Showing 63001 words to 66000 words out of 87228 words
Chapter 22 - YARO DA KUDI Complete Hausa Novels by Binta Umar Abbale .txt
sun gama diba , ko zasu dauka sai an kwana biyu sabida haka ransu a bace suka fito daga asibitin kowanne yayi nashi guri
Haka take tafiya a kasa har ta shi go estet din nasu , nan ma kafin ta isa gidan da akwai tafiya ,babu yadda ta'iya ta cigaba da bin gefan kwalta.
A gogon hannunta ta kalla lokacin da ta karaso gidan 12:00 dai-dai na rana a fili tace"yanzu wannan ranar da ake kwalawa duk a kaina takare Mtssss"
Karamar kofa ta tura kai tsaye ta kutsa kanta cikin gidan.
Karaf idanunsu suka sarke guri guda.
Nasir yayi sauri ya dauke kanshi daga kanta yana Jan karamin tsaki ,sabida ya gane ko wacece duk da yadda ta boye jikinta ,ko daga bacci ya tashi sai ya ganeta,
Ya mayar da hankalinshi kan Tony suka cigaba da maganar da sukeyi
Maryam kuwa gabanta ne ya fadi lokacin da suka hada ido , zuciyarta ta ringa harbawa, yau watanta uku rabon da tasa shi a idonta, Lallai uncle haka ya zama ,kwata-kwata ya sauya mata ,yayi uban haske da kiba, ga wani quetar million da ya aje Wanda yayi wa fuskarshi mugun kyau ,sosai ta dinga kallonshi ta cikin Niqab din har tazo ta wucesu ta nufi bangaran nasu gabanta bai daina bugawa ba.
Jiki a sanyaye ta zube a tsakar gida tana sauke nuffashi, gaskiya ba ta gaji da ganinshi ba ,dole anjima ta shiga gurin Momy yadda zatafi Morewa ta kalleshi yadda ranta yakeso.
Aunty ta ce"ke kuma meye kin dawo kin zube bakin hanya"
"Wallahi aunty na gaji ga uwar yunwa tana damuna"
"To ina ruwan wani ,ko wani ne yace lallai kar ki tsaya kici abinci kafin ki fiya, haka kawai kin nace lallai sai kin yi aiki ko uwar me kike nema Wanda bakya samu oho"
Kamar zatayi kuka tace"kai aunty, don Allah kiyi min fatan alkairi , kinga yanzu ma wallahi bamu dace ba"
"Allah ya kyauta miki, ai"
Aunty tafada
Ta cigaba da cewa "wato ke ana maganar auranki kina maganar Neman aiki ko"
Maryam ta zumbura baki tace"aunty Abdul din da kansa yace in nema, kuma shima ya karbi takkadun nawa ya tafi dasu legos zai duba min a can"
Dariya abin ya bawa aunty ,bata ce komai ba kawai ta wuceta ta nifi kchin tana dariyarta ita mamakin yarinyar take sosai, tana da zuciya tana kuma da so da kaunar iyayenta, gashi ita macace. Tasan duk wannan abin da take dominsu take yi.
[06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 9:24 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*97*
Cikin mutuwar jiki ta mike ta nufi daki ita kadai ta san abinda takeji a cikin zuciyarta, Wanka ta shiga duk da cewar tayi da safe kafin ta fita , amma yanda takejin jikinta haka in ba wankan tayi ba baza taji dadi ba, tanayi tana tunanin yadda za'ayi ta kara ganin uncle din wata zuciyar tace mata ,kawai ki tafi gurin Momy kai tsaye can ne zaki fi ganinshi sosai, sabida haka cikin sauri ta ke komai , ta shirya tsaf lokacin aunty ta kammala abinci ,sai ta nufi kchin din ta dibi iya yadda zai isheta ta fito ta zauna a falo ta fara ci.
Tace "aunty ina su Nafi'u ne naji gidan shiru"
"Kin manta sun fara zama a makaranta sabida lokacin saukarsu ya matso"
'Eh hakane sai yanzu Na tuna nima lokacin da za muyi haka mukai wannan zaman"
Hira sukeyi Sama-sama Maryam tace"auntt zan leqa gurin Momy mu gaida"
"Sai kin dawo kice ina gaishe ta"
"Zataji aunty"
Maryam ta mike cikin nutsuwa ta nufi part din Momy,
Kan ta a kasa take tafiya sai tafara jiyo wani mugun kamshi tayi saurin daga kanta.
Nasir ta hango tsaye shida wani , Wanda baza ta taba mantawa da fuskarshi ba wato tony daya daga cikin yaran Nasir ne
Kallonshi takeyi sosai yana cikin suit Masu tsadan gaske hannushi duk biyun suna zube cikin aljihun wandon dake jikinshi, suna magana da Tony Sam bai ganta ba sabida ya bawa hanyar da tafito baya,
Cikin zuciyarta tace Allah yasa ba fita zai yi ba.
Tony ya rika satar kallonta har ta karaso daf dasu, kanta a kasa
Nasir yanawa Tony magana amma yana can yana kallon wani guri
Tsawa ya buga masa yace"ya ina maka magana kana kallon wani gur....
Kafin ya karasa maganar yaji ana kokarin bude kofar falon yayi sauri ya juya, gabanshi ya fadi lokacin da sukayi ido hudu da ita ,yanzu babu niqabi hakanan babu hijabin babu safa , tana sanye cikin doguwar Riga irin ta Larabawa ta nan nade kanta ,rigar baka ce wuluk mai manyan stons jajaye ,Maryam tayi bala'in kyau sosai, Nasir tsaf yaga yarinyar ta koma (Nancy Shararriyar mawakiyar nan ta kasar saudia)
Sai yayi saurin dauke kanshi yana Jan wani mutsiya cin tsaki
Maryam kuwa taji dadi sosai sabida tun daga nesa ta kare masa kallo tana kokarin bude kofar ta shiga ya daka mata wata mutsiyaciyar tsawa, yace"Ke ubanki ki aje a ciki zaki shiga, Allah a fuska fir'auna a zucci"
Maryam ta tsaya hannuta rike da kofa tana kallonshi ,ranta ya baci da zagin da yake mata ,amma sai ta basar kawai ta sassauta murya tana wani irin salo da idonta tace"A'a babu Wanda Na aje a ciki zan shiga mu gaisa da Momy ne"
[30/05/2019 9:50 AM] ®Binta Umar Abbale: "Wuce ki bamu guri munafuka kawai da baki zo kin gaida ta ba sai da ki kaga ina gida, wa zaki rainawa hankali ne, ni baki San ko inawarki bana kaunar gani ba"
Yafada cikin hargagi domin har ga Allah abinda yake zuciyarshi ya ke fada, Sam bashi da rufi ko munafurci shiyasa yake zaune lafiya,a sali ma baya shiri da munafiki
Shiru tayi kawai ta juya zata bude ta shiga Nasir ya fizgo ta ya yar gefe guda, ya nuna ta da hannu gami da cewa" sai ki bari in fita tukkuna sannan kyazo kiyi munafurcin naki, tunda kin zama mayya ke Duk in da nake sai ki je gurin"
Maryam ta mike tana karkade jikinta, kamar zatayi kuka tace"uncle Allah shine zai saka min da abinda kake min"
Ba tare da yace mata komai ba ya mai da hankalinshi kan Tony cikin bada Umarni yace"kaje Mota ganin zuwa"
da sauri Tony ya wuce, shi kuma ya sakai cikin falon bai kuma kallon gefan da Maryam take tsaye ba
A fili tace"yau zan nuna maka wannan maytar da dai da kake kirana kullum da ita.
Sai kawai ta rufa mishi baya
Momy Na zaune cikin kujera hannunta rike da romot tana canza tasha ta daga kai tana kallon Maryam cikin dariya tace"Dota yanzu nake zan canki a raina wallahi jiya kinsha aiki"
Maryam ta zauna kujarar dake fuskantar Momy tana murmushi tace"wane irin aiki kuma Momy"?
"Aikin towo mana , ai yayi albarka ma kiga my son duk rashin kin sa da abinci jiya towonki yayi mishi dadi gashi nan yana cin dumame"
Maryam ta kalli Nasir yana zaune kan daining, Yana cin towo,abin yayi mugun daure mata kai,tabbas da yasan itace tayi girkin tasan ba zai ci ba,amma dubi yadda ya zage yana cin yanzu.
Murmushi kawai tayi bata cewa Momyn komai ba
Momy tace"yawwa kafin ya kammala Dota gyara mishi dakin nasa,kin San dai halinshi"
Maryam ta ce"kai Momy wane irin hali ne da uncle din kuma"
"Rigama ne dashi kamar wani yaro kankani"
Momy tafada tana tabe Bak
Dariya Maryam tayi kawai ta nufi dakin Nasir din
Cikin mamaki ya bi bayanta da kallo ganin ta nufi Dakinshi ,ya girgiza kai kawai yace"wannan yarinyar batada zuciya wallahi amma yanzu yanzu zanyi maganinta.
[30/05/2019 10:10 AM] ®Binta Umar Abbale: Cikin sauri ya kammala ya mike yana gobe bakinshi da tussue, kai tsaye bedroom din nashi ya nufa ranshi a bace, Momy ta bishi da kallo tana cewa "ai yanzu nasa Maryam ta gyara maka dakin naka"
Bai saurari Momyn ba kawai ya Sakai cikin dakin nasa
Maryam Na jera filolilikan gado kawai taji an han kadata tafadi kan bed din kafin tayi wani yunkuri ya bita ya danne ta sosai ,suka fara kallon kallo ita dashi gabanta yana wani irin bugawa shi kuma fuskasa a hade take tamau ,kawai ya zira hannunshi guda cikin rigarta yana kokarin balle botiran rigar , Maryam ta gigice tana tunkude shi,amma kamar dotse ta ke turewa yace"uban wa ya baki izinin shigo min daki Dan uwarki"
Kai tsaye tace"Momy ce ta ce nazo in gyara maka"
Maryam tana sane tafadi haka in mai hankali ne shi ai Momyn ya zaga
"Vrygood"
Yarinya yau zaki san ni kike wa rashin kunya ,sai na yaga ki yanzu, kafin Maryam tace komai kawai taji yana kokarin tale mata kafafu, ta kwala kara tana kokarin mikewa zaune hannunta dafe da kirjinta sabida yayi nasarar balle mata botira duk mamanta sun fito a cikin briziyya.
[06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 10:51 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*98*
Sosai ya tale mata kafafu ya tsura mata kawai yana kallo , da kyar yace"mai yasa kullum kike zuwa kina damuna cikin bacci na yau sai kin fadamin ke mayya ce ko kuwa"
Yafada fuskarshi a murtuke
Kuka takeyi sosai tana dukanshi da duk hannunwata tace"Ka sakarmin kafafu mugu azzalimi Allah zai saka min"
Lumshe ido yayi yana bin ta da wani mayataccan kallo kanaganinshi kasan na tsantsar sha'awa ne.
Da kyar yace"in har kikaga na sake ki to ki tabbata kin yi min irin wannan abin da kikeyi min a cikin baccina"
Tana kuka tace"to zanyi maka ka sake ni"
Kirjinta ya zubawa ido yana kallo kamar wani tsohon maye
Tayi saurin sanya hannunta ta dafe
Ya sauke ajiyar zuciya sannan ya saketa har yanzu idonshi na kafe a kanta kamar zai cinye ta , shi kadai yasan abinda yake ji a jikinshi yarinyar ta tayar masa da muguwar sha'awa.
Mikewa tayi tana kuka ta kalleshi duk yayi bake bake a kan bed din ga kafafunta a cinyarshi cinyoyinta duk a waje ta janyo rigarta tana rufewa sai kukan bakin ciki takeyi Yau Nasir har pant din ta sai da yagani wannan abu da mai yayi kama
Ta mayar da botiran rigarta da sauri ta mike tsaye kan bed din tana kokarin dirga da kan gadon
Yayi saurin damkar hannunta idonsa jazir ya ce "na fada miki yau sai kiyi mini a zahiri sannan zan kyaleki ki tafi"
Cikin kuka ta fuxge hannunta tana nunashi da Dan ya tsa tace"Wallahi bazan taba yafe maka ba abinda kayimin mugu"
Cikin dauriya yace"nima bazan taba yafe miki ba abinda kike min muguwa azzalima kawai"
Maryam ta nufi kofa a fusace, yayi saurin tarar gabanta yana bin jikinta da kallo sosai yace"koma ki shiga toleit ki wanke fuskarki masharanciya wato zaki fita a haka Momy ta zaci nayi miki wani abu ko"
[30/05/2019 11:13 PM] ®Binta Umar Abbale: Domin ya kyaleta ta fita yasa ta nufi toleit din kamar yadda yace
Zama yayi gefan kadon sai nishi yakeyi sosai shi kadai yasan halin da yake ciki game da yarinyar
Maryam ta fito tana goge fuskarta , ya bita da kallo kawai har ta bude dakin ta fita
Momy na zaune a farlo taji shiru tayi yawa , ta kalleta cikin zargi tace" kin gama Dota Allah yasa dai bai ci zalinki ba"
Cikin "yar dariya tace" Momy kenan babu abinda yayi min na tsaya na hada masa wanki ne sannan Na matse masa kananun boxars din shi"
"To sannu Dota Allah yayi miki albarka"
Momy tafada cikin farin ciki
Maryam kwata-kwata bata son su hada ido da Momy sabida ta fuskanci kallon tuhuma Momyn take mata, sai kawai tayi mata sallama ta fice da Sauri
Momy ta bita da kallo cikin tsarguwa sai ta mike kawai ta nufi dakin Nasir din.
Maryam kuwa tayi da tasani yafi dubu da tasan abinda zai faru da bata soma zuwa ba
A kwance ta sameshi yayi rigingine ya zubawa POP din dake manne a saman dakin Momy tabi gadon da kallo ganin yadda duk ya hargishe ,wai nan an gyara,
Shigowar Momy bai sa shi ya dago kanshi ba sabida jikinshi ya bashi cewar ita ce
Ta tsaya a kanshi cikin kausassiyar murya tace"My son"
Ya dago kanshi ya na kallonta
Momy taga idonshi sunyi jazir sai gabanta yafadi, tabbas tayi ganganci da ta tura yarinyar dakinshi a halin tasan yananan
Jikinta a sanyaye tace"mai kayiwa yarinyar nan? naga kamar ta fita a hargitse"
Ya mutse fuska yayi yace"Momy ita baki tambayeta mai tayi min ba sai ni"
"Ba dole in tambaye ka ba, sabida nafi kowa sanin halinka"
Momy tafada cikin bacin rai
Mikewa zaune yayi jikinshi a sanyaye yace"Momy wane irin hali ne dani"?
"Kafi kowa sani ai"
Murmushi yayi mai ciwo yace"Momy kenan , ki tambayeta in da abinda nayi mata, wai mai yasa zuciyarki take wasiwasi a kai na ne , Momy mai zanyi da wannan zabiyar yarinya, ok tunda abin ya zama haka, kar ki kara turo ta tayi min gyara a dakina"
[30/05/2019 11:35 PM] ®Binta Umar Abbale: Momy tace"a kwai abinda ya faru tsakanika da ita myson ni ba Yarinya bace"
Dariya ce ta kashi sosai ya rika yi ganin yadda Momy ta dage tana tuhumarsa
Yace"ok toum Momy tunda kince haka sai kije kiyi mata ruwan zaki kawai"
Kunya ce ta kama Momyn ta kai masa duka a kanshi tace"baka da kunya ko Myson "
"To Momy kin dage sai tuhuma ta kikeyi wai mai nayi mata, ai in nayi mata wani abu daga lokacin da ta fita zaki ga alamu ko ta wurin tafiyarta ne"
Momy tace"to mubar naganar ma daga yau na daina sata tayi maka aiki yafi alkairi"
Tabe baki yayi kawai ya koma ya kwanta ,tace" ka fasa fita yanzu ne"
"Yanzu zan fita Momy ina hutawa ne"
"Ok sai ka fito"
Ya fi miti goma a kwance bayan fitar Momy din sai mutsu-mutsu yakeyi duk ya rasa inda zai sa kanshi da kyar dai ya mike ya nufi toleit ya sake yin wani wankan tun kafin ya gama yafara jin wani sanyi-sanyi yana ratsa shi a daddafe ya fito cikin karfin hali yake kimtsawa zazzabi ne yake so ya rufeshi ,haka dai ya daure ya gama kimtsawa ya fito cikin shirin fita
Momy ta kalli agogo tace"baka yi yamma ba kuwa myson dubi time"
"Momy karki damu Hospital kawai zan shiga daga nan babu inda zan je"
"To Allah ya tsare"
Momy tafada
Yana fita Giss dama yana tsaye ,sai kawai ya rufa masa baya Tony ya bude masa mota ya shiga yayi saurin zagayawa ya zauna gurinshi, Giss ya shiga Tony ya ja motar suka fita daga gidan.
[06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [31/05/2019 8:53 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*
*99*
Bayan kwana biyu da faruwar al'amarin, Maryam ta rika kiyaye haduwarta da Nasir sabida wata irin kunyarsa take ji sosai kuma har yanzu soyyayrsa tana nan daram a cikin zuciyarta
Yau misalin Tara Na dare suna zaune ita da Abdul a harabar gidan suna hira cikin nishadi ,shima yau kwanansa biyu da dawowa sosai Maryam tayi kwalliya tana cikin atamfa "yar Ghana anyi mata duguwar riga mai babban hannu sosai tayi kyau ta yafa mayafi kalar kayan fuskarta ta sha kwalliya suna zaune a cikin wasu kujeru farare masu kyau
Abdul yace"insha Allahu a satinan za'akawo komai na aure za'a sa sati hudu daurin aure, in naje nadawo"
Maryam ta sunkuyar da kanta cikin jin kunya tace"to Allah ya kaimu"
Yace" maganar aikinki kuma zan samu Nasir da takkadunki nasan bazai ki daukirki ba tunda tunda takkadunki sunyi
kyau
Da sauri ta dago kai tana kallonsa jin abinda yace
Tace" Kana ganin zai dauke ni kuwa kasan bama shiri dashi"
Dariya Abdul yayi yace"karki damu nasan yadda zanyi dashi"
Sai wajan karfe goma da rabi Abdul ya mike da niyar tafiya bayan ya aje wasu manya manyan ledoji
Maryam ta mike ta biyo bayanshi suna tafiya suna hira har ya karaso kusa da motarshi, ya shiga yana kokarin fita , Mai gadi ya bude get din Nasir motar Nasir ta shigo cikin gidan
Sai ya kashe motar kawai ya fito yana jiranshi Maryam na tsaye a gefanshi kanta a kasa,Sam bataso ta hada ido da Nasir din
Giss ya bude masa kofa ya fito ,fuskarshi babu yabo ballasa ya mikawa Abdul hannu suka gaisa
Abdul yace" yanzu nake zan can kada ma"
Fuskarshi ya saki yace" yaushe kadawo ne Alhaji"
"Yau kwana biyu da dawowa wallahi, nazo ganin amarya na"
"Ok andawo lafiya ya aiki"?
Nasir yafada yana binshi da wani kallo jin abinda yace
"Alhmdullhi wallahi komai normal"
Nasir ya zare hannunshi cikin gajiya yace"zan shiga ciki Abdul nima Na gaji ,gashi gobe nake saran zan wuce america amma bazan dade ba"
"Allah ya kaimu da jirgin safe zaka bi ko na yamma"?
"Na yamma"
Nasir yafada yana kokarin barin gurin
Abdul yace "zan shigo da wuri insha Allahu a kwai alfarmar da nake nema a gurinka"
"Allah ya kaimu lafia"
Yafada yana wucewa Giss ya na take masa baya
Duk wannan abinda yake faruwa Maryam kanta a kasa tana jin duk irin share-sharen da Nasir yakeyi shi kuma Abdul din sai wani binshi yakeyi lallai ta yadda Farin jini da daukaka a jininsa take
[31/05/2019 9:17 AM] ®Binta Umar Abbale: Ita yanzu ta daina shiga sabgarsa ma kwata-kwata sabida ta lura ba karamin dan iska bane
Abdul yayi mata sallama ya wuce ita kuma jiki a sanyaye ta wuce bangarqnsu
Momy na zaune cikin kujera tana kallo kuma tana jiran shigowar Nasir din sabida bayan fitarshi dazu Alh Salisu yazo ya kare mata rashin mutumci wai itace take zigashi yakeyin duk abinda yakeyi cikinsu babu Wanda yake gani da gashi ,sabida haka lallai in ya dawo ta ce masa yaje yana naimanshi ,aura shi da Mubina babu fashi, tunda haka Mahaifinshi yace kafin rasuwarshi.
Momy ranta ya baci domin har kuka sai da tayi tunda take babu mutumin da ya taba tsayawa a kanta yayi mata cin nutumcin da Alh Salisu yayi mata yau, sabida haka mutukar ita ta haifi Nasir dole ne ya auri Mubina inyaso daga baya sai ya auri zabinshi.
Yayi Sallama ya shigo Momy ta bishi da kallo har ya karaso kusa da ita ya zauna, ita kanta tausayinsa takeji ganin yadda girma ya hau kanshi da kananun shekarunshi amma da yake *Yaron* yana da ilimi cikin nutsuwa yake tafi da komai
Yace"Momy na gaji wallahi"
Cikin tausayi ta kalleshi ,ta kasa cewa komai ma
Sai ya dago kai yana kallonta jin har ya shigo yayi magana Momy bata tanka mashi
Lallai akwai wani Abu
Ya gyara zamanshi sosai yace"Momy menene,? Bafa nasan in ganki cikin damuwa, uhmm lafiya lau Na fita na barki"
"Myson lafia ba lafiya ba"
Momy tafada tana gyara zama sosai tana fuskartansa
"Tell me"
"Momy fada min ko manene kinji"
"Dazu bayan fitarka