Showing 30001 words to 33000 words out of 132190 words

Chapter 11 - Matar Makaho Compelet Book by Rukayya Ibrahim Lawal.doc

~ Na ~


('Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwa=?L?
free book >?'?

Page2?? 4?? &2?? 5??
Karasawa tayi kusa dashi, Assalamu alaikum

Waalaikumu salam khadija

Na'am yaya, lfy Kam na ganka haka a zaune, a Rana gashi sai zufa kake

Lafiya khadija wallahih Ina cikin damuwa ne, tun safe na fita nabar Aunty ki Koh karyawa batayi ba gashi har ana neman la'asar banyi cinikin Koh biyar ba

Yaya gaskiya ya kamata ka shanja sana'a yanzun mangoro yayi a raha ba lallai bane kana cini ki sosai

Gaskiya ne khadija Nima Yanzun so nake na sare lemo in gwada na gani Amma bani da jarin,

Toh Yaya Allah dai ya Bud'a maka kaji kabar saka kanka a tunani kaje ka jawa kanka ciwo a banza

Allah yasa khadija

Yauwa gashe Aunty ta bani abinci na kawo maka

Abinci kuma?ai na ta samu kudi har taye cefene?

Ina Zan sani Yaya nidai data kirani saita aike ni kasuwa(ta Masa karya karyace Sumayya batajin maganar sa)

Koh dai kayanta ta sayar ne khadija?

Kai.yaya bana tunanin haka fa,ga abincin kaci pls kaji yayana sannan ka tashi a ranan nan ka koma Gefen shagon Haladu ka zauna

Toh khadija,yace Yana karbar kulan da take hannunta,
khadija Turaren wa Kika saka ne naji kina kamshi?

Hh wayyo yayana lalle ne Aunty ta mini, yanzun ma kwalliya zata mini Inna koma

Lalle Kuma khadija kuma yake kamshi?

Eh Yaya Turare aka saka sai aka kwaba dashi

Inta Miki kwalliyar Ina zakije?


Kamun Asma'u Mana Yaya ka manta

Ban manta ba sha'afa nayi khadija, Amma ya za'a yi bani da kudin machine in da Zan baki fa

Yaya za'a d'auke mu a mota gidansu Amarya,kasan yaufa zansha kyau,ta fada cikin farin ciki, zanje sai mu tafi tare...

Sai kin dawo Allah ya tsare mini ke kanwata,yace yanajin wani Annashuwa, kanwarsa na farin ciki Kuma Sumayya ce sanadi, gaskiya Sumayya Rahama ce Allah ya masa,daya basa ita

Ameen Yaya,tace tana tafiya

Bayan fitar khadija wanka nayi na chanja Kaya wando nasa da riga t-shirt na kwanta akan kujira Ina jiranta,

Assalamu alaikum Aunty na dawo Aunty

"Waalaikumu salam khadija kiyi Alwala sai kizo mu fara make-up in Kinga Koh an Kira Sallah sai kiye kawai"

Toh Aunty, tace tana iban ruwa Alwala tayi ta shigo d'akin

Make-up kit nawa dana aje a cikin drawer na d'auko budesa nayi babbane ba abinda babu na make-up a ciki,zama nayi na tsarawa khadija makeover,
Kai Masha Allah duk Wanda yaga khadija mundin ba mugun sani ya Mata ba bazai taba zato Koh tsammanin ita bace heavy make-up na Mata irin na Amare, amaren ma sai agun dinner,"khadija muyi sallah sai kisa Kaya Koh"

Toh Aunty, tace sai murmushi take

Bayan mun iddar da sallah

Less in na Bata ta saka black ne Mai ratsin pink, gel na samata a gashi na d'aura Mata dankwali Mai ubansu,
sarka da d'ankunne warwaro, zube, na Bata dukansu golden colour,takalmi pink, gyale da purse black,Kai duk Wanda yaga khadija a yau Koh shakka bazaiyi ba zaice Amarya ce, Ina Gama shiryata

Tsayawa tayi tana kallon kanta a mirror, kamar taga abin tsoro, Innalilahih Aunty nice na koma haka? Aunty Kinga yanda na koma kamar ba ni ba,ta fada hawaye na cika Mata ido

"Kece khadija ki share hawayen nan karya Bata Miki kwalliya kinji maza share"

Toh Aunty,tace tana goge hawayen ta

Wayata Kiran iPhone na d'auko"tsaya Khadija na Miki hoto"nace Ina gyara Mata gyelenta

Tsayawa tayi,Aunty ta ta Mata hotona harda video sosai tayi kyau

"A Ina za'ayi kamun ne"?

A Taraba hotel ne,Wai ta hanyar government house

"Hhh ba Taraba hotel ba, Taraba motel ake cewa sannan Bata government house bane,hanyar ne Amma ta Amazon yake "

Au nikam Ina Zan sani Aunty ba zuwa nake ba, kawai nima naji jiya ana fad'ane

"Ga 200 ki hau machine kije kinji ki dawo da wure fa khadija karki Kai mangariba"na fada Ina Mika Mata kudin

Ki bare Aunty mota za'a kawo a gidansu amarya zai d'auke kawaye

"Aikam yau a motar zaki,maza ki hanzarta Amma ki.karbi kudin Incase

Toh aunty sai na dawo,tace tana fita a d'akin

"Toh khadija Allah ya dawo dake lfy"

Ameen, khadija na fita a kofar shashen yayanta, duk Yan gidan suna zaune a tsakar gida daga maza har Mata,ido suka bita dashe kureeeee suna mamakin bakuwar nan Sam tun safe suke zaune Amma basuga wucewar taba,baki a tsake suka bi khadija da ido harta fita,

Khadija Kam duk tabi ta tsargu don Sam tunda take da wayonta Bata taba kwalliya irin na yau ba har kofar gida ta fita duk masu shaguna suka bita da ido suna mamakin Wannan kyakkyawar meya shigo da ita gidan Adara,
Amma wasu basa mamaki in sun tuna MATAR MAKAHO fa Yar manya ce Kamar yanda aka saigunta musu, Kuma sun rasa dalilin auren nan Basu mamaki yake,mutum talaka miskini,a d'auki lafiyayye ya abasa Kuma Yar masu kudi,masu kudin ma zuriyan shugaba,abin nan na mugun Basu mamaki,Amma Basu da halin sani

Khadija Kam ganin ido caaaa akanta yasa ta ruga gida da gudu ta koma kofar Sumayya

"Kee khadija lfy meya faru Naga kin shigo kofa Koh sallama Babu Kamar an koroki"

Aunty duk inda na wuce bina fa ake da ido,ni gaskiya tsoro nake ji

"Kai khadija akwai wauta,don ana kallonki saiki kame jikinki ki nuna musu kauyanci,ai dakewa zakiye kici bom"

"Koh gun kamu kikaje neman kujira zakiyi ki zauna abinki karki kuskura kicewa kowa kome Wanda ya gaidake ki amsa Wanda Bai Miki magana ba karki Masa kinji"

Toh Aunty,tace tana fita

Sai yanzun Yan gidan suka gane ta cikin mamaki Iro yace,buran uba muna d irin wannan kayan a gida Amma ace har yanzun banyi aure ba aradun Allah Naga Mata

Kutumar ubanka iro D'an iska watoh kaga kasa ya rufe idon uwarka shine bare ka karya alkawarin da mukayi akan auren ka da salame,watoh munafurcine kullum akace ka fitoh a muku aure,sai kace baka da kudi,
ah ah sai kayi gini ashe iskancine,baba lami tace

Kinga baba lami wallahih kibini a hankali Daman ni har yanzun haushin ku nakeji,
Aini ba shege bane dazan aure kanwar Wanda tayi sanadin mutuwar inno na ba,
Koh inno ne ta dawo nasan bazata yafe mini ba Inna aure yarki, iro yace

Kai karamin D'an Tasha wallahih karka kuskura, kace zaka zagarmin uwa inba haka ba naci ubanka a gidan nan, manu ya fada,babban yaron Inna asabe

Inka fasa shege kake,iro yace Yana huci

Ai Bai Gama rufe baki ba manu ya shakumosa suka hau dambe

Duk yanda matasan ke ta kokarin rabasu abin ya faskara abinka da tamben maza,
Mazan ma masu zuciya

Hatta iyayensu maza an Kira Amma duk sunki rabuwa sai an rabasu an Kama D'aya sai D'aya ya fizge ya shakumo D'aya Inka shiga tsakani duka ya sauka akan ka

Abin da yafi karfin Yan unguwan police aka Kira,suka zo suka kwashe su,inda sabo an Saba da ganin fiye da hakama agidan Adara



*******************
Bayan fitar khadija kwanciya nayi don yau dai naji na gaji da cin cimar mu tunda inada sauran 2k Kuma akwai kayan Miya da yawa,don haka yaudai zanci wani abin special

Duk abinda ke faruwa Ina kwance Ina jinsu sai dai.bansan ainahin abinda ya had'asu ba"garin kallon fad'a a kasheni a banxa " nace Ina gyara kwanciya na

sai kusan 5:30 Al'ameen ya koma gida kwata kwata naira 30 yayi ciniki Sam yau Kam sai a hankali,ya shigo gidan jiki a sanyaye hannunsa d'auke da kwandon kwanuka,bakinsa dauke da sallama

"Waalaikumu salam,sai yanzun"nace masa

Eh Sumayya yau inne ba kasuwa shiyasa ban dawo Koh da Rana ba

"Toh Allah ya bada kasuwa gobe"

Ameen yace Yana aje Kwanukan a mawanki,Mika Mata talatin in yayi

"Ka rike kawai agunka"

Ok yace,boket ya d'auka ya ibi ruwa, band'aki ya shiga yayi wanka Yana fitowa yayi Alwala,daidai lokacin aka Kira mangari ba, masallaci ya wuce

"Sallan mangariba,nayi wanka Nima zani na d'auka fille D'aya na had'a da t-shirt sai hulan bacci, Jin ana kukarin shiga sallan isha'i,
Ina da Alwala hijab kawai nasa na Tada sallah,

7:40 Al'ameen ya shigo d'akin bakinsa d'auke da sallama

Amsa Masa nayi"yauwa jiranka nake ka dawo daman"nace Ina mikewa

Toh Allah dai yasa lfy?yace

"Kasan inda ake Saida tsire"?

Tsire Kuma Sumayya?

Eh "tsire de"

Hmm eh na sani a tsallaken titi akwai Mai nama, kusa damai shayi

Yauwa karbi kudin nan 2k ne ka sai Mana tsiren 1500 sai Kuma ka sama Mana drinks Mai Dadi guda biyu yau Dadi zamuci gaskiya"
sai ka sai Madara bornviter da sugar in change ya rage kasai bread Nokia Ina da ruwan zafi a flasks,sai mu karya dashe gobe da safe"

A Ina Kika samu kudin nan? haka Sumayya don khadija tace mini ba kayanki Kika sayarba

Sosai naji Ina Kara kaunar Khadija yarinya Mai hankali hartasan ta rufa mini asiri agun D'an uwanta,
Amma ni bazan Masa karya ba"uhmm uhmm nidai gaskiya bazan maka karya ba Turarena na sayar"

Amma Sumayya banace ki daina Saida kayanki ba ,ni ban Kara Miki ba, Bai kamata in rage Miki ba

"Habba ya Ina da abinda Zan sayar na saka abakin salati saina zauna da yunwa tsakani da Allah fa, yau baka samu kome ba da haka Zan zauna tun safiya har warhaka banci kome ba kenan"na fada Ina Bata Rai

Ganin Kamar taji haushi sai ya sassauta murya,toh Yi hakuri kawo kudin naje na saya Miki

Mika Masa nayi bance kome Ba

Lalubar kudin yayi harya rike,ya fita

Baifi hour 1 ba ya dawo lokacin Ina kallo a d'aki

Shigowa yayi da sallama

Amsa Masa nayi,Ina karban laidodi Daya ke mika mini, karba nayi, na mike waje na fita na d'auko plates da cups harda flasks na shigo d'akin,
bude laidan tsiren na zuzzuba a plate,Goran pineapple juice in Mai sanyi na juye Mana a cup,d'aukan NASA nayi na Mika masa,"gashi naka"

karba yayi hade da Mata godiya,a hankali yasa hannunsa a cikin plate in ya dauki Naman da Bismillah yasaka a bakinsa
,lumshe ido yayi,rabonsa da yaci tsire tun lokacin da mahaifinsa kenan,bazai manta ba shike sayo musu duk dare, lokacin ma ba'a haifi Khadija ba

Nima cin namana nake Ina korawa da drinks ba karamin Dadi naji ba kai.talauci ba kyau talaka sai yafi wata baici nama ba,
Ashe haka talakawa keji,tabbas badon jarabawar da Allah ya jarabceta ba bazata taba sanin rayuwan Talauci haka yake ba Alhamdulillah Alah kulli halim

Daga ni harshi duk nacin mu bamu iyya cinye namarnan ba, sai da muka rage wani,nikam har zafi hakorina naji yake mini kafun na aje Naman don yau cin yunwa na masa,sabanin da, da nake ma nama cin kwad'ayi kawai

Jin ta aje plate nata yasashe magana,sumy Wai harkin cinye ne ga nawa ki Kara wallahih na kasa cinye wa,

"Kutt bazanci sauran abinda kaci ba,Kuma nima ga nawa ban ciny.........

Bai bare ta Gama magana ba taji ya fizgota sosai suka zube akan gado kanta yahau cikin gaggawa ya hada bakin su waje D'aya y'awonsa ya juye Mata a baki

Ware ido nayi Jin y'awonsa cike a bakina so nake na zubar Amma ba Hali har lokacin bakin mu a hade,ji nayi kamar numfashina xai d'auke ai da sauri na had'iye Ina rumtsa idanuna

Jin ta had'iye yasa a hankali ya kamo harshen ta sosai yake tsotsarta cikin zafi zafi..

Fizge bakina nayi,"don Allah ka Bari banason abinda kake minin nan"na fada Ina ta kukarin turesa a kaina


Ni Kuma inaso,ya Bata Amsa,Yana Kai hannunsa, akan t-shirt nata Yana kokarin cirewa

Ai bansan lokacin da na Kama kokarin fizgo kaina ba ganin da gaske fa mutumin nan riga zai cire mini

Jin ta isheshe da fizge fizge shima ya biye Mata inya d'aga riga sai yaji ta jawo rigan kasa,inya cire hannu D'aya sai tasa d'ayan

Tambe muka fara sosai abin dariya abin haushi,daga ni harshi mun jikkata sosai Amma ba Wanda yayi niyar barwa Dan uwansa dama

ni naki yarda ya cire mini riga shi Kuma yaki yarda ya hakura,

Hannu yasa da karfi ya fizge zanin jikinta,

Gwalalo ido nayi jina ba zani,wani yunkuruwa nayi da karfin gaske Zan mike zaune

Cikin zafi nama ya maidata kwance Yana Kara Hawa kanta,


daidai lokacin mukaji sallama na muryoyin Yan Mata a kofar mu....,.....


? *Juma'at Mubarak* ?










*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* =؃?


Contact them vie
>؀?08028827241 or 09033791049
>???
>د? *MATAR MAKAHO* =?h?
>د?
~ Na ~


('Tsokaci wannan shine novel na farko Koh da za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwa=?L?
free book >?'?

Page 2?? 6?? &2?? 7??
Ba karamin Dadi naji ba,da saurina Amsa musu sallamar muryata na rawa"waalaikumu salam"nace Ina kallonsa ganin baiyi niyar sakeni ba,"toh ka tashi Mana naje naji suwa ke sallama"

Wayace kiyi magana?

"Au amsa sallaman ne,laifi"

Toh ai badon Allah kika.amsa ba ya fada Yana sauka a hankali ya kwanta a Gefen ta

Jin ya sauka akaina ai da sauri na mike zanina da ya yasar a kasa na tsunguna na d'auka,fita nayi a d'akin duk jikina sai rawa yake, na barsa a kwance akan
Gadon.

Yan matane zasu Kai su biyar gabaki D'aya bazasu wuce sa'o'in Khadija ba,"sunnunku da zuwa"

Sukam mamakine ya cikasu,wannan ne MATAR MAKAHO Mata Kamar balarabiya Aiko Mai kudi lafiyayye ba kowa bani yake sa'ar samun mace Mai kyaun Sumayya, yauwa,Ina wuni Aunty sumy? Suna had'a baki

"Lafiya Alhamdulillah bara na d'auko muku abin zama"

La ki barshi kawai Aunty,sauri muke ma dare yayi.

"Gaskiya Kam Kuna Mata yanzun ana neman 10 na dare fa,kuna waje"

Eh wallahih Aunty nasan bazaki ganemu ba,Daman mu kawayen Khadija ne,wata acikinsu tace


"Kawayen Khadija Kuma aini Khadija batace mini tanada kawaye ba bayan Asma'u"nace musu haka don na gane kawayen Amaryar ne,ganinsu da Anko

Eh Aunty dukan mu kawayen Khadijan ne harda Asma'u,

"Toh Allah dai yasa lfy ba wani abin bane ya faru"nace Ina zullumi kar wani abinne ya samu khadija


Eh Aunty yanzun ma gidan su khadija Muka fitoh akan ta rakamu wajen ki,shine tace Wai yayanta ya hanata fitan dare

"Gaskiya ne Bata fita bayan mangariba, Allah dai yasa lfy kuke son ganina"?

Eh lfy Daman mun tambaye tane akan inda tayi lalle da make-up jiya,
Shine tace Mana Wai agun matar yayanta,.
Shine mukazo mu tambaya Koh zamu samu lalle gobe,da kwalliya in Allah ya kaimu?


"Bazaku samuba" nace Ina zuyawa na shiga d'aki Koh bin ta kansu banyi ba, saboda sanin da na musu sune suka ma khadija rashin mutunci jiya agun Fulani Dance.

Ina shiga d'aki akan kujira na zauna, gaskiya Ina son yin lalle Koh don na samu na biyan bukata Amma bazan ma Yan iskan nan ba.


Sumayya meyasa bazaki musu lallen ba? Al'ameen ya tambaye ta

"Ina ruwanka watoh ka fara sa ido Koh"

Ina Naga idon bare na saka ni duhu nake gani,ya Bata Amsa

"Watoh kaima ka iyya bakar magana Koh"

Ai agunki na koya

"Badai aguna ba malam ehen"

Amma Sumayya dakin musu lallen ai.

"Bafa Zan musu ba Yan iskan yara bakasan me suka mini bane,"

Yaushe sukazo gidan nan har suka Miki Abu?

"Kai jama'a yaushe ka koma D'an jaridane ban sani ba"

Baimin magana ba mikewa Naga yayi Yana kokarin sauka a gadon ai ihu na saka na mike zanyi waje.

Wallahih Kika fita a d'akin nan saina Miki abinda bakiso

"Me kenan"?

Kin fini sani,yace Yana nufar kofa, waje ya fita yaje ya rufe shashen mu ya dawo ya rufe kofan d'aki

Ina dai zaune sai raba ido nake,ganin ya nufu kujiran,da nake yasa na mike a hankali na lallaba na chanja waje, zuwa gaban mirror na tsaya,

Jin motsen takunta yasa ya gane lallai tabar Kan kujiran..

Fara lalube yayi nidai sai chanja waje nake in ya nufi inda nake saina chanja waje,duk magiyar da yake min, kin tsayawa nayi.


Muna cikin zagaya d'akin kawai aka d'auke NEPA gashe ban San takamemmen inda na aje wayata ba.

Jin tsayawar fanka,yasa ya gane an d'auke NEPA ne, shiyasa ya fara tafiya a hankali Yana laluben ta sanin da yayi yanzun itama ba ganinsa zatanayi ba.

Raraba ido nake ta faman Yi banajin motsensa Sam sannan Banga wayata ba.matsawa nayi sosai jikin kujira na sunguna Zan duba wayata,ji kawai nayi ya rungumeni ta baya


"Wayyo Allah nikam ka sakeni wallahih banaso"

yanzun dai kema baki ganin kome kamarni.

"Allah ba kamar Kai bakam"

Koma yayane dai baki gani

"Nikam sakeni hai"

Naki yace Yana dagata

"Wayyo nashiga uku,ka saukeni"nace Ina ta faman mutsu mutsu

Kiye shuru Mana mu k'wanta

"Niki shurun nikam ka sakeni"

Kin saketa yayi duk yanda tayi ya saketa ki yayi

Ina ji Ina gani ya kwanta akan kujira d'aurani yayi akansa,tun Ina masifa harnayi shuru Jin ana iska da yayafi ,sanan aka kece da ruwan sama,
Baccine ya d'auke mu dukan mu biyu akan kujiran muka kwana


Da safe,shayi mukasha da bread,wanke wanke na fitar Ina wanke wa

Sanin da yayi Koh ya fita ba lallai bane yayi ciniki sai wani ikon Allah da safen nan, gashe mangoron duk sunyi labo labo.
Kayansa ya fitar Wanda Bai wuce kala hudu ba a igiyar bayan gida inda take Tara kayansa masu datti,d'aukar basket in kayan Sumayya yayi ya fitar dashe waje ya zuye a dakali,ibo ruwa yayi ya fara wanke musu kayan.

Ina wanke wanke,Yana wanki,dukan mu shuru Babu Mai magana

Assalamu alaikum, khadija ce tayi sallama hannunta d'auke da laida

"Waalaikumu salam khadija"

Ina kwana Yaya?

Lafiya khadin Goggo

Ina kwana Aunty,tace tana murmushi

"Lafiya khadija ya Goggo"

Tana gaisheki,tace tana zama a Gefen yayanta dake zaune abakin dakali da boket in ruwan kumfa

"Aiko Ina amsa wa"

Aunty kinsan me? Kai jiya Naga abin mamaki,tace d'auraye kayanda yayanta ke wankewa

"Me Kika gani haka"? Na tambaye ta

Aunty kinsan Allah Ina fita a gidan nan,na wuce gidansu Asma'u duk inda na wuce sai ayita kallona ,
Ina Isa na samu an kawo mototi sunkai ashirin,kinsan Aunty mijin Asma'u shima Mai kudine?

"Ina Zan sani khadija ai sai kin fad'amin"?

Ina isowa wajen mototi sun cika har ana kokarin tafiya,kawai saina nemi gefe na tsaya, kawai wani abokin Ango yazo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login