pretending ta fara yi masu kuka na fitar hayyaci kamar zata rotsa dodon kunnuwansu, gaba Waya tabi ta furgita su, zeenatu tsabar tsoro daki ta shige ta kulle dama tunda Benazir din ta dawo ko gaisuwa bata hada su ba, bayan ta shiga dakinne ta fara tariyo fuskar Unaisah yarinyar data kira sunanta da Unaizah, har cikin aranta tana son ta kara haduwa da ita kuma tana son tasan wacece Unaizar su data mutu? ya akai komai nasu yazo iri Waya? Tabbas tana son tasan komai dangane da ita bayan haka tana son su kulla kawance da Unaisah saboda ta kwanta mata aranta tun a kallo na farko da idanunsu suka shiga cikin na juna.

Daga cikin falo ta dinga jiyo sautin muryoyinsu Hajiya layla suna ta kokarin lallashin Benazir, hada alhaji ubaid a lokaci baijima da shigowa gidan ba, gaba daya mutanan gidan suka taru akanta, in ka cire Alhaji musa saboda baya nan baisan budurin da sukeyi ba
Adaren ranar dakyar suka samu bacci ya Wauketa, jikinta hada zazza6i.

har ila yau tana akwance ba lafiya, saboda rashin Angel dinta, tayi kukan harta gaji, kowa na gidan tausayinta yake ji, yau kwana uku kacal da rabuwarsu da unaisah tana jinyar zuciyarta bata son cin abinci ko wanka ta dainayi ta zama kamar mahaukaciya, kusan kullum sai hajiya layla ta matsa ma shureim akan ya kira anila yayi mata magana ta fada masu ina ne gidan iyayen yarinyar, dr shureim yace tayi su yi hakuri bazai iya ba, bayaso ya takura ma anila bayan haka babu amfanin suje gidan iyayen yarinyar tun da ko sunje yarinyar fa ba yar benazir bace ganinta bazai amfani benazir da komai ba saima ya ?ara Waga mata hankali tunda ba basu ita za'ae ba, adole hajiya layla ta hakura da yi mashi maganar Azeezaty

_________________________
'?

Idan muka koma bangaren Marwa, jikinta ya ?ara tsauri babu wani cigaba a lafiyarta, yatsun hannunta sai ?ara matsewa sukeyi ga wasu kananun kuraje da suka fara feso mata akan fuskarta, baiwar Allah ita kadai tasan halin da take a ciki, wani lokaci idan hannunta suka fara mata radadi kamar zata zauce, duk da halin da take aciki kokari take ta fallasa asirin wanda yai silar Waura mata ciwon, sau uku hajjaty ke xuwa dubata kuma tana kokarin kiyaye duk wasu sharudda nayin amfani da maganin da sheikh imam ya bata sai dai takasa gane an canza ruwan maganin rashin sani ya fi dare duhu batasan tana ?ara wa marwa ciwon ta ba takasa lura da yanayin ta, gashi duk in ta shigo daki sai marwa tayi mata alama da hannu har yau takasa fahintar me take nufi, idan tayi yunkuri takura kanta akan tay magana wani irin radadi take ji a makoshin badan taso ba ta hakura, wani lokaci idan tayi ma hajjaty alama da hannu ta kasa ganewa saita buga kanta jikin pillow tayi ta kuka kamar ranta zai fita, dakyar hajjaty take samu ta lallasheta har ta shawo kanta.

A cikin yan kwanakin nan hajiya saratu bata bari hanya ta haWata da hajjaty saboda tsoranta da take ji, hajjaty harta fara lura da ita, ranar da ta shiga kaima baba obie abinci hajiya saratu tana adakin, tun da taji sallamar hajjaty da sauri ta mike ko sallama batayi mashi ba ta fuce daga dakin, tun daga nan hajjaty ta fara lura da ita, abun ya Waga hankalin ta, tarasa gane laifin me tayi mata? Duk da dama tasan ba sonta take yi ba akwai tsanarta a zuciyarta amma yanzu abun ya karu fiye da lokacin baya

Idan muka koma bangarensu twins tun ranar da suka ga iftila'in daya faWawa marwa basu ?ara marmarin komawa gidan ba, saboda kyankyami da kyama suke ji, a hotel suka koma da kwana, daga bisani da hajiya saratu takira zayn awaya ta fara zazzaga mashi masifa akan rashin dawowarsu gida yace mata su fa bazasu dawo ba in har ba an fidda mai aikin nan daga gidan su ba, bata musa masu ba, saima cewa tayi su bata lokaci zatayi magana da baba obie akan a maida marwa garin su indai hakan zai kwantar masu da hankali, sunji dadin maganarta hada yi mata godiya


'Boss Bature=؋?: ________________________
'?

A kishingiWe yake saman lallausan rug din dakin baba obie ya Waura head dinsa kan pillow, jikinshi na sanye da jallabiya fara kyal, fragrance dinsa ya haWe da sanyin A.c din dakin, ba su jima da dawowa daga sallar asuba ba yabiyo baba obie dakin shi...A hankali yake danna phone dinsa Kira ne ya shigo ganin sunan commender james yasa shi picking call din tare da kara wayar a kunne, cikin girmamawa suka gaishe da junansu kafin daga bisani commender james ya sanar da shi sun samu izni daga manyan su, za su shigo Nigeria da shi da sauran sojojin da suka tsinci su Angel a dajin evil forest
Chief yace"I'm very happy to hear that, I can't wait to see you"

Commender james yace"I'm also very happy, this is the first time I'll be coming to Nigeria because of the children we found in the forest.

*DAGA AL?ALAMIN BOSS BATURE=?%?*
*Ga me bukatar karanta littafin kurkukun kaddara, 500 ne za'a tura Via Opay, 8103884440 Hafsat Bature Muhammad, shaidar biya za'a tura ta whatsapp, 08103884440*

Assalamualaikum inayiwa kowa ftn alkhairi

Bayani xamuyi amfani d wannan dama domin bayani akan wannan business din Mai tarin albarka da Kuma hanyar daakebi a samu kudi acikin sa =ص?=ظ?>?p?Abu na farko dai shi kasuwancin metaforce kasuwacine halattacen a musulunci sanan Kuma harkace ta crypto currency bayan haka Kuma decentralize project ne duk abunda akace decentralize to ba platform bane bakuma abune da xaa tafi d kudinka ba sannan a tsarinshi ba abune daaxace kasaka Abu kaza xaka kwashi kaza ba AA
Kamar yanda kukaji na fada shi wannan business ne yanada tsare tsare xaki samu kudade a cikinsa maxajen kudade matuqar kinbi tsarin wannan kasuwanci yanda ya dace matuqar kinyi register da wannan tsari na META FORCE xaki amfana fiye da tunaninki Yar uwa bake kadaiba harta da Yan uwa ki da abokanan arxiqi duka xasu amfana Dake insha Allah ammanfa idan kinyi register d wannan tsari Mai albarka insha Allah kada na cikaku d surutu bari mushiga Kai tsaye domin Jin yanda tsarin kasuwancin yake>??? B&?>??? B&?=؃??s?>?s?>?s?<؉?<؉?<؉?=?B?<؉?<؉?


Hanya ta farko akwai referral daga lokacin da kikayi idan kikaci damara kika dage da kawo referral toh tabbas company xata biyaki =د? percent Kuma xata biyaki da dollar gwargwadon level din da mutum yayi register a qasanki metaforce wannan dadi=؃? A misali kika kawo mutum uku a level 1 sukayi registration a kasanki company xata baki 5 dollar
Idan kika kawo mutum na 4 company xata baki 5 dollar
Idan kika kawo mutum na 5 company xata baki 5 dollar idan kika hada duka kinka kinsamu 15 dollar kin maida kudinki sau 3 =؃??s?>?s?>?s?
Bayannan samun spillover tana daya daga cikin hanyoyin da ake samun kudin da wannan business na metaforce matuqar ana aiki a team dinki xaku dunga samun spillover wannan kyautace d company ke bayarwa ga Wanda ke d rabo=؃??s?>?s?>?s?<؉?<؉?<؉?<؉? me kika mantane hajiya kixo kiyi register tun lokaci bai kure maki ba
Hanya ta gaba bayan kinyi registration akwai kyauta d company ke bayarwa na TR shi Kuma wannan kyautace da nan gaba xaki amfana da ita nan gaba kadan wannan coins din da xasu baki yanada daraja shiyasa akeso kiyi babban level tun kafin adaina badata>?p?>?p?>?p?

Abu na gaba akwai force coins wannan coins ne Mai daraja Wanda sai kinyi register da METAFORCE =ز?=ز?=ز?
Sannan xaki samu damar mallakarsa Wannancoin din ana sa ran nan gaba idan ya shiga kasuwa duniya xaiyu kudi fiye d Bitcoin saboda irin yanda tsarinsa yake tun ynx Wanda suka mallakeshi sun fara gani
Alhmadulillah da xuwan META FORCE =؃? Yar uwa da wannannanne nake kiranki d babbar murya daga ranar da kikaci karo da wannan typing din nawa kisa a ranki arxiqine ya kwankwasa maki kofa saboda da akwai alkhairi Mai tarin yawa a META FORCE ga wandanda suke da buqatar yin registration suna iya tuntubata a wanan lamba=?G? 09016713233ASSALAMU ALAIKUM
Mata masu duniya
*Zuzeam empire* takawo muku babbar gara basa
Duka akan 5500 ki daure ki mallaki naki kar dama ta wuceki Garabasa gara basa =????=????=????=??<؁?=؃? ?

Wa.me/+2348144015291 For more information say hi =?K? Ina uwar gida da Amaren bayan sallah zuzeam empire tashirya tsaff dominku=؃?=؃?=؃? muna gyaran ciki muna saida kayan gyaran jiki dilka sabulu dadai sauransu

*DAHUWAR KAZA*

Kin taba cin *DAHUWAR KAZA 5in1* wato *Ni ima, Matsi, Chikowa, MAllaka, da Karin soyayya*
Duk me buqata TAYIMUN magana ta Pvt *Akwai kyauta <؁? mai tsoka ga mutun 5 da suka fara siya*

*INA MASU JEGO DA AMARE*
Karku bari wannan dama ta wuceku
*08144015291*
Zuzeam empire

ASSALAMU ALAIKUM Mata ga wani sirri mai abun mamaki amma mata aji tsoron Allah kada ayi amfani da wannan dama kijuya mai gidanki yanda bai kamata ba amfaninshi shine a tafin kafar ki kawai zaki shafa lokacin kwanciya zakiga daukar hankali wurin mai gida amman don Allah karki juyashi yanda bai kamataba amana ce na baki 08144015291. 1000 kacal =?L?
Munada kaya kala kala wanda bazasu faduba kedai kidau number kimin magana ngd

Infection set
Sabon budurci set
Niima set
Basir set
Matsi mallaka
Amarya set
Uwar g1da set
Mai jego set

Dadai sauransu





'Boss Bature=؋?:



____ ________________________
'?


A kishingiWe yake saman lallausan rug din dakin baba obie ya Waura head dinsa kan pillow, jikinshi na sanye da jallabiya fara kyal, fragrance dinsa ya haWe da sanyin A.c din dakin, ba su jima da dawowa daga sallar asuba ba yabiyo baba obie dakin shi...A hankali yake danna phone dinsa Kira ne ya shigo ganin sunan commender james yasa shi picking call din tare da kara wayar a kunne, cikin girmamawa suka gaishe da junansu kafin daga bisani commender james ya sanar da shi sun samu izni daga manyan su, za su shigo Nigeria da shi da sauran sojojin da suka tsinci su Angel a dajin evil forest
Chief yace"I'm very happy to hear that, I can't wait to see you"

Commender james yace"I'm also very happy, this is the first time I'll be coming to Nigeria because of the children we found in the forest, naji dadi saboda abun alfahari ni agare ni"

sun Wan jima suna tattaunawa kafin daga bisani su ka yi sallama da juna.

Fitowa baba obie yayi daga toilet, jikinshi sanye da jallabiya fara, ya dago da ido ya dubi owais fuskarshi da fara'a yace"jikallena, nabarka zaune kana jira na, uziri ne ya ru?e ni a ciki" dagowa chief yai tare da kallon shi suka haWa ido da juna"barka da fitowa,"

"Yawwa owaisu na, fadamin me kakeson ci insa akawo mana, yau atare zamu yi breakfast.."

ya faWa yayin da yake nufar bedside drawer chief yace"duk abunda kakeson ci nima shi zan ci "

Landline din kitchen baba obie ya kira, bayan an daga kiran ya isar da sakon abunda za'a kawo masu na breakfast bayan ya ajiye wayar

Ya samu guri kan lallausar rug din ya zauna haWi da daura kan shi saman laps din chief yadda kasan uba da Wansa.

ya Wago ya kalli fuskar Owais dake kokarin saita shi da phone camera"me zaka min haka"?

"Hoto zan Wauke ka, naga ka yi min kyau"

murmushi baba obie ya sakar mashi"duk kyau na nakai ka"?

"Eh mana, mu da mukai gado agurin ka, gaba Waya kamanninka muka Wauko"

"Na tsufa owais, yanzu babu wannan kyan da kake faWin ina da shi"
"Kai kake ganin haka, ni tun da na taso rayuwata ban ta6a ganin mutumin daya tsufa da kyan shi irinka ba" ?ayataccen murmushi baba obie ya saki yana kallon fuskar chief, yaji dadin kalaman shi sun faranta ran shi.

"Baba, Wazu kace zamuyi magana, ya fada bayan ya kammala daukar shi hoton.

shigowar hajjaty dakin ne ya katse firar su, ta Wauki wankan material, hannunta ru?e da tray na kayan breakfast dinsu agabansu ta ajiye tray din cikin girmamawa ta gaishe da su suka amsa mata har ta juya zata fuce daga dakin muryar baba obie ta dakatar da ita.
"Ya jikin marwa"?
"Da sau?i baba,"
"Okey, ubangiji Allah ya bata lafiya" ta amsa mashi da ameen bayan ta fuce daga dakin chief ya dubi baba obie"wacece marwa"?

Ba halinsa bane tambayar abunda bai shafe shi ba, just saboda yaji ya ambaci ya jikin ta.


"?aya daga cikin masu aikin gidan nan ce, bata da lafiya" iya abunda ya fada masa kenan saboda baison ya Waga mashi hankali, kamar yadda su twins sukai hijra saboda kyamar marwa.


"Allah ya bata lafiya" ya amsa mashi da ameen

Tea pot baba obie ya dauka ya tsiyaya masu shayi a kananun kofuna suka dauka suna sha


"Ka tambaye ni dangane da maganar da nace maka inaso muyi ko" Waga mashi kai yai alamar eh

"Nasan bazaka ji dadi ba, amma kada ka hanani tafiya" janye cup din hannunsa yai daga kan lips dinsa"tafiya zakayi"! Jinjina mashi kai yayi"lagos nakeson zuwa gurin aminina, kasan na daWe ban ziyarce shi ba, kuma shi yana kokarin zuwa akai akai ya dubani har gida" jinjina kai chief yai"yaushe ne zaka tafi"?


"Karshen watan nan, 3 weeks zanyi in dawo" Waure fuska chief yayi"har sati uku baba, ina laifin one week" murmushi yayi"dama sai da nayi fargaban fada maka nasan da wuya ka kyale ni, indai bazaka barni ba to saidai muje atare" girgiza kai chief yayi"ba zan iya binka ba, naso muje atare amma ayyuka sunyi min yawa, amma fa bazan bari ka tafi kai kadai ba,"! Yamutsa fuska baba obie yai"to ni da wa zan tafi owais? Kowa yana da aikin yi, bana son in takura masu"

Shiru yayi jim kafin yace"zanyi magana da pravin, ya Wauki hutun aiki Ya bika ku tafi, don gaskiya ni bazan bari ka tafi kai kadai ba"


"Haba owais kamar wani karamin yaro, sai kace bakasan wanene kakan naka ba, waWannan kafafuwan nawa ba inda basu taka ba, har birnin sin sunje, nafa yi yawan duniya fiye da tunaninka, tun ina matashina nake fita kasashen waje ni kadai abuna."

Murmushi chief yayi"da da yanzu ba Waya ba, ka manyanta sosai ga tsufa, shiyasa nake tattalinka bana son wani abu ya same ka, duk da nasan Allah ke tsare bawansa."

kalaman chief sun kara faranta ranshi murmushi yayi yana kallon fuskar shi"anya akwai wanda yakaini dacen jika a duniyar nan"? chief yace"ni yakamata nayi wannan tunanin, cos bana tunanin akwai wanda yayi dacen kaka irina, ina alfahari dakai," dariyar farin ciki baba obie yasaki idan owais na yabon shi dadi yake ji kamar ya zuba ruwa kasa ya sha.

"Owais Mu fara cin abincin nan kada ya huce.." Chief ne yayi serving dinsu atsanake suke cin abinci ya lura duk dagowar da zaiyi sai sun haWa ido da baba obie wani kallon so da kauna yakeyi mashi.

"Naga kana kallona, ba zan canza maganata ba, zanyi magana da pravin din atare zaku je nasan zai baka kulawa ta musamman kuma zai dinga sanar dani duk wani motsinka" dariya baba obie yayi"oh Wan leken asiri zaka hada ni da shi kenan" Waga mashi gira chief yayi"bakomai nasan saboda kaunar da kake yi min ne, naji na amince muje atare da shi din" ya fada yayin da yake tura abinci abakin shi.

Knocking room door din akay daga waje, baba obie yace shigo ciki"

muryar hajiya saratu ce ta katse masu cin abincin nasu, atare suka dago suna kallonta, shugowa tayi jikinta sanye da swiss code lace, idanunta sanye da farin glass, ta aza veil a kafadarta, ta kashe daurin ture kaga tsiya, hannunta na aruke da handbag dinta.


Kwata kwata babu annuri akan fuskarta saida taga chief ta Wan saki fuskarta.

"Shalelena barka da safiya, har anyi shirin xuwa office.. " murmushi ta sakar mashi"barka da safiya babana, ina fata ka tashi lafiya" tay maganar tare da samun guri ta


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login