Showing 21001 words to 24000 words out of 31306 words
kayan karni kayan kazanta!! Cewan
Hjy Haula tana mgnan hadi da zare idanun ta waje ... Wani irin dummm kirjin Anwar ya buga
masa lokaci guda.....................
The writer of
Yar aiki
Gidan kwarata
Bafullatanan ruga
Dijama yar fulani
Kwaryar sama
Zuma da madaci
Bintoto
Habibi daiman
Yar maula
Yar waye
Siyasaatahh
Kawaliya!
WALIJAAM
*Maman teddyí ¾í·¸*
*í ½í°„WALIJAAM!!í ½í°„*
*19_20*
_MMN TEDDYí ¾í·¸_
Domun samun damar magana da marubuciyar kai tsaye kiyi clicking wannan link...
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
*SADAUKARWA GA DUK FULANIí ½í°„*
_________________________
_Littafin Walijam na kudi ne Normal grp #200 ,Vip grp #500 ,while spc grp 1k í ½í±Œ .yan niger ku
kudin ku 500f ne katin airtel ta wannnan number zaku tura +22797780373_
_________________________
_________________________
"Dafe kirjin shi yayi don jin yanda yayi tana halba masa da karfin gaske ,tabbas yafi Dr Haula
shiga cikin ruduwa a wannan lokacin sai dai kawai ya dauriya da jurumta...A hankali zuciyar sa
tafara masa tambayoyi da Meyasa Daddy baya so na baya son ganin farin ciki na ne? A baya
ko meyayi mun cewa nake da akwai dalilinsa nayin hakan ,amma kuma a yanxu mecece dalilin
nasa na yin hakan?? Aure kuma ya rasa da wanda zai hadani sai yar kauye ? Yar kauyen ma
wanda nafi tsana wai fulani?? Nisawa yayi kamin ya kalli mahaifiyar tasa yana cewa" Momy ina
tunanin daddy yana da wani dalilin yin hakan ,ki bari zai mana bayani ,ki kwantar da hankalin ki
plz kinji hayaty mom . Yayi mgnan cike da tausasshiyar murya da son kwantar ma Dr haula da
hankali .
Wani irin murmushi tayi mai tattare da zallar jin dacin maganganun tasa ,shiru tayi na yan
mintoci tana dafe da kai ,sannan ta dago idanun ta tana cewa " naji Hayaty son ,yanxu xaka iya
zama da yar kauyen bagidajiya kuma ? Koda yau Daddyn ka kawai son ransa ne yasa ya auro
maka ita ...tom wai ma a ina yasan ta ne har konace yasan iyayen wannan yarinya da take
kokarin zama mana kaddara".
Dafo hannun momyn nashi yayi kamin yace " Momy ko yaya take zan zauna da ita ,tin da
Daddy ne ya Aura mun ita ,bani da yanda zanyi ,amma Momy kisani nidai kawai xan dauke ta
matsayin my destination . Bana son hada hanya da irin waanan mutanen bare kuma wai nayi
zaman Aure da itaaaahhh. Anwar ya karke mgnan yana jan wani irin nannauyan numfashi
,kamin ya juya kurum ya fice daga restingroom din yana barin Dr Haula da sakakkar baki ,don
ita sam ba hakan tasoji daga bakin Anwar ba...ta6e baki tayi a zuciyar ta tana cewa " ba komai
ko yaya ya nuna damuwar sa kuma naga zallar kiyayyar wannan aure da ita yarinyar a kwayar
idon sa. To hakan yana muni nuni da cin nasara ta kenan .
********
Shikam Anwar koda ya fita Daga falon baki daya gidan yafara shirin bari ,amma jirin dake dibar
sa da duhuwan da yake gani yasa shi nufan part din shi kai tsaye... Wanda da isan shi bai tsaya
a ko ina ba sai a bedroom nashi . Yanda kan shi ke wani irin sara mashi gaf gaf yasa shi nufar
fridge din dake daga can gyefen wani coner yana budewa hadi da dauko wani irin glss mai
kama da jug amma daga sama a rufe take kuma a mulmule shape din glss din circle shape
yake dashi . Cup ya dauko yana komawa saman kujeran bedroom din soper yana zama hadi da
dora wannan glss saman table ,a hankali yafara tsiyayawa don giyace ciki yana daddakewa a
lokaci guda . Yasha yakara hankalin shi yayi dubu ya baci kawai shan alcohol din yake babu
sassautawa kansa .
Ji yayi an budo kofan Bedroom din nasa wanda duk a tunann shi Dr Haula ce ,hakan bai sashi
ya daina abun da yakeyi ba sai ma cigaba da daddakewa yake don dama tun ba yau ba
mahaifiyar tasa tasan halin d'annata tasan yana shan giyan sa abun dai da ba sha shine kwaya
sam bai shan waaannan abubuwan barshi da giyan shi a rana idan baisha ba baima jin dadi
sam .
A hankali Zabeenart ta zube gaban shi gwiwowinta akasa tana shashshekar kuka murya na
rawa don a yau ta za6i koda me Anwar zaiyi mata sai dai yayi sai ta tsaya ta bayyana masa
abun dake zuciyarta ko ya amince koba y amince ba . Anwar Mai yasa baka da imani ne? Mai
yasa ka za6i raunata zuciyar y'a mace baka tausayi na Anwar ,me nayi maka da baka sona
baka kauna ta Anwar bayan kasan zuciyata ta dade da kamuwa da azabtacciyar So da kaunar
ka ,bazan iya cigaba da rayuwa babu kai ba...Wlh Allah duk wata ya mace da ta gyegeka ko
ra6arka a shirye nake naga baya n ta ko wacece in yaso nima sai na mutu na var maka
duniyar...Ta karke mgnan tana dago da idon ta da suka kumbura sukayi jah saboda tsaban kuka
tana mai saukesu bisa Kansa".
Ba tayi mamakin ganin shi hakan ba don ta dade da sanin miskilanci irin na Anwar don ko
kallon inda take baiyi ba ,kaman tana magana da dutse kuka ta rushe dashi tana mikewa daga
tsaye babu zato ko tsammani yaji ta yo kanshi hadi da fadawa jikin shi tana rungumeshi tana
kara narke masa hadi da saka sabon kuka tana fadin " Plz Anwar luv me any more! Ina sonka
ka soni plz i reaally luv you dear!
Ganin yanda take maganan dagani ba'a hayyacin ta take ba shikam damuwar kanshi ma ya
ishe shi ,don idan yana cikin damuwa baya iya mgn don komai xai fadi mai zafi ne da daci .
Hakan yasaka yakai hannun shi yana kokarin rabata da jikin sa...manne masa ta kara tana
shigewa hadi da rushewa da kuka mai ban tausayi da tsuma zuciya...cewa take i luv u
Anwarrrrrr tana maganan hadi da kara daga sautin kukan ta da muryar ta ya disashe .
Shikam Lumshe idanun shi yayi a wannan lokacin yarasa wani sakon ne yakai kokarin kai
mawa kwakwalwar shi ,ji yakeyi jikin shi lokaci daya yayi week ga shi ta manna jikin ta dana shi
dukiyar fulanin ta na gogar kirjin shi wani zirrrrrr yake ji tun daga yatsan sa har zuwa tsakar
kwakwalwar sa.
Yayin da yaji buran sa na dagawa kaman sandar muruci ,Twins nashi na wani irin ciko masa ,shi
har ga Allah yana neman mata amma baga kaman su Abbas ba ,kuma shi ba da na gida yakeyi
ba yafiyin abun shi a nesan duniya shiyaasa ba kowane zai san yana shaanin shi ba sai wanda
yayi dasu . Tom dama kuma Zabeenart expact ce an riga an watse tun a secondary school bare
yanxu kusan shekarar ta 30 a duniya...Ita kanta a kullum son Anwar da sha'awar shi shike
hanata sukuni ,shiyasa adai dai wannan lokacin ta kara manne masa...ganin ya lumshe ido ya
saki mata jiki yaraasa sarrafa kansa bare har ya rabata da jikin sa yasata saurin kai bakin ta
saman lips nashi tana masa wani tsotsa tamkar xata tsotse ta cinye la66an nashi duka .
Lumshe idon shi yayi kamin ya kai hannun shi yana kokarin tureta daga jikin shi amma nan ta
kuma tura harshen ta cikin bakin shi a wannan karon tana cafkar harshen shi hadi da masa
wani irin hot romance suck .
Hakan yasa shi jin wani zammm yarrrr zuuuuuu wanda batayi zato ba taji yawani kara
rungumeta tsam a saman kirjin shi yana shafa gashin kanta da ya sauko har gadon baya ,hadi
da cafkar Harshen nata yana binta da salon da ya rikita nata ...hadi da cigaba da shafa tun
daga kanta har zuwa tsika tsikin manyan duwawun ta da sukayo tudu saboda gantserewan da
tayi najin zammm xuuuu din da takeyi.
Nan ta hau juyi a saman cinyarsa tana kara sama da kasa akan cinyarsa hadi da matse buran
sa da takalli sama...
Wani irin nishi sukeyi mai gurnani ,Kamin ya cafki nonon ta da suke a yamushe wai duk anan
budurwace ashhh ush washhh ahhh abun da Zabeena tace kenan tana kara gantsere masa
hadi da cigaba da tsotsan cute mouth nashi ,shikam sai shafa ta yake yana Wasa da hannun sa
samun tumbulayen nonuwan ta .
Ganin Kujerar baxata daukesu bane yasa shi daukarta cak yana nufar Saman bed din shi da ita
suna a rungume dajuna ne suka cigaba da lagwude junan su...Idon shi a lumshe yake ,amma
na zabeena tarwayaxai yana akan buran sa da take zillo taana hanini ,wani irin numfashi ta
sauke tana jin wani abu na yin jarrrr daga kasanta ,yayin da don jaraba tana jiyo yanda yar
tsakarta take karkaduwa tana rawa saboda jaraba don ganin katuwar buran Anwar kalon wanda
takeso...kara kasa tayi da komai na jikin su suna a manne yana romance din duk wani sassa na
jikin ta .
Hannun ta tasa tana kamo katuwar alkalaman tasa kamin ta hau shafata in a low romantic way
,but dadin shi yafi hot romantic wani irin ushhhh ashh Ahhh ya fara ce mata yana kara jan
tambulayen ta ko zaiji dadin can saman kwakwalwarsa .
Bakin ta takai tana tsotsan buran nasa tun daga kasan golayen sa har zuwa saman alkalamarsa
tana mai kai harshen ta saman hudan sa tana tsotsan cikin saitin hudan da sauri tana matse
banana n tashi a bakin ta kyem....haka takeyi hadi da bin harshen tana karkadawa ,nan take
yaji kaman yana cikin vigina din tane ....wani irin numfashi yake hadi da fara Ashhh ushhhh
ahhh duk miskilanci irin na Anwar baisan lokacin da yafara ihun dadi ba yana gurnani hadi da
kara tura mata buran tasa ,itakam sai wani matseta takeyi hadi da karkada taa ganin yanda ya
fita a hayacin sa yaasa ta mika hannun ta tana dora yatsunta saman nipples nashi tana
matsasu hadi da mulmulasu...Ai nan ta kuma zau tashi ,wanda lokaci daya taji Buran nasa na
wani cikowa tana kara kauri a bakin nata wanda kumburin da yakeyi yasa yafi karfin bakin ta ya
kubce daga bakin nata....wani irin ruwa ne yafara tsirtuwa yana fitowa daga Buran nasa mai
yauki fari ...wanda jin irin yanda kwakwalwar sa ta kulle ga dadin Zabeena na baraxanar tafiya
da hankalin sa yasa shi sunkuto ta yana hayeta hadi da ware cinyoyin ta yanq zura mata
katuwar buran tasa wanda jaraba yasa ta har wani irin kumbura ta kara , zurata yayi sukuf ta
shige ciki nan yafara shugarta yana jijjigar burab nasa a Vigina din nata...wadhhh ayshhhh
Wayyy Ashhh dadiiii ahhhhh kawai sai ruwan nimmar ta yafara zubowa hadi da hawayen da na
rasa na meye dadi ne ko akasin hakan... Sai kuma naji duka sun hau ihu daddiii wash daddiii
ahhh dadiiii ,a wannan lokacin Gotso yake buga mata da sauri da sauri don yanda yake gab da
kawo wa yasamu release .ihu su dukan suke kaman zasu tsaga dakin ,wanda inba don Anwar
part din shi daban yake dana Mom din nashi ba babu abun da zai hana tajiyo su .
Wani irin Ruwa ne yafara zubo ma kownnen su a lokaci daya ji kake sharrrr kaman an bude
fanfo niko nace Zabeena Anya??
Ganin yayi release yana numfashi ya rufa mata yasata saurin mikewa daga kwancen da take
tana zaro hjyr shi tana mai kaiwa bakin ta hadi da lasan ruwan madarar sa tana lashe buran
nashi kaman tsohuwar mayya na shiga 3 nace ina kankanta idanuwa oh ni diya Ayshatou ,nayi
mgnan ina damke baki don na fara gajiya d kwaso maku rahoto . Murmushi Anwar yayi wanda tun da take bai ta6a yi mata shi ba ,kamin ya rinka daga bananan
tashi yana sams da kasa dashi yana fallatsa mata a saman fuska .
Itama dariya takeyi a wannan karon don kowannen su yasamu abun da yakeso ,shikam a yanxu
hankalin shi ya kwanta kwarai ya manta da wani damuwan wai Daddy n shi .
Hannun shi yakai yana doraawa saman nnon ta hadi da kai bakin shi yana tsotsan nonon nata
daya bayan daya .
Hmmmm ya ishe ki haka kona kara? Yayi mgnn yana kashe mata ido daya .
Murmushi tayi kamin cike da xolaye tace" uhm uhm ni dai aa ,ban gaji dakai ba ,kana da dadi
fah Anwarrrr ,kaminta karake mgnn ne taji ya wani janyo ta ya sa Yatsar sa a saman gadon
bayan ta yana mata tafiyar tsutsa nan take taji jarrr xuurrrr zammm.... Wani gantsarewa tayi
tana dariya kamin tace wani abune taji ya juyata ta baya yana shigarta ciki wani irin fat fatfatttt
taji yana zungura mata burar sa cikin vigina din ta da yafara mata radadi da zugi....washh
Ashhh Ya isa anwar ahhh yy....
Sai da yy kusan mintuna biyar a haka sannan ya dakata yana kara kallon ta kamin yace ya isa
ko nakara zabeeee? Cikin sauri tace" aa wlh ya isa...
Dariya yayi mata na mugun ta kamin ya fara kokarin mikewa ,turo masa baki tayi don taji jiki a
yanxun kam. Murmushi yayi yana Lakatar subu subun kumatun ta lyk cushine sannan ya mike
yana sauka daga kan gadon da nufin shiga toilet.
Hannu takai tana riko nashi ,juyowa yayi yana kallon ta kamin ya daga mata gira alamun akwai
abun da kikeso ne... Rau rau tayi tana narkar masa da idanun ta ,cike da murya mai tattare da
kissa tace" don Allah ko sau daya Anwar kace kana sona! Murmushi yayi yana kara sauke
manyan idon shi a nata ,kwallah ne ya ciko mata nan takuma cewa " don allah kar ka barni ka
kasance dani har abada ,baxan iya rayuwa babu kai b....kamin ta karake mgnan ne yasa hannu
yana rufe bakin ta kana yace" aa Zabeena baki sani ba ko nan gaba zaki samu wanda yafi
Anwar ,kar kice sai lalai dani zaki rayu kinji?. Yayi mgnan yana mai kafeta da idon nun sa dake
mata kwarjinin matuka .
Daga masa kai tayi kurum ,murmushi yayi irin na miskilaun mazan nan na iyaka la66a ,sannan
ya juya yana nufar toilet don ya watsa ruwa ,zuciyar sa fes yake jin ta .
Koda yafito daga toilet nan ya tadda zabeena tuni ta fice da bedroom din don har ta chanja
bedsheet din Saman bed din tasa wani sannan ta fice .
Mirmushi yayi kurum yana nufar mirrow don kimtsa kansa.
Yana a hakanne sai ga kirar Daddyn shi na shigo masa . Hello Daddy , ohk tom gani nan yanxu
.abun da yace kenan yana ajiye wayan tasa wanda gaba dayan sa glss ce gaba da bayan ta
,mai glowing idan ko an bakq baxaka san ta inda kake operating ba .
Tace kwantaccen sumar shi yayi yana shigar kananun kaya short nicke da wani t.shirt yana
nufan Part din Momyn nashi .
*******
Bangaren Shatu kam a kwana biyu ta fada ta rame damuwa duk sun isheta... Tana zaune wurin
da babu mutane babu kowa sai ta fara kukan bakin ciki ,sam bata jin sanyi sai idan ta daga idon
ta taga diyar nata Zahrah.
Tsakanin ta da Umman ta kuwa babu mgn ko tayi mata sai umman tayi banza da ita . Hakan
yasa damuwa yayi mata yawa .Abban ta kam shine kadai mai mmgn da ita har idan zai fita ya
dauko Dafaffan nono da yasa akq dafa mata wanda bq a cire komai ba kwasam yq bata yace ta
ringa sha kar akaita gidan mijin ta a binni a rame.. Wannan mgnan shike kara daga hankalin ta matuka.
Sosai ake mata gyara jikin ta fulani kullum tana buka ana mata sharben man shanu a wanke
jikin ta dashi ,kamin kwana biyu kaga Shatu baxaka ganeta ba don ta chanja jiki yayi lu6u lu6u
ta sauya matuka idon ko tafita rana subhnallah kyaun ne nata xakaga tana kashe ma rana ido
,don an hanata fita ,kullum tana buka abunka ga farar bafullatana an samu kula abun sai dai
mashaallh .
Alhji Jalingo an tsaida mgn nan da kwana bakwai zaa taho a dauki Amarya akaita dakin mijinta
don dama wannan shine aladar Mutan wannan ruga ,idan an daura aure ne kai tsaye haka, sai
ta kara sati guda gaban iyayen ta kamin su mikata ga gidan mijin ta.
Sosai hankalin Shatu ke tashi ,a kowani yini rana Tana cikin kuka da damuwa haka soyayyar
Hardon ta babu abun da ya sauya na daga son sa a zuciyar ta sai ma karuwa da yake...............
_________________________
Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE* *I selling
MTN data with this cheap price*
*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500
Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*
*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* Whatsapp OR
Call 08066268951
_________________________
_*Littafin WALIJAAM na kudi ne kaman yanda kuka sani*_
_*Ga masu bukatar wannan littafi xasu na iya mgn dani ta wannan whatsap link din*_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
_Normal grp 200_
_Vip grp 500_
_Spc group 1kí ½í±Œ_
_Idan kati xaki turo MTN ne ._
_Idan kuma ta account ne ta nanan_
_0028799846_
_Farida Hashim stanbic bank_
_Yan niger kuma zaku tura katin 500f ne na Airtel ta wannan number na kasa_
_+22797780373_
_Idan kuma Spc grp kk bukata 800f ._
_*Maman teddyí ¾í·¸*_
*í ½í°„WALIJAAM!!í ½í°„*
*21_22*
_MMN TEDDYí ¾í·¸_
Domun samun damar magana da marubuciyar kai tsaye kiyi clicking wannan link...
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
*SADAUKARWA GA DUK FULANIí ½í°„*
_________________________
_Littafin Walijam na kudi ne Normal grp #200 ,Vip grp #500 ,while spc grp 1k í ½í±Œ .yan niger ku
kudin ku 500f ne katin airtel ta wannnan number