Showing 3001 words to 6000 words out of 95576 words

Chapter 2 - YAR LESBIAN COMPLETE BY Nadiya Muhammad Ahmad.doc

BY
Nadeeya Muhammad Ahmad

Page.......3
Mamy Wlh gaba daya banji dadin Abinda Bro yazeed yayi ma Feenat ba...... kinriga kinfi kowa Sanin halin brother dinki jinshi yake kamar Wani Sarki.........Mamy cewa Zaki kamar dai bake kika haife Shi ba.....Kinci gidanku Maza dai yaje yajiki Mamy tafada tana dariya....Rufe bakin Mamy kenan Saiga Shi yashigo Sum Sum Leemat ta tashi tabar wajen. Mamy ya gida lfy qalau Son ya gajiya Alhmdullah Mamy.....Son kwata kwata banji dadin Abinda ka mawa Su Leemah ba Mamy Ayi hakuri Hakan baze kara faruwa ba....Toh Allah yamaka Albarka Amin mamy ta. Ringing....wayanshi tafara Mamy bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya my Son....... Hello Yusuf! Haba yazeed Kasan bazakaje ba meyasa kasa muka gaya ma Khalid Zamozo? ni Zani Kawai gajiya nayi gashi Wanka nake So Nashiga. Kawai Kace bazaka ba mana Basai Ka Rainamun wayo ba Yusuf yafada Rai Abace Toh Yusuf duk yanda kace hakane ya Kashe phone din yawurga kan gado Yayi hanyar Toilet.

Haba khady Tunda dai kinriga da kin biyo Nan kibari ki kwana da Sassfe Saiki tafi Kausar dama kinriga da kin Shirya Hakan Shiya kika hada mana kaya waje daya Murmushi kausar tayi tace Aa Kawata Bahaka bane Shikenan Bari nashiga Nagaida Hajiya khady ta fada tana bin Harya kofa.
Gaskiya kam khadija kibari gobe Saiki kama Hanya Amman yanzu idan kikace Zaki tafi dare Zai miki Sosai katsina nisa gareta Hajiyar Kausar ke magana Cikin kulawa Toh Shikenan Hjy Allah ya Kaimu, Amin Yata Kuci Abinci ni bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya Suka mata Kausar ce ta Maida Hankalinta Kan khady Khadija gsky yakamata kesauke Abinda ke kanki, Kamar Name fa ta fada tana yastina face Haba khady ke kanki kinsan Feenat tawuce da Ajinki Amma kinbi kin tsane ta why khdy why? daga mata hannu khady tayi Alamar dakata ' Malama Abinda ki keson gaya mun kenan yasa kika Ajeni gidanku Haba khady ke haryanzu gsky ce baki So......katseta khadija tayi Yayin da ta tashi tabi Hanyar dakin Kausar. Tabe baki Kausar tayi tace Allah ya kyauta. dealing...number Feenat tayi Hello my Kausar Hy Feenat I miss u! Me too Kausar bawani Feenat idan kinyi missing dina me ya hana ki kirani Sorry Kausar kina Raina Wlh gjyn Skul ce, hakane kuma Feenat mayi waya Anjuma Toh Allah ya kaimu Amin Kausar tafada takashe wayan.

Atare yaran Suka Turo kofar dakin Aunty Kausar mumy tace Zata wajen daddy muzo muyi miki fira Mubeen Yafadi Aranta tace Haka Suka iya kaikuma kanuna Kana Son Auren Anki Maka Ai duk Wani Hali danajefa Rayuwata Iyayena ne Sanadi Kinji Mubeena ce ta katse mata tunani.....kinji Aunty feenat Ajiyar Zuciya tayi tace twins din mumy kaina ciwo yake kubari gobe Sai muyi fira mai yawa yanzu kuje kuyi bacci gobe kunada Skul,,,,,,,Mubeen ya tsuke fuska ni Awajenki Zan zauna gobe bazani Skul ba mubeena tace nima haka dafe kai Feenat tayi tace kataba su Sumaka kwari. Waye keson Yazama Soja irin yaya Nazir Nine mubeen ya daga Hannu Sama& waye keson tazama doctor nice mubeena itama ta daga hannu yawwa twins dina duk mai so yaje ya Kwanta gobe muyi fira mai yawa
Cikin bacci taji Kamar Ana tsikarinta lokaci daya kuma Taji Abin nakara damunta Tashi tayi ta Zauna Innalillahi tafada da karfi Dan ko ba'a fada Mata ba Tasan Sha'awar tace ta tashi wayarta ta lalubo tashiga kiran Leemah Hello! beaty baki bacci ba kenan Leemah I need your help pls. temako kuma name? Leemah kinsani Wlh Yanzu nakara missing dinku keda Kausar toh Sarkin Sha'Awa yanzu Itace ta tashi kenan Eh Leemah Dan Allah kitaimaka kizo Zare Ido Leemah tayi kamar tana ganinta kinsan cewa Mamy Bazata Bari ba dare nefa yanzu mekike tunanin Zan gaya mata Shikenan Leemah tunda baki iya dubaraba keeetttt ta Kashe phone dinta turo kofar Akai my daughter baki bacci "Ummm" mumy Tashi muje dadynki keson magana dake yunkurawa tayi zata tashi takasa "Subhanallah" Feenat bakida lfy ne? Eh mumy yanzu yafara, meke damun ki? MARATA. Ko period ne? Aa mumy nayi fa,,,,,, kallonta mumy tayi Sosai tace Sha'awar ce kenan ta tashi nace miki kirinka Azumi Kina karanta qur'an Akai Akai bari na kawo miki Lemon tsami kirinka lasa tafita. Hawaye Feenat tafarayi Wai Ace yanzu Wannan Uwata ce tasan matsalata Amma Akan wani kudirinsu na Karatu An tauyemun Hakkina=?"?=?"? dan tsaki taja mtswww wai lemon tsami.....

"Mamy" "Mamy" wannan kira Haka Leemah meye ya faru Mamy Shikenan yau na kade..... mai yafaru kuma? Mamy Uncle Adam yabamu Assignment Mamy Cewa yayi duk wanda beyi Ayau ba Allah ya'isa Mamy kuma kece maijan Hankalina Kan kada na Aikata Abunda Za Amun Allah ya'isa... Hakane daughter Amma dare yayi dakinyi bacci gobe Saikiyi, Mamy Allah ya'isa fa yace. Hakane kuma Jekiyi Toh Allah ya temaka Mamy tafada tana tafiya.....Mamy book dina na biology yana wajen feenat. Saiki bari Sai gobe kenan mamy dan Allah ketaimaka na Amso Ayau......Haba Halimatu Bakida Hankaline dare nefa Mamy pls Dan Allah bana Son Allah ya'isan Nan ne.........Saikije ki kira yayanki yakaiki Tsallen murna tayi tace nagode mamy. but Dan Allah kigaya mishi dakanki innice bazai yarda ba, jeki kice ni Nake nemanshi Toh tace takama Hanyar part dinshi Assalm. Wai kazo yanzu inji mamy, Uban me kuma kikace nayi bance komai bafa. tace Kazo Yanzu bin bayanta yayi Suka Fita. Mamy gani. "SON" Halima Halima Zaka kai gidan kawarta ido yazaro Mamy duba time fa.....Umarni nabaka fita yayi Afusace Leemat tafi bayanshi. Tayi mamakin da har Suka karasa gidan Su feenat be tanka mata ba mai gadi naganinta yabude mata tashiga feee yazeed yaja motarshi yabar wajen Assalm Alaikum. Wa'alakmssalm Mumy da tafito kitchen yanzu ta Amsa Sannu mumy, yawwa Halima Cikin dare? Murmushi Leemah tayi tace mumy inata kiran wayan Feenat bata dagawa Shine Mamy tace nazo Naga ko lfy.......Ayya batajin dadi ya mamayn taki? Tana Lfy tacema Agaida ki ina amsawa muje tana Sama feenat din tare Suka haura Sama.......Mumy tace Halima Shigar mata da lemon tsamin Nan Ni Zan Kwanta toh mumy Saida Safe yawwa daughter. kema ki Kwana dasafe driver ya kaiki Toh Mumy.

Tura dakin tayi tashiga kwance ta hango Feenat ta daka mata duka tashi Sarkin Sha'awa bude ido feenat tayi Tamayar ta lumshe leemah Ashe Zakizo eh kinsan bazan Iya barinki A'irn Halin Nan ba Hakane feenat tafada yayin da tajawo Leemah jikinta, bakinta tasaka cikin na leemah lokaci daya tafara tsotsan lips dinta ta kamo harshenta tarinka tsotsan shi kamar lollipop take leemah takamu tafara Mayar da martani ciremata yar karamar Rigar jikinta tayi Brest dinta Suka bayyana Tarinka Shafasu Tana murzawa tuni Feenat tafita hayyacinta Dan ko mayarwa bata iyawa,,,,,,, Hannu Leemah ta tura cikin pant dinta tarinka murzawa nishi Kawai Suke Ahhhhhh washhhh kusan minti 30 Sukayi Ahaka feenat ta kankame ta Alamar Tasamu tayi riles.
[12/11, 14:42] Hassan Atk: =ؖ?=؋?=؋?=؋?=ؖ?=؋?=؋?=ؖ?
YAR LESBIAN CE
=ؖ?=؋?=؋?=ؖ?=؋?=؋?=؋?=ؖ?
By
Nadeeya Muhammad Ahmad

In dedicated to
Xaynab Ummu mahbub

*page dina na farkon Wan nan Novle Nayi korafi Kan cewa yakamata mai karatu ya tsaya ya natsu kan karatu kamin yayi bakaar magana, Amma jiya Nasamu masu mgn kan cewa Zan bata tarbiyyar wasu, Amma Naji dadi danasama wanda Suka fahimceni fiye da masu Zagin=?!? Sannan Zan kara dacewa duk wanda yaga bazai juri karanta book din nan ba Can leave it. Danni da Masoya littafin nan yanzu muka fara*=؃?=؃?=؃?

Wannan page Nakune Masoya littafin "yar lesbian ce" love you all=ؖ?

Page......5

Bayan Rasuwar Alhji Ibrahim Kamin su daddy Sutawo bayanda basuyi da Inna Nafisa kan ta biyosu ba Amma firrrr taki, Acewarta inda Kasar mijinta take itama Nan Za'a Saka ta idan tasu tazo. bayan Wata Tara da Wani yamanci Mumy Suna Zaune Suna fira da Matar Sulaiman Aminin daddy kenan, Dan Su daddy Tare Suka taso Sunayin komai da Sulaiman da Wani Abokinsu Ahmad duk dacewa Ahmad ya Rigasu Aure Dan Saida yayi Aure ya haihu a Namiji Sannan daddy yayi nashi Auren Saikuma Sulaiman yaya Awajen Mumy kuma Aboki Awajen daddy Shima yayi Nashi Auren. Mumy Takasance irin matan nan ne masu tattalin miji wanda Ko Zumunci basucika yiba Sabida kula da mazan su dan Haka bata zuwa ko'ina daga gidansu Sai wajen Aikinta dan Cikakkiyar barrister ce, Tana dan Zuwa YOLA wani lokacin idan daddy Zaije, ba kasafe tacika Ziyartar Maryam Matar Sulaiman ba Saidai Ita maryam din ke yawan Zuwa mata, ko Sau daya Kuma bata taba tunanin Zuwa gidan Fatima matar Ahmad ba itama Kuwa fatiman tace bazatazoba harsai mumy taje mata,,,,,kullum cikin Sa Rana take Amma ina,,,,,,,,hakan ce takasance Ayau ma tare Suke da Maryam Wacce Nazir yarada ma UMMA Tana ma mumy korafi Wlh kedai Hafsa bazaki chanza haliba kullum kina gida Kamar daddawa da Anyi magana kice daddyn Nazir na Gari Kamar dan ke kadai Akai miji, Kai Maryam kedai kullum maganar ki kenan idan ban Kula da Shiba waye Zai kula dashi beda kowa Anan garin wanda ya wuce ni da Nazir Sai wannan Cikin Nawa Uhum Toh dan Allah badole na Zamemai gata gaba da baya ba? Kizama Shi yazama ke Kawai karshen magana kenan Maryam tafada tana gyara Zamanta,,,,,,,,, Bari Nakawo miki Abinci kici Amma maganar nazama Shi yazama ni na nawa kuma Ai munzama tsoka daya mumy tafada tana bin Hanyar kitchen,,,,,,,Kayattacen Abincin da ta dafa ma daddy Aciki ta iba ma Maryam, tanaci Suna fira, Umma ce tace wai kuwa kinsan Fatima ta Haihu yau kwana hudu kenan, Kai Haba mai Aka Samu? Tahaifi diya mace, kai tubarakallah Allah ya Raya.Amin Umma tace Sannan Takara dacewa Saiki kishirya Kije Barka, Kai Maryam bakida tausayi wan nan Cikin Nawa Haihuwa ko yau ko gobe Zakice naje barka, Uhum haka kawai ma Anki Ziyara bare yanzu da Akeda Hujja mai Karfi. Kyadai ji dashi Ai Zan kirata namata barka. Allah yasa. Ni Zan tafi, haba Maryam tun Yanzu? Eh Ai nafi Mara Zumunci, ki kwantar da Hankalinki nima Zanzo. Muna jiran Ranar da babu. dahaka ta tashi Mumy taimata Rakiya.

Cikin daran Ranar Nakuda tazo ma mumy, tun tana daurewa Har takasa ta tashi daddy dake bacci cikin Rudu ya dau key din mota ya temaka mata Suka fita yasata Amota yadawo ya dau Nazir dake bacci Sai SULTANA HOSPITAL dake nan Unguwar Dosa KADUNA Mumy tasha wuya A wannan haihuwan dan saida Aka kwashi Awanni tana Abu daya daddy Zufa kawai yake yana kaiwa da komowa, daker ya'iya daukan waya ya kira Sulaiman ya Sheda mishi daga bisani ya kira Ahmad, Kusan atare Suka karaso Sulaiman da Maryam, Sai Ahmad wanda matarshi ta Haihu badaman tazo, Zuwan Su Kuma yayi daidai da fitowar wata nurses tasheda musu Anhaihu diya Mace, Atare Suka Shiga dakin Suna ma mumy Sannu yayin da daddy ya dau yarinyar, SUBHANALLAH tsarki ya tabbata ga Allah wanda da ikonshi yake Samar da Abu mai Kyau da Mara Kyau, daddy ne yafada yana nunama Ahmad (Abba) dake kusa dashi babyn, Sunyaba da kyan babyn Dan Ajin farkoce wajen Kyau. Ahakadai washe gari Aka Sallamesu Sukayi gida, Kai Alhmdullah duk dacewa Mumy bamai Son Zumunci bace mutane Sai zuwa barka Ake, Sabida kyan jariryar ke rudan wasu yarinyar tun tana jaririya da farin jininta. RANAR SUNA yan YOLA duk Sun Hallara Mutane kota'Ina kowa farin ciki yake Anci Ansha taron Suna yatshi lfy inda Yarinya taci Sunan Kakarta mahaifiyar babanta wato NAFISA Zasuna cemataa (Feenat) Haka Rayuwa tacigaba Mumy na kokari wajen faranta Ran mijinta yara kuwa Tasamu wata dattijuwa Ladi ita ke kula dasu.

Lokacin da Feenat tacika Shekaru Uku Alokacin Aka Sata makaranta nursery "iman Academy" dake Unguwar Dosa, makarntar hade take da Islamiyya, Idan Sun tashi 12am Sai suke Shiga Islamiyya 5pm driver ke daukosu lokacin Nazir yana primary6 Mamah LADI itaa ke kula da komai nasu, Feenat tana Maida Hankali yarinayace mai hazaka aduka bangare biyu, Bawanda feenah ke Kulawa Dan ita din yarinyace marason Hayaniya, Kawarta daya Halima Itama Sabida kokarinta Yasa Abotarsu tazo daya da Feenat, BAYAN WANI LOKACI Abubuwa da dama Sun faru, Feenat Sun Zana jarabawar fita daga Secondary. Ayayin da Suka kara Shakuwa da Kawarta leemah Sosai, daddy ya tura Nazir Kasar Turkey Achan yake cigaba da Karatun inda yake Karatun Soja, Alokacin Feenat ta damu kan rabuwarsu da yayanta Sabida Shakuwar dake tsakaninsu, Leemah Itama tasanar da feenat cewa brother dinta yaje karatu America yana karatu Doctor, Mumy takara Haihuwa inda ta Haifa Twins, Mace da namiji namijin yaci Sunan kakanshi daya Rasu Ibrahim Suna kiranshi (Mubeen) inda macen taci Sunan Mahaifiyar Mumy Aminatu Suna kiranta (mubeena) Anyi Shagali Sosai. Haryanzu mumy batasamu taje gidan Fatima matar Ahmad ba............Feenat basu hada iyayensu Kawanceba ita da Leemah Acewarsu Koda Zasuyi Karyar fita yawo sarinka karya dazuwa dagidajen juna tunda kowacce Agidansu Ansan irin Shakuwar da kawayen biyu Sukayi

BAYAN SHEKARU.

Wata tsaleliyar budurwace wadda Aqallah Zatai Shekaru 18 duguwace ba irin Sosai ba,farace mai matsakaitan idanu Samanshi dauke yake da dogayen gashin idanu, girarta Aciki take ta kwanta lufff, Tana da diri batada kiba Kuma ba Arame Take ba, kirjinta cike yake idan baka Zata ba Zaka Iya Cewa Wata mai yawan Shekaruce. fuskarta dauke take da dogon Hanci yayin da pink din bakinta y kasance karami, kwance take kan makeken gadon dake manne jikin ginin dakin tana danne dannen waya da Alama Chat take Ringing..... dayar wayar dake kusa da ita tafara. Hello besty daga dayan bangaren Aka amsa Hy feenat ina hanya zan zo gidanku fa, dagaske? Allah da gaske,Saikin karaso ok. Ba'afi Minti20 tsakaniba Saiga ta tashigo, turo Kofar tayi, dasauri Feenat ta Sakko Suka Rungume Juna, leemah Shine Baki gayamun Zakizoba, Sorry Kawata magana Zamuyi, Inajinki besty, Hawaye tafara Feenat yanzu Rabuwa Zamuyi, Zaro ido feenat tayi tace Akan me?muda muka Shirya yanda Rayuwarmu Zata kasance,kokinmance cewa komai namu iri dayane kinsan matsalata nasan taki,ke kikace Hatta Ranar aurenmu Rana daya zekasance, Leemah kin mance Ranar da kikacemun Mu Auri miji daya kokuma Mu Auri wa' da kani duk Dan mukasance Tare. Leemah duk kinmance yau kikemana Zancen Rabuwa. dan Allah Feenah ki kwantar da Hankalinki Ki Saurareni. INAJINKI besty Abba nane yasmamin Wata School Of Nursing A Abuja Shine yace Zai turani, Sabuwar Makarantace yanzu take tashe Akace. Hmmm Ajiyar Zuciya Feenat tayi tace Dan wan nan besty Shine kika dagamun hankli indan Wannan Zanmawa daddy magana Nima yasani Skul din Ai dani dake mai Rabamu Sai Allah.
=ؖ?=؋?=؋?=؋?=ؖ?=؋?=؋?=ؖ?
YAR LESBIAN CE
=ؖ?=؋?=؋?=ؖ?=؋?=؋?=؋?=ؖ?

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login