Showing 45001 words to 48000 words out of 132190 words

Chapter 16 - Matar Makaho Compelet Book by Rukayya Ibrahim Lawal.doc

safe banci kome ba bayan karyawa saboda Ina jiranka ka dawo Amma shine ka dawo kace bazaka ci ba"

Na hanaki cine ai ban hanaki ba kici Mana ni indai nace bazanci ba

"Wayyo Allah na ni Sumayya Yaya zanyi da Raina ne"

Da na Miki me?

"Kaci abincin toh kaji"

Ah ah naci ai

"Waya baka kudi ka saya"

Ai Ina da sana'a Koh?

"Nidai don Allah Kayi hakuri kaci kaji"

A matsayina nawa Kika damu da sai naci abincin ki?ya tambaye ta

"A matsayinka na"......

Sai Kuma tayi shuru tana kallonsa

Uhmm ,kawai yace Yana lumshe idanunsa so yake ya kitsema wannan baiwar Allah Koh Amafarkine Yana son kallonta, tunda ya makance Bai tanajin yanason kallo ba irin haduwarsa da Sumayya sosai yakeson ganinta da idanunsa

"Wa.....i mi...jin..a.."tace cikin eeii eiiina

Waine ma kenan?

"Mi..ji...na"

Sumayya!ya Kira sunanta

"Na'am"

Meya Bata Miki Rai d'azun?

"Babu"

Akwai Kam?

"Babu"tace hawaye nabin kumatunta

Nine Koh kamila?ya Kara tambayarta

"Koh D'aya"

Ki fadamin gaskiya wannan shine kad'ai zaisa na hakuri.

"Kaine"

Me nayi Miki har zakina fad'amin magana irin Wannan

"Toh ba Kaine ba"

Nine me?

Kaketa Mata dariya harda wani.....sai kuma tayi shuru Jin subutar baki da tayi

Shikam murmushi ne ya subuce Masa hade da wani irin farin ciki tunda Sumayya na kishinsa,Kuma duk inda akwai kishi akwai alamun so,
sai Kuma akace ki gaggaya min magana?

"Kaye hakuri don Allah"tace tana mikewa a hankali ta matso garesa fadawa tayi kansa da karfi ta sake kuka

Rumtsa idanunsa yayi Jin saukan hawayen ta a kirjinsa tamkar ruwan guduma haka yajisu, Sumayya!ya Kira sunan ta Yana Mai Kara matseta a jikinsa

"Na'am"ta amsa Masa hade da cusa kanta a kirjinsa ji take Kamar numfashin ta zai d'auke

Sumayya na hakura Amma karki sake mini Wasa da aure kinji banaso.

"Wallahih bazan sake ba"

Allah yasa,yace Yana shafa rigan jikinta
Sumayya wannan ba kayanda kikasa da safe ba?

"Shine" Ta basa Amsa

Miya hanaki wanka? sai tsami kike ma,ya fada hade da shafa Mata baya

"Damuwa ne ya hanani,Kuma ni bana tsami"

Bagashi ba sai tsami kike, yace Yan sunsunar wuyanta,dake tsananin kamshin Turaren ta

"Zakaci abincin na baka"?ta tambaye sa cikin damuwa

A koshe nake ki bare sai da safe sai naci.

"Nidai ban yarda ba wallahih Koh kaci saikaci nawa"

Toh zanci,kije kiye wanka ki wanke tsami kisa Kaya

"Bayan na Gama sai muyi me"?

Saina karbi hakkina,ya Bata Amsa shima

"Niii..... niii.. Babu ruwana,abinci nake nufi"

Ai kema abinci ne,ya Bata Amsa

"Wacece kamila"?

Uhmmm abinda ya hanaki sukuni kenan?

"Nidai ka fad'amin kawai malam"

Toh malama bakutuwa kije kiyi wanka sai kizo kici abinci sai mu k'wanta da safe saina fad'a miki,.

"Har gobe kuma"tace tana hada fuska

Eh na gaji bacci nakeji yanzun yace Yana cire Mata riga

"Bacci Kuma kake kwabeni"?

wanka zakiy i,ya Bata Amsa hade da karasa cire Mata rigan

Wanka Sumayya ta Shiga tana fitowa lokacin karfe 8:00 dai dai, shiga d'akin tayi Kaya tasa,tana Gamawa ta jawo abincin "yayan khadija muci abinci"

Sumayya kici nikam na koshi saiki dumamin da safe.

"Ni wallahih ban yarda ba,toh bakace ka hakura ba Koh baka hakuran bane" tace tana hawaye

Tabbas ko yaki Koh yaso Sumayya ce rufin asirin sa inba itaba bashida wajen da zaici abinci tunda ba kudi Koh sana'a bane dashi,sauka yayi ya matso Yana lalube ya zauna shukali Sumayya ta Mika masa,ya karba suka faracin abincin


Koh minutes uku basuyi ba sukaji sallaman yaro a kofarsu,

"Kai wallahih nifa na gaji habba matan nan bazata samu lallen nan ba"

Wace Mata Sumayya kardai kice min matar Bashir baki je kin Mata lallen ba?da mamaki yake tambayar ta

"Nikam banje ba"

Saboda me?

"Saboda baka dawo ba,Kuma ni yanzun dare yayi"

Amma sumy gobe nefa sunan Kuma baki je kin Mata ba,sannan yanzun Kuma kice kin fasa,baxataji d'adi ba in Kama mutum Alkawari Yana da kyau ka cika Kinga na riga nace wa Bashir zakizo kima matar sa lalle bazaiji Dadi ba in Kika ke zuwa Kuma gobe suna.

Hakane kam, Sumayya tace tana fitowa waje

Ina wuni Aunty?yaron ke gaida Sumayya

"Lafiya ya mamarka"?

Lafiya aunty Wai inji mamana inzo in fada Miki Wai don Allah kiye hakuri kizo ki Mata lalle ta nemi me lalle Bata samu ba

Toh shikenan bara na d'auko hijabina, Sumayya tace tana shiga d'akin

"Yayan khadija zanje lallen saina dawo ga abincin ka karasa ci"tace tana d'aukar hijab nata da jakan lalle purse ta bude 50k ta d'auka,zata fita a d'akin

Toh baki karasa cin abincin ba?

"Ah Ah Alhamdulillah kaci kaikam nikam sai nadawo"

Sumayya muje na rakaki kinji?yace Yana mikewa

"Ah ah ga yaro zamu tafi tare,sai dai kazo ka d'auke ni???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~? anjima"

Kamar karfe nawa?

"Kana da agogone"?

Oho,nikam ki fad'amin.

"Yanzun 8:12 zuwa 10:00 sai kazo ka d'auke ni"

Toh shikenan yace Yana zama,d'aukar abincin yayi ya cigaba da ci

Sumayya Kam fita tayi da yaron,sai da sukazo kusa da titin first bank taga shagunan a bude kamar Rana ga wuta ako ina,"tsaya Kai mu Shiga shagon nan" tace ma yaron tana Kama hannunsa suka tsallaka titi,shagon ta shiga"excuse me"tace ganin Mai shagon inyamurine

Yes ma barka da zuwa shigo ciki customer ki duba Kaya

Da mamaki sumayya ke kallonsa Ashe ya iyya hausa,yauwa "sannunka,Kaya nake so"

Ok wani iri?

"Jallabiyoyi"

Ok ki shigo gasunan kizo ki zaba Wanda ya miki,yace Yana zazzaro Mata jallabiyoyi sunfi kala goma

Guda uku sumayyaa ta zaba masu masifan kyau fari da baki Mai maiko sosai da hula sai Kuma Mai aiki ruwan sararen samaniya,takalmi ta sai Masa Mai kyau na tambarin Adidas silifas ne,sai t-shirt da 3quiter sai Jean's,sosai Sumayya Tama Al'ameen sayayya harda Turare na maza ta sai Masa da abin haske Kai da gemu,sai kusan 9:26 suka je gidan Matan da zatama lalle

Lalle Sumayya ta Mata baki da ja, Al'ameen tun 10 yazo Amma Basu Gama ba,ya zauna Yana jiranta a kofar gidan

Suna Gama lallen Sumayya ta karbi kudinta laidan da ta aje a kulle a gefe na kayan da ta saima Al'ameen ta saba,waje ta nufa

Tana fita taga yayan khadija a zaune

"Yayan khadija mu tafi Koh"tace Masa

Kun gama?

"Eh mun Gama"

Ok yace Yana mikewa tafiya suke shuru,can dai Al'ameen ya kasa hakuri Jin yanda yakejin motsen laida a hannun Sumayya

Sumayya nikam laidan menene a hannunki Kato haka don nasan dai laida kananu basa Kara haka?

"Abu na saya"ta basa amsa

Kala baice ba suka cigaba da tafiya har suka Isa gida,Dayake sunyi wanka dazun yasa Kaya kawai suka chanja

Yauma kwanciya sukayi tare bayan Al'ameen ya Gama kwsan rabonsa

Washe gari da safe bayan Al'ameen ya tafi masallaci, Ghana must go nasa ta bude Daman jiya ta kirga kayan jallabiya ukune sai wando da riga D'aya sai 3quiter D'aya sai armless D'aya sai gajeren wando biyu vest D'aya, kwasosu tayi ta juye a basket na dattin kayanta,sabbin kayanda ta suyo jiya ta mayar cikin bakkon ta shirye Kamar yanda kayan suke a kirge sauran Kuma ta aje sai Randa ya wanke kayansa biyu masu dattin saita musanya Masa,

Vaseline insa da ya kusa karewa ta juye a laida daukar manda ta siyo Masa tayi ta diga a cikin gongomin kamar yanda baseline insa yake, Haka ma tamasa da sabulu

Sai 6:30 Al'ameen ya shigo gidan

Sumayya Kam ganin ya shigo d'akin da sauri ta d'auki takalmin sa ciny'ayyen ta saka Masa sabo,ta dawo d'akin,kudi ta basa 2k yasai musu dankalin turawa boket D'aya sai k'wai guda biyar,

Fita yayi a d'akin bayan ya karbi kudin yazo ya zura takalminsa,sai Kuma ya cire da sauri,ya ringa laluben bakin dakalin Amma wayam baiji takalminsa ba

Sumayya!!ya k'wala Mata Kira

"Na'am"Sumayya ta amsa tana fita a d'akin itama

Sumayya Banga takalmina ba pls ki duba mini Mana?

"Ba gashinan a gefenka ba" tace tana kallonsa

Wannan ba nawa bane

"Nawa kenan?kadaisan banda takalmi irin wannan soson"?

Amma ni sai inaji Kamar ba nawa bane,nawa fa da laushi sosai ya kode

"Toh wannan in fa",ta tambaye sa tana mamakin fahimta irin nasa

Kamar sabo sabo,

"Hhhh lalle zaka tafi da kafa kenan tunda dai ga takalminka kace Wai ba naka ba"

Sumayya bafa Wasa nake ba Wannan ba takalmina bane

"Nidai naka na gani atoh"tace tana komawa d'akin

Al'ameen Kam ba yanda ya iya Haka ya saka takalmin Amma har ransa yanaji ba nasa bane.

Bayan fitar Al'ameen Sumayya aikace aikacen ta na gida ta Gama ta d'aura ruwan zafi a kittle.

Al'ameen Kam bakin kasuwa yaje ya musu sayaya ya kamo hanyar gida


Bayan Al'ameen ya dawo Sumayya ta soya dankali da k'wai sai ta hada musu tie, rufewa tayi ganin Al'ameen ya Shiga wanka

Al'ameen aban d'aki mamakine ya kamasa Jin sabulunsa na kamshi ,Amma baiyi magana ba bayan ya fitoh, d'aki ya Shiga a hankali ya bude bakkon sa jallabiya D'aya ya zare a ciki ya zaro gajeren wando da vest.

Sumayya na zaune akan kujeran tana kallonsa saka wando yayi da vest sai Kuma taga ya tsaya Yana tattaba vest in,Amma baiyi magana ba ya d'auki jallabiyar yasa,sai Kuma ya juye kayan bakkon duka a cafet Yana tattabasu.

Sumayya!ya kirata

"Na'am"tace tana kallonsa

Sumayya wa'innan ba Kayana bane?

"Akan me zakace haka"

Sumayya wa'innan Sabine kijifa kayan kamshin sabbin Kaya suke bama Turare ba kiji da karfi fa kayan ba masu laushi irin nawa bane?

"Nidai naka na gani"

Sumayya me Kika sayo jiya da naji laida na kayo kayo a hannunki?

"Ina ruwanka"ta basa Amsa

Indai baki fad'amin gaskiya ba toh bazan fad'a Miki wacece kamila, menene hadin mu da ita ba

Tabe fuska Sumayya tayi "Gaskiya n................












*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* =؃?


Contact them vie
>؀?08028827241 or 09033791049
IG @umsadincense@umsadincense*@umsadincense@umsadincense08084453785kyauna


>???
>د? *MATAR MAKAHO* =?h?
>د?
~ Na ~


('Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwa=?L?
free book >?'?

Page 3?? 8?? &3?? 9??
"Ni Kaya na saya" ta basa amsa

Wani irin Kaya kenan?
sannan Ina Kayana?

"Nina yarda kayayyakin ka duka sabo na sai maka Naga nakan sun kode,Amma kayi hakuri bazan sake ba" tace tana Kama hannunsa dake kokarin zare jallabiyan jikinsa

Sumayya akan me Zaki sayamin Kaya bazaki fad'a mini ba saboda bani da ido saiki zo ki musanya mini,kamar wani yaro.

"Kayi hakuri kaga yanda jallabiyar nan ta karbe ka kuwa yayan khadija" tace ta ja maza zip in gaban jallabiyar,hade da d'aukar Turare ta fisa Masa,vayan ya shafa Mai

Nagode Allah ya miki albarka ya hanani Miki butulci a rayuwa Sumayya

"Ameen" tace tana jera abincin karyawan, Bismillah ta Masa suka fara ci cikin kwanciyar hankali

Bayan sun Gama cin abinci tattara Kwanukan yayi yakai waje,bayan ya ajeye, d'akin yadawo

"Toh yayan khadija wacece kamila"Sumayya ta tambaye sa

Nifa nayi Miki Alkawari ,ai basai kin Kara tambaya taba nida kaina Zan fad'a Miki kome Daya shafe kamila.

"Uhmm ba Dole na tambaya ba tunda sai jamin Rai kake yaufa da wure na Gama aiki Amma sai wani sham kamshi kake"

Nasha kamshin, kema saiki Rama.

"Wallahih ka Gama iyya jarabanka bazan biye maka ba sai naji lbrn nan ehen"

Toh zoki zauna a kusa Dani samun lbrn yafi Dadi,yace Yana zama akan kujera

Saboda tsabar sonjin lbr yasa Sumayya mikewa da sauri tazo Kan kujeran ta xauna kusa dashi

Hannu yasa ya matsota jikinsa a hankali ya rungume ta a jikinsa cikin sanyin hallintarsa murya a sanyaye yace Sumayya!

"Na'am yayan khadija"

Yau Zan baki labarin kamila Amma saikin ji labarina Nima kafun ki gane lbrn kamila dakyau.

"Yauwa Aiko Ina sonjin lbrn ka da dangan takarka da gidan ADARA duk da Ina tunanin dangin mahaifinkane Amma halayenku sun banbanta,hakan matsayinka da khadija a gidan nan na fahimci a kaskance kuke ba Kamar sauran Yan gidan ba"

Duk xakiji insha Allah Koh Nima Zan samu amsar dalilin auren mu Wanda har yau bansan dalili ba.

"Wai kana nufin ba Kaine kace kana Sona ba,aka aura maka ni "?ta tambaye sa cikin zare ido.

Nima ban sani ba Sumayya bansan dalilin auren muba Amma koma menene inaji a jikina insha Allah haduwar mu dake alkhari ce

"Insha Allah insha Allah yayan khadija" tace tana share hawaye Daya gangaro mata

Gyara zama Al'ameen Yayi a hankali ya fara magana................

*Shikaru Talatin da biyar da suka wuce baya* =?b?
Malam Yusuf sumul, shine cikekken sunansa da aka Sansa dashi matashine Dan shikara 35,Yusuf mutum ne Mai Hakuri addini ga kawaici baid'auki duniya da zafi ba,Yana da tsananin zurfin ciki duk yanda zaka zauna dashi bazaka taba fahimtar wani abu a tattare dashi ba shiyasa ba Wanda yasan shid'an inane Koh daga Ina yake, duk da kowa ya gansa Kuma yaji yanayin hausar sa da maganar sa Dole yasan cewa ba D'an kasa bane .

Alhaji Rabi'u ubangari. Wanda akafi sani da ubangari,maikacin gonnati ne Kuma Mai rufin asiri sosai,Yana da Mata biyu.

shine Mai gidan Yusuf, saboda tsananin hankali da nitsuwar yusuf yasa ya d'aukesa Kamar D'an gida ya basa d'aki a cikin gidansa,Yusuf na Masa aikace aikace kamar zuwa kasuwa wanki da gugan kayan yaransa da NASA na kansa Yana Kai kananun yaransa makaranta ya dawo dasu,

Yaran ubangari guda biyar ne sai yaran Yan uwansa maza biyu Mata hudu,kenan yara goma Sha D'aya ne a gidan ubangari
Zainab Fatima Auwalu lukman Nasir,sune yaran ubangari na cikinsa

Haidar Umar khairat munira safara'u murja sune yaran Yan uwansa Dayake rikewa

Yusuf da ubangari akwai kyakkyawar fahimta a tsakaninsu duk da baisan Yusuf ba Amma da zuciya d'aya yake zaune dashi ganin tsawon shikaru Bai taba nuna wani mugun halinsa Wanda mutane zasuye Allah wadai dashi ba.

Yaran gidan na basa girmansa kasancewar duk yaran gidan ya fisu a shikaru,yanajin dadin zaman gidan sosai don tun kafun Alhaji yayi aure suke tare har Allah yasa yayi aure


Yaran suna ganin girman Yusuf saboda yanda mahaifin su ke tare tashi hakan yasa suke kiransa da bappa yusufa

Zaman Yusuf a gidan ya fara gunduran sane bayan girman Yar Alhaji Rabi'u ubangari zainab,wance Allah ya diga Mata son yusuf Mai tsanani duk da a lokacin tana da shikaru 14 yayin da Yusuf keda shikara 35

Tun tana boyewa har abin ya gagara ta tinkare Yusuf da maganar.

Sosai Yusuf ya ja Mata kunne akan zancen kuma ya tabbatar Mata shi bazai aureta ba donshi a matsayin diyarsa,ya d'auketa duk yanda tayi kokarin ganin tashawo Kan Yusuf abin ya gagara,taso fad'awa mahaifyarta zancen tanason Yusuf Amma khairat Yar bappanta ta hanata saboda tasan mundin maman zainab tasan zancen daker zainab ta aure Yusuf.



ADARA FAMILY HOUSE haifafun jalingo ne tun iyaye da kakanni anan gidan Adara suka tashi don duk fad'in sintali ba gida Mai dumbin tarihi da shikarun mazauna ciki irin family ADARA tun husul sai chanje chanjen gini da ake in zamani ya shude,
Tun husul ma haka suke mutane ne masu masifan tsiya ga fad'a kamar ahlin dambe shiyasa aka musu lakabi da ADARA

Aishan ADARA d'aya ce daga cikin yaran gidan adara ,macece Mai matsifa na bugawa a jarida duk yanda kaga mala'in yaran gidan ADARA Aisha ta damasu ta shanye saboda tsananin masifarta yasa Koh saurayi Bata dashi don a lokacin abin kunyane mace takai shikara 20 batayi aure ba Amma Aisha shikarunta 20 Koh saurayi Bata dashi saboda tsananin tsoronta da maza keye
Gidan ADARA tun asali haka yake har wa yanzun.

Aishan ADARA na Saida Dan wake a bakin kasuwan main market na jalingo

Sun hadu da Yusuf ne lokacin da yaje kasuwa sayayyan kayan Miyan gidan ubangidansa,ya saye danwaken ta by mistake robanta ya fashe a hannunsa,

Ba karamin bala'i Aishan ADARA ta sauke Masa ma kwando kwando da Kuma uzzurawa saiya biyata robanta

Yusuf Kam ba karamin mamaki yasha ba ganin irin bala'in da Mai danwake ke Masa akan robanda Bai wuce sule biyar ba sai bala'i take Masa Kamar ya Mata Satan jari

Sosai Yusuf yaji haushi kala baice Mata ba ya Kama hanya Yana tafiya itakam sai binsa take sayya Biya robanta

Yusuf kam yasha Alwashin bazai biya ba ganin jarabanda take Masa haka tayita binsa harya Gama cefenen ya Kama hanyar gida bayan ya tare machine.


Duk jaraban Aishan ADARA yau taga iyyakarta don ba zagi ba duka da Mannin hauka Yusuf ya rabu da ita

Bayan dawowar Yusuf gida Sam ya rasa sukuni,tunanin Mai danwake Kam ya hanasa sukuni Sam

Ta bangaren Aishan ADARA ma hakane Sam bayan tafiyar kyakkyawar mutumin da Bata Sansa ba gabaki daya ya hanata sakat a tsawon shikarun ta Bata taba bi takan soyayya ba Amma wannan Karo tayi tuntuben so a bakin titi Wanda Bata San inda zata sake ganinsa ba


Bayan sati biyu Sam Yusuf ya kasa sukuni ya kasa hakuri sosai Y'an kwanakin nan ya gane meke d'awainiya dashi,sai a lokacin yaji tausayin zainab Ashe haka takeji yake wulakanta ta,

Farga bansa d'ayane kar yaje gareta da soyayya ta tsigalesa don Tabbas daga ganinta Yar bala'i ce sosai Abu na biyu Kuma asalinsa kar rashin sanin danginsa yasa a hanasa auren ta.

A hankali Yusuf ya fara zuwa gun Aishan ADARA cin danwake Wasa Wasa harya kasance ba ranan da baya zuwa ci haka ba ranan da basa fad'a a tsakaninsu kafun su rabu ,har shakuwa yazo ya shiga tsakaninsu Mai tsanani Wanda a zahiri kowa son junane ke d'awainiya dashi,Amma ya kasa sanar da D'an uwansa

A hankali Yusuf ya fahimci masifar Aisha a tarbiyan gidansu yake a Hankali ya Soma nutsar da ita sosai yake nuna Mata abin Bai dace ma Abu kamar Wasa Aishan ADARA ta nutsu sosai sai dai fa har lokacin in ka tabota zaka Sha bala'i sai dai in abinda ba ruwantane Bata Shiga haka zalika ta daina dambe da kowa,abin harya fara bawa jama'a mamaki sauyawan ta

Lokaci da Yusuf ya bayyana ma Aisha soyayyarsa gareta Babu wani jinkiri ta amsa sosai suke zuba love

Yusuf ya samu Alhaji akan maganar Aisha ba karamin murna alhajin yayi ba dayaji Yusuf ya samu wance yake so don burinsa kenan,ya tambaye Yusuf danginsa don maganar aure Dole ana bukatan dangi na jini

Hankalin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login