Showing 132001 words to 135000 words out of 140774 words

Chapter 45 - MATAR DAMISA Complete Novels By Asmeetah.doc

Asmeetah   

23 Sep 2025

2294

=ث?=ث? *{{N W A}}* =ث?=ث?


(P3R@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@@EP 'DDQGP 'D1QN-RENFP 'D1QN-PJRE


5??5?)?! 5??5?)?!! 5??5?)?!!! 5??5?.?5?+?5?+?5?2?=؃?=؃?=؃?

5??5??5??5?
?5?? 5??5??5??5??5??5??5??5?? 5??5??5??5??5??5?
?.
4<91 <? 3?,>45? 01?53:
B1 01?53: ,88 75:0 <? 01?53: ?A?4 ,?:
5???5?B?5?:?5?B?* 5?C?5?B?5?F?5?G?5?8?5?E?* 5?5?5?4?5?A?5?A?5?8?5?E?* 35?7? 5?@?5?B?5?6?5?>? 5?H?5?C? 5???5?B?5?:?5?B?* 5?9?5???5?L?5?8?5?E?* 5?F?5?G?5??5?8?5?E?* 5?C?5?E?5?B?5?7?5?H?5?6?5?G? 5?F?5?G?5??5?8?5?E?* 5??5?:?5?E?5?B?5?H?5?A?5?7?* 5?C?5?E?5?B?5?9?5?8?5?F?5?F?5? 5???5???5???5???5???5??? 5???5???5???5???5???5???5??? =?I? 08148318396 5???5???5???5???5??? 5???5???5???5???5???5???5???5???.



Adity ganin yanda Junaid ya rungumi ?an mata a jikinsa yasa ta fusata cikin zafin nama ta tashi sama ta dir?o a gaban Junaid, hannu ta kai musu zata cabki wuyan su Angel da Ayush kenam Junaid yayi saurin ri?e hannayenta biyu ya Wago da dara-daran idanuwansa yana kallonta cikin fushi, girgiza mata kai yayi sannan ya tureta gefe,
tana huci tace "waWannan karuwanka ne suma ko? toh ka fito fili ka zaSi wacce kake so a cikin mu, bazan yadda da irin cin amanar nan ba da kuma yaudara, kayi mun al?awarin zaka aure ni yanzu kuma sai ganin ?anmata kala-kala nake kuma duk naka, yau ba wacce zan bari da lafiyarta..."
haka ta gama surutan ta da yaren china,
Mommy kuwa kallonta kawai take ita kallon mahaukaciya take mata, ga maganar ta sauri-sauri..

Duk maganganun da Adity tayi Junaid yana sauraronta,
Angel ce ta Wago tana kallonsa kafin ta maida idonta kan Adity tana faWin "my man baka so zaman lafiya ba tinda acikin ?anmatanka har da china, mezakayi da china kuwa?..."
kafin Angel ta rufe baki Adity ta tafo da gudu ta girbe mata ?afa sai yaraff ta faWi ?asi,
cize leSSenta tayi da shirin yin mugunta wani irin murWewa Angel tayi ta mi?e tsaye tareda cankin Adity a cikinta har sai data faWi ?asi,

Junaid tsabar ba?in ciki bai tanka musu ba sai ma Waukar Ayush da yayi ya haura upstairs da ita, zaije ya kwantar da ita saboda firgicin da ta shiga yasa tayi bacci a tsaye..

Adity da Angel faWane ya kaure a tsakaninsu suna naushin juna kamar wasu maza,
har zuwa yanzu ba wacce taci galaba akan Waya, haka sukayi kaca-kaca da parlour, da sauri Adity ta Wauki glass bottle ta wurga wa Angel! cikin salo da ?warewa wajen iya faWa, Angel ganin glass bottle yana tafo wa saitin goshinta da sauri ta dur?usa ?asi ya wuce ta saman kayinta cikin rashin sa'a kuwa bottle ya daki tsakiyar plasman nan take film Win da ake showing ya Wauke gaba Waya..

Mommy ce tazo tana rabasu tareda faWin "meyasa kuke hakane kamar wasu dabbobi kuna faWa..."
wani irin juyi Adity tayi ta kaiwa Angel naushi cikin zafin nama nan ma Angel ta sake kaucewa gefe sai hannun Adaty ya sau?a akan leSSen bakin Mommy,
daiden lokacin da Junaid yake sau?owa down ?wayar idonsa akan su....

Mommy da sauri ta dafe bakinta da hannu tana faWin "innalillahi wa inna'ilahi raju'un, sun cire mun ha?wara nashiga uku.."
kafin a ankara kuwa jini har ya Sata hannun mommy, da sauri Angel ta ri?e mommy tana cewa "mommy dan Allah kiyi ha?uri, mun shiga uku! kinga kin fasa mata baki ko? ke a dole ?ar china tsinanniya kawai.."
Jin zagin da Angel tayi mata ne ya ?ara fusata ta zata yo kan Angel, Junaid ya cabki kunkumin ta da hannu Waya ya Wagata sannan ya nufi Wakinta da ita,

Angel binsu tayi da kallo cikin Sacin rai kafin ta zauna kusa da mommy wacce har zuwa yanzu tana kame da bakinta, lips Winta ne ya fashe, Angel tace "mom please am really sorry, muje na wanke miki bakin.."
ri?o hannun mom tayi sannan suka nufi Wakin mommy, ita dai mom tayi tsumu ta kasa cewa komai,

(daman ance Wan kuka mai jawa uwarsa zagi, to wannan kam mai jawa uwarsa duka ne>?#?>?#?>?#?)..

Bayan Junaid ya shige da Adity Waki dirar da ita yayi a saman gado, daman ya fito da dorinarsa mai baki uku,
cikin Sacin rai kafin Adity ta ankara har ya soma zabga mata dorina a jiki,
tana mutsil-mutsil zata tashi ya hankaWata ?asi yana wara mata dorina ta ko ina,
?in kuka tayi saboda kar mutanen gidan su jiyo ta saboda kar su raina ta,
ganin Junaid yana shirin faffasa mata jiki yasa ta fara ihu ihu take na gaske tana neman agaji,
a gigice ta tashi ta buWe ?ofar Wakin ta nufi parlour tana ihu tana sossosa jikinta, nan ma biyota yayi shima yana faWin "tinda kin raina ni toh yau zan fitar da wannan raini.."
girbe mata ?afa yayi ta faWi yaraf a ?asi ya cigaba da zabga mata wannan dorinar,

kafin kace mai Rumana ta fito da gudu tsayawa tayi tana kwashewa da dariya,
saiga mommy da Angel suma sun fito har bakin mommy ya kumbura suntum,
daga can saman upstairs kuma Ayush ce itama ta sau?o a gigice jin ihun da ake a cikin gidan domin ihun ne ya tasheta daga baccin da take,

Mommy ce tayo kan Junaid ta ri?e hannunsa tana faWin "ya isa haka Junaid kar kaji mata rauni, ai duk abunda ya faru laifin ka ne kai ka jawo wa kanka, meyasa zaka zo kana dukanta.."

Junaid cikin fushi ya kai mata canka da ?afarsa yana cewa "i will teach you a lesson, useless girl.."
ita kuwa tana daga kwance sai ihu take ta zabgawa duk da yabar dukan natan,

ita kuma Rumana dariya take sosai ta?i dakatar wa, a fusace Junaid ya kalli gurin da take a tsaye ya ciro wayarsa daga aljihu saida ya saita goshinta kafin ya wurga mata wayarsa akan goshi, kamar wacce aka zare mata rai tayi tsitt tareda dafe goshinta kamar zatayi kuka tsabar taji zafin bugun da ya yi mata a goshi, abunka da farar fata wato baturiya har gurin yayi jawurr kamar jini zai fita,
wayarsa kuwa mai ?irar iphone 15 pro faWuwa tayi a ?asi ta dagargaje...

ransa a Sace yake nuna ta da Wan yatsarsa yana faWin "zan kashe ki idan na sake jin dariyarki..."

Juyowa yayi yana kallon Angel a fusace, ai kuwa bata jira wani-wani ba da gudun gaske ta koma Wakin mommy ta danna sakata, saboda gudun kar ya yo kanta...

kawar da kansa yayi yana kallon Ayush tana tsaye a tsakiyar benin bata ?arasa sau?owa ba,
ganin irin kallon da yake mata ne yasa ta kawar da kanta gefe, itama da gudu ta koma Wakinta...

Adity ce ta tashi da gudun gaske ta nufi Wakinta tana faWin "tiger bai warke ba wallahi, mahaukaci ne.." ta danna sakata a Wakinta..
da sauri zai bita Wakin mommy tayi saurin ri?e hannunsa tana girgiza masa kai, ga kuma kumburarren baki=?9?,
itama Rumana Wakinta ta wuce da Sacin rai tana ri?e da goshinta,
mommy tace "toh daga yanzu zaka fara ganin alamar Auren mata uku ba wasa bane, gashi suna son saka maka hawan jini..."
kafin mommy ta ?arasa maganar ya katseta da cewa "impossible ba macen da zata Wora mun jinya, kuma wallahi a yau zasu tafi.."

Mommy tace "a'a ba yanda zasu je a yau har sai an kammala hidimar nan, kuma muje mu Wakinka inaso yin magana da kai mai muhimmanci, kafin ba?i su fara hallaruwa zuwa anjuma kaWan..."

Mommy jan hannun Junaid tayi suka nufi upstairs acan Wakin Junaid zasu tattauna....

bayan sun shiga mommy zaunar dashi tayi a bakin gado itama ta zauna tana fuskantarsa, tace "Junaid dan Allah inaso ka nutsu kabar duk wannan haukar ka hangi abunda zai biyo baya, nasan kasan ciwon kanka kuma ka mallaki hankalin kan ka, kasan mai yake maka ciwo, waWannan ?anmatan daka tarasu ba wayewa bane sai tarin tashin hankali, kai kan ka hanka?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? linka ba'a kwance yake ba nima kuma haka, dan Allah na ro?e ?a Junaid kamun wata alfarma Waya..."

juyowa Junaid yayi yana kallon mommy sannan yace "ina jinki mom.."

tace "na tsara wani abu ne, inason wannan walimar da za'ayi anjuma ya tafi tareda baikon ka, ka zaSi mace Waya acikin ?anmatan ka ayi muku baiko da ita, sauran kuma duk ka watsar amma banda Ayush tinda ita ta rigada ta zamo naka, idan kuma ita ka zaSa a matsayin matarka zanfi kowa jin daWin hakan sosai amma bazanyi maka dole ba, ka zaSa da kanka tin yanzu saboda a gaban mutanen za'ayi muku baikon..."

Junaid dogon numfashi yaja yana karkaWa ?afafunsa ya tsayar da eyes Winsa a guri guda kamar mai yin tunanin wani abu, yace "Mom ki ban lokaci zanyi tunani akai..."

Girgiza kai mommy tayi tana faWin "babu wani lokacin da muke dashi a halin yanzu, ka duba fa yanzu ?arfe 12 rana tayi kafin kuyi shirye-shiryen ku har lokaci zai ?ure, kuma dole sai anyi zaman shirya wacce za'ayi baikon da ita, bamu da lokaci kai ai kasan wacce tafi kwanciya maka a rai...."

Mommy dai har cikin zuciyarta tana so taji ya ambaci sunan Ayush, haka take binshi da kallo tana son jin sunan da zai furta..

yana motsa baki a hankali ya furta cewa "nifa mace biyu zan zaSa, Adity da Yushert inaso ayi mun baikonsu a tare...."

turSune fuska Mommy tayi sannan tace "Adity wacce ka gama dukanta yanzu?.."

yace "eah mom saboda a rayuwata inaso na ringa dukan mutum da zaran yamun laifi, toh kinga Adity a koda yaushe zan iya mata dukan fitar rai ita kuma Yushert bazan iya dukanta ba saboda tanada rauni kuma ina tausayinta sosai..."

Mommy jijjiga kai tayi tana faWin "a'a wallahi baka tausayin Ayush, inda kana tausayinta da bazaka haWata da wannan ?ar china ba, kawai dai kace kuna son zaluntarta ne.."

yamutsa fuska yayi sannan yace "to mom ya kike so nayi, ai ba'a guri Waya zan ajiyesu ba..."
Mommy ta katse shi da cewa "nidai ban yadda da wannan haWin ba, idan Ayush ka zaSa toh ita kadai ce, idan kuma Adity ce to kaje can ka Aureta ita kaWai amma bazaiyu ka haWa mun Ayush da wata ba..."

juyowa yayi yana kallon Mommy da dara-daran eyes Winsa yace "to kuwa idan na Auri Yushert zata sha duka ne a gurina, domin bazan juri raini ba, tana mun laifi zan Wau hukunci yanda nayi wa Adity dukan na toh haka itama saina farfasa mata jiki, tinda nace zan haWa ta da wacce ta saba da dukana kin ?i yadda toh shikenam idan kin yarda da abunda nace zan Auri Yushert idan kuma baki yarda ba, zan haWasu duk su biyun na Aura domin bazan taSa barin wani ya Auri Yushert ba saboda ita ce first kis....." bai ?arasa maganar ba ya dakatar tareda juyar da kansa gefe, saboda baya son furta wani abu domin yana matu?ar jin kunyar mom Winsa..

Mommy ce ta ?arasa masa da cewa "itace mace ta farko daka sumbata? bazaka iya barin ta a wani ba? hmmm! nasan haka kake son cewa..."


dasauri Junaid ya juyo yana kallonta cike da mamaki, sosa sumar kansa yayi yace "mom baki ce kin amince da batuna ba, shin zaki Aura mun Yushert ita kaWai da zarar tamun laifi na hukuntata da duka ko kuma zan haWata da Adity inyaso koda tayi mun laifi zanje na hukunta Adity a madadinta ne kodai mekika ce?...."

Mommy kallonsa tayi tareda jan numfashi tace "na amince ka Auri Ayush ita kaWai inyaso idan tayi maka laifi saika hukuntata, gwara kaiWin ka zalunce ta akan Adity, nasan wata rana Allah zai saka mata kuma zakayi danasani..."

"please mom kefa kika ce babu lokaci, tinda kin yarda da yarjejeniyar mu shikenam aje a fara shiryata kafin lokacin da za'ayi mana baikon ya gabato, ni yanzu zan fara shiri ne..."
ya mi?e tsaye zai nufi toilet, ya kuma cewa "mom a ?ira masu girke-girke da kuma waWanda zasu gyara parlour nan saboda naga duk sunyi kaca kaca da wajen,
Sannan kuma ?an uwanki suna kan hanya Wazu nayi waya dasu,
my phone yana can parlour kije ki zare mun sim Win na sannan kisa a kawo mun wata wayar na 5.5million...."

Mommy ce itama ta mi?e tsaye ta kama kunkumi tace "Ashe Babana dole nayi maka biyayya akan abunda kace mana, saboda kana sakaye da sunan mahaifina shine zaka wani bani order?.."
ta ?arasa maganar tana harararsa..

juyowa yayi yana murmushi yazo gabanta ya haWe tafukan hannayensa biyu sannan yace "please my lovely mom banida time ne yanzu abokai na zasu fara zuwa, help me mom..."

Mommy dariya ne ya kuSuce mata ganin yanda yayi kalar tausayi tace "shikenam my son je kayi wankan ka, zansa a kawo wedding gown wa Ayush.."

Junaid hannu yakai saitin lips d'in mom yana fad'in "mom kinji rauni da yawa fa, gashi

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login