Showing 42001 words to 45000 words out of 132190 words

Chapter 15 - Matar Makaho Compelet Book by Rukayya Ibrahim Lawal.doc

post suke.

"Gaskiya ne Amma waya fad'a maka ana d'aura kwalliya a online?
Kuma ya akayi kasan ana Post"?Sumayya ta tambaye sa tana kakkama Masa gashin kai Jin wani magic dake bin jikinta a sanadin abinda yake Mata

Uhmmm ai inaji ana Hira koma ni lokacin da na makance ma waya tayi araha a hannun kowa ba,Kamar yanzun

Washhhh toh,uhmm tace tana zillewa daga kansa ta sauka a gefe.

Jin ta zame yasa ya bita shima, tana kwanciya ya kwanta akanta rumfa ya Mata da kirjinsa,ya had'a fuskarsa da Tata fuskar yayi Yana tsintsinar bakinta,dake kamshi

"Wayyo ka sauka nauye"tace tana mutsu mutsu tana damke damtsen hannunsa

Shagwaba Koh bafa nauyina na d'aura miki ba

"Nidai ka sauka,kawai tsoro nakeji"

Tsoron me?ko ni dodone?ya tambaye ta Yana Mai Kara matsota garesa

"Ka sauka"

Naki,yace Yana Kara Danna kansa akanta

"Nifa bacci nakeji kaji muye bacci"

Nikam banajin bacci

"Nikam ai inaji Koh"?

Sai kiye ai na hanaki ne?

"Amma ai ka tokareni"

Shuru ya Mata yaki kulata sai bidirinsa yake a kanta jifa jifa tana taimaka Masa

Jin abin NASA ya fara yawa yasa ta fashe Masa da kuka

A tsorace ya mike a kanta sauka yayi gefe cikin tsoro,yake tambayar ta,ke Sumayya menene,Yana tattabata yaji Koh lfy

Saura kad'an dariya ya kubucewa Sumayya Jin yanda duk ya tsorata dagajin kukanta kawai,ta rasa ma wani irin namiji ne Mai shegen tsoro haka

"Toh ba Kaine ba nace maka inajin bacci sai matseni kake"ta fada da muryar kuka tana kallonsa tana Masa gwalo ganin yanda sai zazzare ido yake kamar kace kittt ya ruga

Shine abinda ya saki kuka?

"Eh Mana"

Toh Yi hakuri kwanta toh.

Dariyace ta subuce mata Jin abinda yace Yana kwanciya a gefenta baima mannu kusa da itaba


Cikin mamaki ya Tashi zaune Jin tana dariya, Sumayya Anya lfy kuwa daga kuka saiki koma dariya?

Shuru tayi gudun karya harbo jirginta"babu kawai ji nayi kamar jakulkule ake mini a ciki"

Shuru yayi baice kome ba illah rufe ido da yayi Yana nazarin Rayuwa yau Wai shine da Mata,Ashe haka zama da mace yakeda Dadi duk halinda kake ciki muddin ka samu mace na gari ka Gama samun Jin dadi,duk halinda namiji zai shiga mundin dare yayi zata ga tayi kokarin kauda damuwar tasa Koh Bata cireba,zatayi iyya bakin kokarin ta taga ta d'auke Masa hankali

Jin yanda Sumayya keta motse yasa shi kiranta, Sumayya!!

"Na'am"ta amsa tana gyara kwanciya

Bakiyi bacci ba?

"Umm banyi ba"

Saboda me?

"Haka kawai"

Jin Amsar da ta basa yasa a hankali ya matso gareta,lumshe ido tayi Jin yanda tsikar jikinta ke tashi,Jin gashin kirjinsa na goguwa da bayan ta

Hannu yasa a hankali ya Kama waist inta d'an zabura tayi kad'an,yasa hannu ya maidata,watoh kukan shugwaba Koh?

"Bawani shugwaba,Kuma ni ba shagwabebbiya bace atoh"

Shugwabebbiyace Mana ai duk lukutaye akwai shagwaba

"Waye lukutar"?ta tambaye sa tana juyowa suka fuskanci juna

Daga Sumayya har Al'ameen wani yanayi sukaji a tare da junan su sosai kusancin su yayi yawa akwance da suken nan

Kece Mana, lukuta kiga nan naki fa Kato,yace Yana Kama Mata bombs,
Hannu tasa ta buge Masa hannu"ai naka yafi nawa girma"

Zare ido yayi Kamar tana ganinsa,ai Dana shiga uku ai,sai wando Mai shape za'ana dinka min.

Hhhhh Sumayya ta Kama dariya "Wai wando Mai shape waya ganka kana tafiya kana murgud'asu a cikin jallabiya"ta karasa maganar da kamo hannunsa dake Kan kirjinta don wallahih kirjin zafi yake Mata

Shi Karan kansa Al'ameen abin sai da ya basa dariya,Amma yakiye, murmushi kawai yayi,Jin ta Kama Masa hannu kafarsa ya daura Mata akan kafa.

Kokarin mikewa ta fara har lokacin hannunsa na rike a nata Wai don karya taba Mata inda bataso

Jin tana kokarin tashi yasa sa tambayar ta,Ina Zaki Kuma dare fa yayi.

"Rigata nake nema"

Kiye me dashi?

"Me ake da riga"

Sawa, ya Bata Amsa

"Nima sawan zanyi"

Nikam gaskiya banso kawai mu k'wanta haka.

"Jikinka Koh nawa?wato mu k'wanta haka ka karasani ba"

Sorry zafi yake mikine?

"Eh Mana duk ka mammasa mini jiki"

Amma ai kinji Dadi

"Banjiba"ta basa amsa tana mikewa zaune

Ai da sauri yasa hannu ya rike Tata hannun,yana kwance Bai tashi ba,kiyi hakuri mu k'wanta haka ba abinda Zan sake Miki.

"Ai kasan bakyau kwana ba Kaya"

Menene a jikinki Koh tsirara kike yanzun?

"Rigan fa"

Ai nace bazan miki kome ba yace Yana jawota jikinsa matseta yayi a hankali ya jawo blanket inda ke Kan kadon ya rufe jikinsu.

***********

Washe gari Kamar kullum bayan Al'ameen ya dawo sallan asuba, sunnah TV Sumayya ta kunna musu daga ita harshi in suna kwance suna sauraron wa'azi.

Sai wajen 7:3pm Sumayya ta mike shara tayi yayan Khadija ya Mata wanke wanke, ruwan zafi ta jona abuta,Yana tafasa ta juye a boker tasawa yayan Khadija nasa, ta shiga ban dakin

tana fita yayan Khadija ma wanka ya Shiga.

Vayan sun Gama shiryawa kudi ta mika masa 1k"ka sai Mana egg's guda biyar sai bread na 500 Mai kyau ka hada Mana da butter "

Karban kudin yayi,ya fita.

Bayan ya sayo k'wai da bread, soya k'wai in Sumayya tayi ta hada musu cornflakes ga tie,jira musu tayi a kasan cafet,kamo hannunsa tayi suka zauna a kasa, bubude abincin tayi"karbi shukalinka"

Toh yace Ya karba shukalin ,tattaba plates in yayi Jin plate biyu ne ga bowl d'aya ga cups biyu,wannene abincin nawa Naga Kwanukan da yawa?

Duka zakaci d'ayan soyayyen k'wai ne d'ayan bread ne da butter a jikinsa sai Kuma bowl na cornflakes,sai cups na tie"nace Ina tura Masa plate in k'wai a gabansa"kaci kwai sai kana Had'awa da tie ga bread"

Shikam Al'ameen ya kasa magana Wai karyawane da abinci Kala uku shi Al'ameen,ganin Al'ameen bai fara ci ba ita har tayi Rabin cup na tie inta yasa ta aje kofin,hannu tasa a cikin k'wai in ta yagi babba ta tura Masa a baki

Shikam Jin abinci a bakinsa da Kuma yatsarta sai faman tura Masa take yasa sa cizon yasan kad'an,

Ai Kara ta sake hade da yarfa hannun nata"wayyo yatsana jini jini yake na bunu tace tana duba hannun".

Da mamaki Al'ameen yace jinii ma Sumayya?

"Eh gashi shikinan ya gusuramin yatsa"

Mu gani

"Bazaka gani ba sai kace idone da kai"

Toh muji.

Bazakaji ba din,tace tana daukar kofin shayen ta

Jin tayi Shuru yasa sa gutsurar bread Mai butter,Wai zai Bata itama d'ayar hannun nasa yasa ya lalubo fuskarta,Jin fuskar Tata yasa ya fara lalubar bakinta da hannunsa

"Kasan Allah Inka samin hannun hagunka a bakina ba"tace ganin Yana ta tattaba Mata baki da hannun nasa

Kayya abinci Zan baki,yafada Yana Mika Mata gutsuren bread inda ke hannun damansa a baki,

Rufe bakin tayi Taki budewa.

Shikam sai goga Mata bread in yake a lebe gashi duk butter ya Bata Mata fuska

"Kanata Bata mini fuska da butter"tace bayan ta rike hannunsa

Toh ba kinki bude bakin ba sai kokari nake,

Kaga kaci abincin kan, ka barni naci nawa,tace Masa tana goge fuskar ta

Toh ki bare na baki wanann kawai kinji

Ganin yanda ya nace Mata yasa ta bude bakin Yana saka Mata bread in da sauri ta datse hakorin ta,Wai don ta cije yatsarsa shima abin mamaki da sauri taga ya cire hannunsa kafun ma hakorinta ya Sauka akan yatsar,Yana dariya

Ai Daman nasan saikince Zaki Rama shiyasa Nima nayi taka tsamtsam da yatsana.

Shuru ta Masa Bata tanka masa ba.

Haushi ya shigane bakutuwa?

Kara ta sake tayi kansa "nice bakutuwa"

Jin ta hafto, yasashi Kare kansa, hannu yasa ya tare fuskarsa.

Ganin haka sai abin yayi mugun Bata dariya waishi harga Allah tunani yake wani abin zata Masa haryana tare fuska.

Jin shuru baiji tayi Masa kome ba yasashi fara laluben ta Aiko ya jita a kusa dashi,da sauri ya rikota, sorry kinji

"Ni......shuru tayi Bata karasa ba Jin sallama a kofarsu amsawa tayi ta mike kaci abincin kafun na dawo"

Toh yace Yana saka hannunsa ya d'auki cup inda ta aje masa...

Sumayya tana fita taga wata budurwa irin classic innan zata Kai kusan sa'ar ta kyakkyawace Amma baka Tasha kwalliya tana rataye da school back "sannuki da zuwa"tace Mata tana shimfid'a musu darduma"Bismillah ki zauna"

Yauwa Ina kwana?bakuwar tace tana zama akan sallayar

"Lafiya ykk ya gida"?

Lafiya Alhamdulillah,ya aiki?

Lafiya klau,Ina zuwa Sumayya tace tana mikewa d'akin ta shiga ta hada cornflakes da ruwa Daya a fijrij ta hada a tire ta kawowa bakuwarBismillalahih ka abin Kari ba nauye Kam"tace tana ajemata a gaba

La d'awainiyane haka Allah dakin barsa yanzun na fitoh gida zanje school ne ma nace bara na biyu dai ta gidanki

"Allah sarki Amma dai ki saka Koh albarkane yafi dai kikici bazanji Dadi ba"

Shikenan bara dai NASA albarkan tunda kin Masa tace tana iban cornflakes in da shukali uku tayi tace Alhamdulillah

"Badai harkin koshi ba"?

Alhamdulillah wallahih ya isheni,suna na kamila Ina zaune a unguwan gadi,Daman nazone wajen ki in Babu damuwa inason zan fara Training in make-up,Naga wanda kika ma kanwata a auren Asma'u shine nace tamin kwatancen gidanki inyaso sai nazo inji.

"Toh gaskiya ni bana koyarda make-up saboda bani da shago sai gidana Kinga Kuma Ina da ayyuka yau da gobe"tace Mata tana tunanin ta yarda ne Koh karna yarda

Ba damuwa sister Nima Ina zuwa school Kinga saiki bani time inda zanna zuwa Koh ki ban number ki duk lokacin da kike free sai ki kirani Koh Kika samu Yan make-up.

"Shikenan yanzun dai ki bare Inna ma mijina magaa in ya Amince xakiji daga gareni"

Ok ba damuwa saiki bani contact naki Koh in ba damuwa sannan nawane kudin da Zan biyaki Kinga Inna koma Koh yaushe Kika kirani saina tawo dasu

Toh, make-up dai kashi kashine sanann yanayin kwakwalwar mutum wata a wata D'aya zata koye make-up wata biyu wata fiye da uku ma Bata iyya ba so ni bansan ya yanayin d'aukar kwalliyarki ba Amma dai inso samune wata uku kina koya"

Ok yanzun wata ukun nawa ne kudina

"50k Koh wani wata kudinki na wata uku 150k kenan"

Wai habba sister kudin nan yayi yawa Mana dubu dari da hamsin,

Gaskiya kenan Kinga a cikin kudin Zan Saya make-up kit sabo duka,saboda bazaiyu Ina baki na aikina kina koya dashi ba, sanan infa kika iyya a kwana uku Zaki iyya samun sama da kudinda Kika biya na koyo"

Hakane Kam Amma dai ki duba ki rage mini kinsan baban mu yace in zaiyu nida kanwata zai biyawa.

"Shikenan Zan rage dubu goma"

ok shikenan an gode saina jiki

Shikenan bara na baki number,daidai lokacin Al'ameen ya fito d'akin hannunsa rike da cup inda yasha shaye

What?? wa nake ganin nan Kamar Muhammad Al'ameen Yusuf bakuwar tace tana zare ido

A matukar razane har bakin sa na rawa yace kamilaaaaa...........










*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* =؃?


Contact them vie
>؀?08028827241 or 09033791049
IG @umsadincenseIG @umsadincense *IG >???
>د? *MATAR MAKAHO* =?h?
>د?
~ Na ~


('Tsokaci wannan shine novel na farko Koh za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwa =?L?
free book >?'?

Page 3?? 6?? &3?? 7??
Kamila kice Koh dai Mai irin muryar tane, Al'ameen yace cikin d'unbin mamaki

Ikon Allah Ashe da rabon za'a sake ganin juna Muhammad,kamila tace tana me Kara kallon Al'ameen

Wallahih fa kamila yace Yana isowa kusa dasu sumayyar

Oh duniya Muhammad Daman a unguwan nan kake?

Anan nake kamila,ya bayan rabuwa ya maigidan ki da yara?

Jiki a sanyaye kamila tace,hmm muhammad mijikam aure ya kare, yara Kuma Allah Bai kawo ba tukum.

Allah ya kawo masu albarka

Ameen Muhammad,Amma nayi mamaki wallahih wannan ce matar ka,ta fad'a jikinta na Kara sanyi tunawa da abinda ya faru a shikarun baya da suka wuce

Eh kamila matatace sunanta Sumayya

Masha Allah gaskiya matakam tabar kalla Masha Allah wallahih gata kyakkyawa son kowa kin Wanda ya rasa,tace tana kallon Sumayya har lokacin

Haka Allah yake abinsa sai ya baka abinda baka taba tunani Koh tsammani ba, shiyasa duk abinda bawa ya samu a rayuwa rabonsa ne ba Mai hanasa muddin Allah ya basa

Gaskiya ne muhammad,Aiko shikenan Daman kwalliya nazo tambaya Allah dai yasa madam in zaka barta ta koya mini,tace tana Mai Al'ajabin Rayuwa

su kamila kenan yaushe Kika dawo Jala ne?

Shap aini na jima a Jala, Amma Dad nawa transfer mun dawo nan

Allah sarki toh ya gidan naku da aiki?

Gida Alhamdulillah aiki Kam Babu sai karatu.

Karatu Kuma,kamila?

Eh Mana ai kasan bayan rabuwar mu aure nayi sai karatun ya tsaya sai yanzun na samu na Shiga TSU

Gaskiya ne Allah ya bada sa'a..

Ameen, muhammad Kai ya lbrn karatun?

Kai kamila wani karatu Kuma makaho talaka zaiyi ba kudi ba ido ya fad'a Mata maganar cikin murmushi

Sosai taji wani abu ya Tukare Mata makoshi Jin kalaman da ya fad'a ya tuna Mata da kuskuren da ta tafka a rayuwar ta tabbas Al'ameen Mai hakuri ne da wanine haduwarsu yanzun bazai ma saurare taba

Cikin sanyin jiki tace,toh nikam Zan tafi Sumayya saina jiki Koh,ta fad'a tana kallon Sumayya dake zaune a Kan darduma

Sumayya Kam ba karamin haushi taji ba Kamar ta tashi ta Basu waje, Amma saita maze gudun karta bada kanta agun kamila,"yauwa"kawai tace tana kallon kamila dake Shirin fita a kofar

Sumayya! Al'ameen ya Kira sunan ta

Kin amsawa tayi Tamar kunnen uwar shegu

Sumayya Koh kin tashi a wajen ne?

Nan ma Sumayya kin amsa Masa tayi.

D'aki ya shiga a zatonsa ta koma d'akin ne Amma ya Gama laluben ta bai jita ba

Sumayya Kam na zaune duk haushi ya Gama kasheta Jin yanda Al'ameen ke wani sake baki Yana Hira da Yar banzar bazawaran (Kai Sumayya harda zagi)
Ji kawai tayi Al'ameen ya rungume ta a zaune da take

"Menene"tace tana zame jikinta a nasa

"Me yasa kika ki amsa mini bayan kinji Ina kiranki,yace Yana Kara lafewa a bayanta

"Oho Kuma ka sakeni"

Meye Kuma nayi Miki haka hajiya

"Bansani ba nika sakeni nace maka"

Habba bakutuwa

"Ka sakeni fa"

Green sum......

Sumayya Bata bari ya karasa ba kawai ta dasa Masa hakoranta a hannunsa D'aya zagayo dashi Kan kirjinta

Washhhh Allah na yatsata,yace Yana yarfa yatsar don harga Allah da gaske Sumayya ta cijesa,ni Kika ciza?

"Eh din kuma,ka sakeni nikam"

Wai menene Kam?

"Bansani ba"

Karki sani Kuma kamila zata fara zuwa make-up gobe nace Mata na, Amince kamar yanda Kika Bata umurni,yace ya na son gane dalilin fushin nata Koh saboda kamilane, don shidai lfy suka rabu kafun ta fitoh waje

"Bazan Yi ba ai ba'a dole karta kuskura tazo mini gida don kurinta zanyi"

Kishi kike da ita?

"Akan me zanyi kishi da ita kuma" samayya tace tana Jin bugun zuciyarta na karuwa

Akan mijinki,Mana

"Ina mijin yake"

Au bakisan inda yake ba?

"Eh ban sani ba saika sanar dani"

Jin abinda Sumayya tace yasa Al'ameen zabura da karfi ya fizgota jikinsa ya juyarda ita suna fuskantar juna,kikace in sanar dake Ina mijin yake? Sumayya ni kike fadawa wannan magana saboda Ina miskini Kuma kina ciyar dani,ya fada ransa a matukar bace

Sosai Sumayya ta razana harga Allah batasan maganar ta fita ba Sam ita Karan kanta bazatace ga abinda ya harzukata ba yanzun yanzun nan

Tambayar ki nake Sumayya saboda kina ciyardani? Koh saboda bana gani shine kike wulakantamin aure?

Sosai ta Shiga rud'ani Bata d'auka Al'ameen da ta sani yanada irin wannan fuskar ba"Kayi hakuri"tace tana zame damtsen ta a hannunsa D'aya damke

Kala baice ba mikewa kawai yayi ya d'auke sandarsa da ciny'ayyen takalmin sa yafita

Bayan fitar Al'ameen sosai Sumayya ta Shiga Dana sani,tabbas magana zarar budu inta fitoh Bata komawa,da tasan haka zai Bata Masa Rai da Bata fara ba

Mikewa tayi ta Shiga d'aki ta kwanta sosai zuciyarta ke Mata zafi


Bangaren Al'ameen Kam bayan fitarsa gida Tashan kayan marmari ya nufa, duk yanda yaso ya samu bashin Kaya abin ya gagara haka yayita yawo Amma shuru Bai samu kome ba ,tabbas irin wannan yake gudu Sam bayason mace ace ita ke ciyar da miji,Sam maganar Sumayya Ada Baya Masa ciwo Amma yanzun yaji wani irin ciwo akan maganar sosai,sanann ya Mata hakan ne don ta kiyaye gaba in zata Masa magana ta ringa taunawa,ya fahimci kishine kawai ke d'awainiya da ita

Jin ana Kiran azahar yasa Sumayya mikewa sallah tayi ta d'aura shinkafa da wake,zubawa tayi a flasks don itakam Sam bazata iyyacin kome ba yanda take Jin tsananin damuwan nan,gashi batasan Ina Al'ameen ya Shiga ba,har yanzun Bai dawo ba


Har yamma Al'ameen shuru Bai dawo ba duk inda hankali Sumayya yake ya Tashi sosai ta Shiga damuwa matar Bashir data ma alkawarin lalle day uku tana Aiko yaro karshe ma Sumayya tace yaron yace Mata bazata samu zuwa ba

"ya Allah ka dawo mini dashi lfy"tace tana zabga tagumi


Sai bayan Isha'i Daya idar da Sallah Aljuhunsa ba kome yanda ya fita haka ya dawo Koh abinci Bai Karaci ba bayan na karyawa,da sallama ya shigo d'aki

Sumayya dake cikin dogon tunani tana zaune akan sallaya Koh hijab Bata cireba , da sauri ta amsa"waalaikumu salam yayan khadija lfy kuwa baka dawo ba sai yanzun"tace tana isowa garesa

Uhmm sai yanzun, kawai yace Mata Yana k'wabe rigansa,jallabiya ya d'auko a cikin kayansa ya fitoh waje Bai Kara Mata magana ba

Baki a sake Sumayya ta Bisa da kallon mamaki harya fita,ta koma ta zube a jikin kujera hawaye na cika Mata ido,ta Shiga uku sauran hope natan Daya saura shine shima yake kokarin juya Mata baya Wai meke faruwa da itane me yasa duk Wanda zai sota daga baya sai ya kaurace Mata,kuka kawai ta sake "nikam na Shiga uku"tace tana cigaba da kukanta, Al'ameen Bai taba fushi da itaba sai yau menene Bata Masa ba Abaya Bai taba fushi ba sai yau daya ga kamila.

Al'ameen Kam wanka ya Shiga Yana fita yaji muryar Sumayya kasa kasa tana kuka da sauri ya aje kayanda ya cire,Wanda yaso wankewa Amma baida omo.
D'akin ya shiga Amma saiya maze ya kwanta akan kujera Bai kulata ba

Sumayya Kam Jin yanda Koh damuwa baiyi da kukan da yaji take ba yasa a hankali cikin muryar kuka tace"yayan khadija ga abincin ka"ta fada tana mikewa ta dauko a saman freezer

Na gode Amma bazanci ba yace, ba tare da ya Koh motsa a inda yake ba


Kuka kawai Sumayya ta sake kamar ana yankata"nikam na shiga uku tunfa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login