Showing 18001 words to 21000 words out of 23565 words
Chapter 7 - Idan Rana Ta Fito 2 Complete By Halima Abdullahi Mashi.docx
sakenibama kano tafita raina cinmutunci da bello yayimin ya isheni kumakada yazata yashane husna tace haba hajiya Dan Allah kidaina wadannan dabi un halayyace irinawadanda sukarasa imani kumamarasarabo alahira hajiya tace nufinki inbar wannan tozarcin da akayimin husna tace Dan Allah kiyihakuri zanzo abuja dakaina
Basaikinturoba yanzu munagab da soma jarabawa shiko m b yatafi da basma gidansa na dorayi safaman kukatake rusawa saboda kalaman babansu m b yayi lallahin haryagaji dakaryashakanta takwanta baccima Dan barawone yasaceta washegarima dakukanta ta tashi harma yarasa irin lallahin dazaimata tasatayayi yanakallonta hartayi tagaji takwanta tana ajiyarzuciya sannanne samudama yarungumeta yalallasheta dakalamai masudadi yace my dear kinutsu kikwantar dahankalimki hajiya tunitafito yanzuhaka tana abuja tace nibadamuwata wannanba matsalata daya suzasuga bangiyi dabayansuba wandahakan yananufin munyi hannurig dasu yace kokusabahakabane nasansun fusata nalokacine tace kasan babanmu daruko kuwa yanda yafadadinnan haka zaya iyakasheni tasake fashewa dasabon kuka
M b yasake rungumeta sosai bazai mikikomaiba kidinga kiran wayar shi tace su yaya naziru nemakawai naga basu dauki abin dazafiba yace kidaina damuwa suma wadanda suka dauka da zafin zasusauke insha Allahu haka yayita lallabata gami danunamata cewa komaidaran dadewa zatasa santa da danginta hakata hakura husna ma da dady yaga tacika damuwa saiyace ta tattara tadawo gidan bello hakakuwa tayi bello yasake lallahinta hima bilal saurayinta yana kwantar mata da hankali tuni m b yasoma neman aiki akasashen duniya guda uku kozaidace tahanyar internet kumabai samu matsalaba domin duk kasashen sun daukeshe saidai yazabi america don yafisaninta tunikuma yasoma shirin tafiya tareda matarsa basma mukuwa akauye koyaushe lamura gareni babu sauki tunda mukakai baba birni mukadawo banida sauran kwanciyar hankali garagarama da mutanan kauyanma sukayi kungiya sukaje sukaduboshi duk wanda natambaya saiyacemin jikiyayikau lamarin yayimin dadi nidaiko tafenake addu a cebakina Allah yabashi lafiya auwalu da sani ma sunje sunduboshi saboda surutun da yacika kauyan anacewa su da uwarsu sunkosa yamutu sunkizuwasu duboshi tuni likita yaso yasallameshi amma m b yace saiyadada murmurewa kwana uku yakara aka sallameshi sannan yakaisa gidanshi na karkasara saida yasayo masa suturu dakayan masarufi zuwa takalma sannan yabawa sani sale kudi yace yasayi katifa da zannuwan gado zuwa labulaye yanemi mai mota yakaisu can kauye shikuma da kansazaya zo dashi dayake yanayin damukeciki nadaminane kodaran jiya kwana akayi shekaruwan sama donhaka muntashi kauyan da sanyi duk wanda zaka ganshi da rigar sanyi kokuma hular sanyi komace ko namiji sabani nidako takalmi silifas bandashi ko ina canbala kafata nakeyi rigar jikina duk hammatar tayage hakannan zanina wajan zaman duk yahuje
Saidai dan yadodon gyalena nake dabara inzuka donyarufemin yagar zanin inatafe tamkar mahaukaciya naharde hannuwana akirji saboda sanyin dayake hurani gashihar yanzu dasauran yayyafi inayawo dakar mutum uku sukasayi goron bansan dalilin dayasa yanzu mutane basason susayi abin sayarwataba kodan hauhin babagaje da mutan kauyan keyine wanilokacin kuma nafi badashiga dattina domin ko abinci kakeci inkaganni zaka iyayin amai indaikana da kyankyami dazarar rana takwalle kwarkwatar kaina sukasoma tsungulina hannu bibiyu nakesawa wanilokacinma hakazakiga sunabina adokin wuyana sannan hakorana sunzama yalale koyaya na kuskura ruwa saikaga suna jini dana dosoka kuwa zakafarajin warin jikina kalakala kauri karni da waridai gashinan todan Allah maiwannan wanene zaciwani abu dagagareta duk babagaje ce tamaidani haka kuma koyauhe nadau abinci ba asiyaba innadawo dashi saiduka dagabaya datakula asara takeyi saitadaina saigoro da gyada sumaba sosaiba cinikin saikuma takoma daga aikin gida saitaturani roro gonar mutane insun gama amfaninsu sunkwashe dasafe innagama komaisai indauki tallan goro takance kodai kwandalace saikije muguwa maikama da gwagwgwan biri inatsaye duk inawannan tunanin sainaga mota dauke da katifa da fulallika tanufi layinmu nabi katifar da kallo cikin zuciyata kuwa tambayar kainanake kotawacece katifar kiladai gidan maigari za a kaita danduk garinnan bangamai iyasaytaba kinsanni dasan kallo donhaka dazan dawo sainabi talayin gidan maigari ammabanga motaba nace kilahar tatafi saidaime lokacin dananufo kofar gidanmu sainaga mota tsaye da katifa nashiga lissafin tawanene dukgidan dai babumai kudin babagaje ammako itabatada kudin wannan hirgegiyar katifar saidanakusa nalura ahebanikadai bace kekallon katifar yarasundan taru matan makotakuma sunata leke ta katanga maimotar kuwa yafito yana jingine jikin motar yabani baya donhaka banga fuskarsaba saidanazo nakewayo nagane ashe bakon gidan maigarine nantake nashiga fara a taredacewa bakon gidan maigarine yakalleni
Yakalleni nasani yana mamakin ganinacikin wannan mumunan yanayi fiyeda nada yamatso kusadani nikuma najada baya saboda bancikason tsayawa kusa da mutaneba don warin jikina yace kuluwa dama kenakeson gani nace to gani lafiya inamagana inakallon katifar yace katifar babace za a sakamasa acikin daki shima anjima ko gobe yanatafe nannashiga tsallan murna taredacewa barana fadawa babagaje yace aituninasaran da ita tunda zuwana sukafito nashaida mata tajatsaki takoma ciki batasake fitowaba cikin sanyin jikinashiga gida na aje tiran goro tareda mikamata kudin takarba tanasirfamin zagi nace baba kinga bako awaje tace inaruwa dashi innaganshi nace aa dama yace minne gurinki yazo an aikoshi daga birni yakawowa baba katifa rufe bakina yayi daidai da murfin kwanon data jefoni dashi yasauka a kaina nadafa gurin danzuwa yanzu nahoru da duka nadaina jinzafin duka tacigaba dacewa shegen bakinta kamar shadda masai namike nafita tana kirana nawuce wata nacewa bakon maigari sainagyara dakin yace to bari nashigo natayaki haka mukayi tafito da shirgi daga dakin duk yayi butubutu saida naje makwafta na aro tsintsiya nacigaba da shara dama kasan dabeshi akayi shikuma yacire duk yanar gizogizon dake saman dakin dakuma jikin bango har yakecemin manzon ALLAH S A W yayi hani dabarin yana ajikin bango dan tana gadar da talauci nace in ALLAH yayarda zandinga ciremasa dataimakon wani shu aibu makwafcinmu suka shigo da katifar ammaba ashim fidataba saida yashiga mota yaje kwanar garko yasayo ledar tsakaddaki yashimfida sannan yasauke katifar yace inshim fida zani ban iyaba tunda ita baba gaje bagyara gadonta takeyiba koyaushe zakasameshi shirge da kaya ko itazakwanta saidai tature kayan takwanta hakama katifar shinde bantaba ganin angyarataba saidai takade takwanta niko dama kasa nake kwanciya saidai natada kaida tsummo kara luradayayi ban iyaba yakarba yagyara yasaka labulaye baki nasaki inakallon dakin baba tamkar amafarki lallai komaiyana bukatar kyara dubi dakin tamkar abariki bakon gidan
Bakon gidan maigari yace to ai kuluwa barikinka aljihunkaka inkinada kudi ko kauye tofa tamkar kina barikine nayi dariya taredacewa hakane nadubeshidan yimasa tambayar data tsayamin arai nace waibako kasan danbirni ne daman yayidariya taredacewa a a bansanshiba tundanane meshi nafada masa sakonki shikenan mukasaba dashi nagirgiza kai taredacewa nayarda aiyanada kirki mutumin dubi abinda yayiwa baba haka yake ko birni sannan yace jawo kofar
[29/09 12:00 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
33.......Nizan karasa gida maigari mugaisa inwuce nace to harwajan mota narakashi yashiga yana dagamin hannu nace to saiwata rana inakomawa cikina samusu babagaje cikin dakin sunakallon dakin sunatabe baki zatona babagaje zatayi murna tunda dakin mijintane ammasai najitana cewa lallai zanga indazaisa kayannan idan bikin wannan yaran yatashi wai ya auwalu dansane zaizauna adakin wannan karamin kuwa tunda yafishi samu kudi shisai yagina nashi dakin wai ya sani kenan dama musa neyayi aure sukuma matan saisukace to yakai dakin kimana kingashikenan kekinzama abinkwatance akarkararnan takatsesu dacewa ni awa badainiba wallahi nasanima ko wanda yasayi kayan sunemasu yanka kai abirni tatabe baki taredacewa rabani da haramun Nayishiru inatunanin dama anayanka kai kodaibana mutaneba dagakarshe sainawatsar dabatu saboda nasan sharrinsu babagaje dannima lokacinnan hakatadafamin maita haka gariyadauka har yanzu wasu basuyarda daniba inacikin wannan tunaninne naji dirin mota kuma harsuma sunji nafita da gudu zatona yatabbata kuwa danbirni ne da babana da murna nanufeshe na makalkaleshi inacewa oyoyo baba duk makwafta sunfito sunamasa sannudazuwa amma yan gidamu duk saisuka shishige daki munazaune cikin dakinshi duk makwafta sunata mamakin yanda dakin baba yayi kau hakannan yashaidamusu aikin yaronnanne dan gidan maigari nawajan kanwarsane kunganshinan yanuna m b wanda yafito da magungunan baban yanason yanuna masa kowanne taredasanar dashilokutan shan maganin nan jama a sukashiga sama albarka taredafatan alkairi yagama nunawa baba maganin yadubeni jidda wato kinga baba nubako gaisuwa ko nace aidama zangaishsheka natsayane kagama da jama a yayi murmushi duk kin kara kazancewa sosai nasun kuyarda kaina kasa yamike taredacewa baba bara najenaga haja inzantafi zanzo nayimaka sallama baba yace to taredashimasa albarka nima nace saikadawo yace to jidda yanafita nadubi baba nace baba kasamu lafiya fiyedada fiyeda lokacin da bakafara ciwonbama yace kingannidai jidda bansan damezan sakawa yaronna
Konine nahaifeshi bakin abinda zaiminkenan yanzu cikin wanda nahaifa inace sanine kawai yaje yadubani sudayadace suyi Jinyata basudaukeni abakin komaiba don banida kudi uwarsuce me kudi toninasa musu idanu gasunan ga uwartasu muzuba mugani nace baba kayi hakuri watarana sailabari shikuwa m b yana shiga gidan maigari sukashiga yimasa oyoyo maigari yana dakinsa m b yashiga yagaidashi sannan yagaida matan gidan daga bisani yashiga gurin haja waddatun da yashiga takemasa lale marhabin dazuwa yausunyi hirafiye da koyaushe hartake masa tunida gonakinsa dakuma filayansa daya gada wajan mahaifiyarsa tace tanaso suje da babansa maigari yasakenuna masa saboda halin rayuwa takara dacewa dan Allah kadakaga kana dahali kakikula gadon mahaifiyarka yace zanma samu daya dagacikin filayen aginamin tace aiko dakakauta yace zamuje ingansu inyaso saiyabani shawarar wandazan gina acikinsu haja tace to nan kuma tadauko masa labarin babana tace tajidadin taimakon dayayiwa babana tace mutan karkarar sunatashi masa albarka yayi murmushi don maigari ma dayashiga gurinsa yasanardashi hakan yace haja bakomai wannan aibawani abubane tace saura yarinyar kuluwa ba yace tana raina yarinyar yaudana gantama hartsoro tabani kamar babil adamaba namarasa wanne irintaimako zanmata haja tace ninasone kadauketa calak kakaita gidanka aidai kaikaje bazata doshekaba don kobarazana kamata kanuna zakahadata da yandoka zata tsorota yasake gyara zama yace matsalar ba anantakeba don itakanta maidakin tawa batasan mutanan kauye bazata tabayadda dabatun tazauna da jidda ba gashidama kwanannan mukafita cikin wani kangi yanzu da haka can kasashen turawa danadawo zankoma da aiki haja tadafe kirji taredacewa nashiga uku Muhammad mezaisa kakoma can ni haja shikenan indaina ganinka bazan dinga dadewaba zadawo lamarin kasar nantamu bazan iyadashiba wai acekirikiri kanakallo gaskiya aceba asonta karya akebukata niko danaci haram garana hakura da kasar lokacin da manyanmu sukasan ciwankansu sukasan namu to zandawo
Nan yazauna yakoro mata batunsu dasu hajiya shiwa haja tasha mamaki matuka sannan ta godewa Allah tareda yimasa fatan alkairi sunje da kawunsa maigari indayanuna masa dukkanin guraransa sannan yanunamasa wanda yadace yagina ara ayin m b yanason ginegine irinnagar gajiya maikau nanyabar komai gurin maigari indashikuma yabar komai hannun sama ila mijin binto kan aikin m b yace zayadinga turo sani sale yana kula da aikin kodayatafi inma anabukatar wani abu sajan dinnezai kawo yayi musu alheri yatafi baibar kauyanba saida yakoma yayi sallama damu indayakawo kudi yabaiwa baba yace kadinga sawa jidda tana sayomaka lemo da nama kanaci kakara murmurewa yadubeni kicigaba da hakuri dakula dashi kema inanan inanazarin taimakon dazanmaki nace to nidai nafison nayi karatun addinina kobansamu nazamaninba yayi murmushi yafita nataso nabiyoshi inatsaye akofar gidanmu yashiga mota saida yajuyazai tafinatuna natsaidashi da hannu yatsaya naciro agogon daga zanina indana adanashi nace gashikabawa bakon gidan maigari yayi shiruyana sontuna wanene haka nace damuka gamagyara dagin baba zayawanke hannuwansa shine yace inrikemasa saikuma yamanta lokacin yagane wanake nufi yace oho sajan sani sale nace damahaka sunanshi yayi murmushi taredacewa eh ammake mekikasa masa ina dariya nace bakwan gidan maigari yasake murmusawa yace nikuma dan birniko kekumafa nakarkatar dakai nace yar kauye yaja motarshi yatafi yana murmushi cikin zuciyata nace shi inaga baya dariya saidai murmushi lokacinda yashiga gida shidda saura husna tadawo daga makaranta kenan tazo tatareshi taredayi masa sannu dazuwa sukashiga cikitare tanayimasa tambayar inayaje haka takalminsa duk tabo yace daga kauye gurinsu haja daidai lokacin basma dakekwance cikin kujera tana kallonsu tana fara a tatashizaune tadubi m b dama kauyekaje yazauna kusada ita su haja sunagaishsheki tayatsina fuska bataredata amsa gaisuwarba tace mekajeyi yafahimceta sosaibatason mutan kauye yace niyashafa abinda najeyi yatashi yayiciki basma tabatarai
[29/09 12:45 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
34.......Tadubi husna wanilokacin saizuciyata tayita rayamin cewa zanyi nadama nangaba akan auran bello husna tazauna inda yatashi tadafata taredacewa sobome kikacehaka talumshe idanu hawayenda sukacika indanunta sukazubo tace bello komainashi rufarufa yakemin saiyayi tafiya bansaniba nibanida darajar dazaicemi zanjewaniguri husna tace husna tarike hannunta taredacewa anty basma kifahimci wanene brother bayason hayaniya kuma yanada zurfinciki yandabaya shiga rayiwar wani haka bayason ashiga tashi nibance zanshi rayiearshiba atilis yacemin zanyi tafiya husna tace kilakuma saboda abindayafarune bayafada haryanzu sainangaba idankunko ma zamasosai babuzargi atsakaninku m b wanda kejin dukmesuke fadaya fito daga dakin yakalli basma yace kingirmi husna sosai ammataki tunani gashi tahango abinda yakamata acekin gano inanufin kisanwaneneni menakeso mekebaniso dahalin da mukeciki yanzu dakuma wanda zamushiga nangaba
Basma tataso tazokusa dashi takwantar da kanta akafadarshi nafahimta amma inzakayi tafiya kafadamin hakama inzakadawo yajuyada itagabanshi taredacewa mazan dakikaga insunyi tafiya sunadokin sanarda matansu cewagasunan dawowa tosunasa ransamun tarbatamu samman inanufin delicious tadagakai tadubeshi damuwarka kenan abinci ammakaki samomana kuku yace hakanan zamuyita maneji inmunje indanasamu aiki masamu masu aikin acan husna tamike tanufidakin basma wanda yazama natatunda basma dakin m b take kwana kangado tafada tareda zube takardunta kan gadon rigingine takwanta aranta takeraya cewa Allah yasa bilal dinta yazama kamar bello taban garan soyayya tadtakula yasan soyayya bello amma inkaganshi hakazaka zatacewa mace bata ishehi kallobama balle yasaurareta donkoyashe adaure yakegashi dara ayi nabala i don inyace abuto garama kahakura don inkaki kainezakasha haushi doshikam bazaicanzaba muskiline gakamunkai kota ina dan uwannannata yayi wayartace takatseta gazatonta bilaldintane ashema hajiyartace tadaga tasoma gashsheta hajiyar bata amsagaisuwartaba tace ancemin kinagida su bello husna tace am hajiya gidanmu bakowa
Inayawan tunaki da safina shine dady yace indawo gidansu anty basma hajiya tace lallai husna bantabaganin marakishin mahaifiyartaba irinki dukfadin kano kirasawanda zaigurinsa kizauna saiwanda yaraba auran uwarki da ubanki
Sukatozarta uwarki akotu tace to hajiya yaya zanyini hajiya tace kitahonan abuja karatu inkasar kikesonbari zakiyi dadynkuma dayanuna sankai yakai bello waje yayi karatu nahakura ba aganiba tonagaya miki kitahonan dady naku aibaikai kwatannawa mahaifin akudiba husna tace hajiya kiyi hakuri dady bazaibari inzoba takatseta dacewa wato tambayarshi zakitsayayi sushafa kawaisuji bakyanan ainima inada hakki kanki husna tarasa mezatace itadaiko lokacinda mamansu take gidansu intamatsa musu sujehutu kukatakeyi batasonzuwa saboda sunayara in hajiyar takaisu su uncle nasir saisuyi tamasu wasan banza sunacire musu pant kumadata fadawa hajiyar saitakaryata donhaka batason zuwa iyaye mata muyihattara mulura da yaranmu mata komaikusancinki da namiji kadakisakar masa yarki sakak komai kankantarta Allah yashirya manazuri a hajiya tace kinyishiru kokinanufin sunfinine
Dady kansa adaure yace bangane nufinkaba inkadubi kesdinmu da hajiya shiwa kawai dady ya isa misali irinhujjojin danakawo da shaidun dana kawo dakuma irin hukuncin da alkalin yayanke bai dace ace hajiya shiwa tafito yanzu ba kwatakwata kwananawa yadan dakata kafin yacigaba dady irinaduk bazasukai labariba akasar nan dominbazanyi aiki da cinhanci ko cin amanaba yaciro hannun shiwanda akaharbeshi daga riga yanunawa dady dubiwannan da acikine ko akirji dayanzu nazama
Dayanzu nazama dan gida akiyama dady yazaro idanu garin yaya yayi murmushi donkawai nace bangoyi bayan zalunciba donhaka dady inason ka kwantar da hankalinka kamin addu a toshikenan muhammadu Allah yayi maka albarka yasakaje cikin sa a kadawo cikin sa a saidaizanyi rashinka kusadani sannan yabatun maidakinka kuma yajidadin batun namahaifinsa cikin murmushi yace zanfaratafiyane ingayanayin gurin sannan inzo intafidasu harmada husna dady yace tosu dawonan gidan tundanima gidan ya isheni bakowa saiyan aiki sannan inkuntashi tafiya banda husna saboda itama alhaji bashir yayimin tadin auransu da dan wansa bilal ninenace sudan saurara tagama karatu m b yace shikenan Allah yasa alkairi dady yace amin sannan yace yauwa gawadannan takardun katafidasu wajanka ka adanasu duk wadannan abubuwan dasuka faru sabodasune bamutaba zamanayi makabayani gamedasuba m b yashiga dubatakardun dakidaki hannayen jarine mahaifinnasa yazuba harguda uku
[29/09 5:27 pm] Inna👬👫: Idan rana tafito
35....
Daya akudu daya anan arewa dakuma aturai nan america yadago idanunsa yadubi mahaifin nasacike dazargi sannan yace dady inakasamu wadannan makudan kudin dady yafashe da dariya sannan yace muhammadu kenan kasandaini cikakken bakanone ba aikin kwamnati natsayamawaba inakasuwanci inkakula zakaga ananangida nasaka hannunjari dashekara shidda sannan nasaka awaje yacigaba tareda ciro takardun yana nunamasa wannan itace ta waje lokacinda nayi ritaya daakudin sallamata da ribar wasukayayyakina nahada nasaka wannan hannunjarin haryanzu m b kallonsa yakea tamkar baigamsu da batunba danhaka dady yamike yanufi dakinsa diyari yadakko yamikawa dannasa gashi kajedashi gida kaduba dakau kwashe takardun kajeka adanasu yace to dady saimunyi waya
Zankawosu basma din yace to sukayi sallama dukdayasi abinda mahaifinnasa yafadi gaskiyane ammayanaso yagamsu cikindare ko ince farkon dare yanazaune yana yanakaranta duk abinda dan littafin boye sirrikan yakunsa anannema yaga haduwar mahaifinsa da mahaifiyarsa harzuwa rasuwarta dahalinda dady yashigalokacin sannan yaga haduwarsu da hajiya shiwa harzuwa randa yasaketa wato a kotu sannu ahankali haryafada kan bayanan dukiyoyinsa ayyikan dayayi kalar kasuwancinsa harzuwa yanzu yanumfasa cikeda gamsuwa lallai dadynnasa tunda yasanmeyakeyi komainasa cikintsari gashikuma dukiyarsa maitsafta saidaizaya bashishawara yadawoda dukiyarsa cikin gida maimakon waje sannan babu abinda yaburgeshi cikin dan littafin kamar indayace hajiya hairo nagar tacciyar macece wadda hartakoma ga ubangijinta yana alfahari da ita domin samun irintasai wanda Allah yayiwa baiwa kodaya watsoruwa yakwanta yanatunanin lallai mahaifinsa sunyirayiwa maikau inama zaisamu cikakken tarihin zamansu basma tayijuyi tareda laluboshi nantake yamatsa kusada itayasake rungumota tareda jamusu bargo yanason basma somaitsanani inyanamanneda itasaiyadinga jintamkar yadiyeta donso itamanata bangaran hakane tanason bello fiyeda kanta tayarda dashita amince dashi tareda mikamasa rawuwarta musamman yanzu dayazama shine uwa kuma ubanta hakannan danginta
Ranar dazaitafi tashin darezasuyi dohaka misalin shabiyu narana yakwashesu zuwagidansu dady yayi sallama dasu basma ce kata faman batarai suyomasa rakiya harwajan mota husna tajuya takoma cike da kewarsa basna tajingina kanta dajikin motar cikin damuwa tunjiya yake aikin lallashi yabude motar yajawotaciki yamannata da kitjinsa haba basma saikace yaunenasoma tafiya nabarki gawaya kudayaushe munatare dazarar nagagurin zazomutafi dakyar yalallasheta tahakura tafito shikuma yaja motarshi yatafi tarazasu tashidonhaka tun tarasaura sajan sani yakaishi filin jirgi cikin sallahun dabarmasa harda gininsa nakauye donyace inyazocan zaidinga sauka da iyalansa sannan yamanta da batun jidda konace abin yashige masa saidasuka tashisunmayi nisa atafiya wato asamakenan sannan tafadomasa saida gabansaya fadi yajingina bayansa da kujera yanatunanin cewa sallahun jidda shine abunafarko azuciyarshi dazaya barwa sajan saigashi yamanta amma insha Allahu dazarar yasauka zaikirashi kuma kafin yadawo zaiyanke abiyi shidai auranta yanzu zaizama barazana ne dazaman lafiyarsu da basma dontunkafin suyi aure take jaddada masacewa batasan kishiya amma Allah yasaka agaba shikeyin maganin komai
Babana jikinshi ya murmure yasamu saukisosai tuni yasoma fitanema saidai