Showing 3001 words to 4208 words out of 4208 words
Chapter 2 - KUNDIN TSATSUBA Book 2 By Abdulaziz Sani Madakin Gini .pdf
kai
shi ga dan karamin suma. Sai bayan tafiyarsu da kimanin dakika dari uku da ashirin, sannan ya
farfado. Ko da farfafowarsa, sai ya ga Zarazu na ta kokarin kama wani tsuntsu, amma ta kasa.
Tsuntsun ya tsaya a sama ya ki tafiya, sai wahalar da ita yake. Shi dai wannan tsuntsu
kamanninsa irin na gauraka ne. Ga shi yunwa ta addabi Zarazu, amma ta rasa yadda za ta yi ta
kama tsuntsun, da zarar ta bi shi sai ya kada wani wurin. Haka dai yayi ta wahalar da ita har ta
gaji tubus, abinka da yarinya sai kawai ta zauna ta fashe da kuka. Wannan alamarin da ya faru
ya sa tausayi ya kama Markahul Sabus, kawai sai ya sai da rai yayi fitar burgu daga inda ya ke
boye kamar an cilla kibiya ya danko wannan tsuntsu, ya karya masa wuya, sannan ya sauko
kasa gaban Zarazu mika ya mata tsuntsun. Zarazu ta fisgi tsuntsun ta jefa a baka, tauna uku
tayi masa ta lankwame shi, sannan ne fa aka fara kallon kallo tsakaninta da Markahul Sabus.
Nan take yawun kwadayi ya fara dalala daga bakinta. Kafin Markahul Sabus ya ankara tuni ta
cafko shi da hannu daya, ai kuwa sai ta wangame bakinta da nufin ta gunture kansa ta taune.
Cikin karaji Markahul Sabus ya ce "Haba, haba, 'yar lele ya za ki cutar da wanda ya taimake ki?
Ki yi mini rai, ni kuwa na kawo miki sakaiyar bil adama dari."
Ko da jin haka sai Zarazu ta fasa cinye shi, ta ajiye shi kasa a hankali, sannan ta dube shi ta
daka masa tsawa ta ce "Kai karamin mayaudari, ka sani cewa na san halinku na aljanu kun iya
karya da munafunci. Na yarda zan yi maka rai, amma ba zan sake ka ba, sai dai mu tafi tare
izuwa inda zaka samo mini bil adama dari.
Da jin haka murna ta kama Markahul Sabus ya ce "Na yarda da wannan sharadi naki, amma
bisa uzuri guda.
"Fadi uzurinka na ji idan mai yiwuwa nc."
"Ina son ki debo mini tsumin mahaifinki na tafi da shi yanzu." Ko da un haka, sal Zarazu ta
zazzaro idanu cikin
fargaba ta ce "Tabdijan! Nan ta dava. Ka vi sani cewa ruwan tsumin mahaitina a kididdige yake,
ya san adadinsa. Ka sani cewa bayan kowa ne kwana bakwai yake cika kwatanniyar da
wannan tsumi, kuma sai yayi kwana bakwat yana sha. Kullum kurba bakwai yake yi ya koshi
bayan yai kalaci. Idan na debo ko da cikin kofi daya ne, zai gane. In ko ya gane take zai kashe
ni, domin ko mahaifiyata bai yarda ta sha wannan tsumi ba. Idan kana son na debi wannan
tsumi na baka, sai dai ka zauna har tsawon kwana bakwai sa adda Zai hada sabon tsumi, ni
kuma sai na faki idanunsa na kara yawan ruwan tsumin. Lallai ina kwadayin na samu naman bil
adama na ci na more, domin rabona da shi yau shekara ashirin kenan. Tabbas zan biya maka
wannan bukatar in dai zaka samo mini bil adama dari, domin boye su zan yi a wani wurin, na
rinka tsakura dai da dai ina ci har su kare.
Sa'adda Markahul Sabus ya ji haka, sai hankalinsa ya tashi ya oc "To yanzu ta yaya zan iya
zama anan har tsawon kwana bakwai, ba tare da iyavenki sun san da zamana ba? Kin sani
cewa da zarar sun ji kanshina za su kama ni su cinye.
Zarazu ta bushe da dariya ta ce "Kar ka damu, kamar yadda ka zo mini da hikima na fasa
hallaka ka, haka ni ma zan yi musu hikima su kasa ganinka har tsawon wannan
Новаси. Кай ай аbim dia ma lôc so din kan shio me, dhulk album dia ma ummanceka dia yi kon
yi, kar kan safion, indian kawan kan safion sumamika baltalkkk
"Ai kuwa znam zrammos man biyayya ga dukkani
Yama gauna fadium bualkan, sanka jiyo Kanar sarcum diodio Kirayamu. Cikin haanzari
Zanazon ta dauke shi ta jefa a cukim wasta tsoburecar mjiya da ke cikim kogon Zuhurum,
sanmam ta mman ha moartiin rigayar ta rufic. Kawai kumaa san ta zununakan diam yatsanita
gudia a cikün baki ta fara kakarin amai, Tama cikin wammam halli me diodio Kinaryaman dia
Marshaman sulka iso cikin kogon. Da zawa suka durkusa a gaban Zatama suna marsta
tambayanta album dia ya sa talke kakarim ama
Zarazu ta dago kai ta dube sun, idiamumta sum yi jajur ta ce "Bayan tafiyanku ma kama wani
gumtsun aljani na cinye shi. Sakamakom ima jim bakar yumwa, ko kadfam bai ishe mà bạ san
ya zamama ya tayar mümi dia zuciya har amai ya taso mini Ima gsamim thaka, san ma bude
tschuwwar rijiyar can da mu ke znaba kasrsunwam aljjaman dia moustame na yi amam a ciki,
dom kar ma Hatza imdia muke zama. Waram shu me dallim da yasa kaka dawo kuka sanse mi
a cikin wanman halli, ga shi bar yanzu zuciyata ba ta daima tashi ba
Mashamn ta gyada kai ta ce "Gaskiya ne, domin ga shi ima iya jiyo Kanshin aljani daga cikin
rijiyar kuwa. To an ga naman dabbobia daji mam naman samo, sai ki yi samas ka củ ko zusciyar
taki ta dañma tashhi
Nam take Zarazu ta dłube gawan wasdfannsam zakuma gunda hundiu dia ke sakalle a kafadian
Kiurayama, ta yago gaudia da rabi ta hatu su da ci. Kafia dakika dari da ashürüm ta gama
cinye su, ta yi gyatsa mai karfi sannan ta dauki ruwa cikin wata katuwar tukunya ta yi masa
makwarwa hudu ta shanye Ko da ta ajiye tukunyar, sai ta ce "Yauwa yanzu na ji dan daidai, in
an jima kuma sai ku tafi ku yi mana farautar na rana."
Kirayanu ya dube ta a fusace ya ce "Ke dai kin cika cin tsiya, kullum mu ke nan a cikin yi miki
wahalar farauta. Dubi abin da kika cinye ke kadai, ko ni da uwartaki ba zamu iya cinye wa ba.
To babu inda za mu da rana, sai dai ke ki je ki yi farautar da kanki."
Nan dai Kirayanu da Mashamu suka sa zaki biyu a gaba suka cinye, ya rage saura guda daya
da rabi. Bayan sun kare sai suka nemi wuri suka kwanta don su yi baccin kailula. Ita kuwa
Zarazu sai ta zauna ta yi shiru tana tunanin zuci, inda ta aiyana cewa muddin ta kuskura ta fita
daga cikin kogon, sai iyayenta sun bude tsohuwar rijiyar nan sun fiddo aljani Markahul Sabus
sun cinye, saboda kanshinsa ya wuce ace na mushe ne, ko ragowar ciki, ma'ana wanda aka yi
amansa. Haka dai Zarazu ta ci gaba da tunani har rana ta kwalle, iyayenta suka farka daga
bacci.
Mashamu ta dubi Zarazu ta ce "Au ke har yanzu kina nan baki tafi farautar ba, me kike jira?"
Zarazu tayi murmushi ta ce "Ai zakunan nan da kuka kamo masu maiko ne, ba karamin koshi
nai ba, Ina ganin ga ban nemi abinci ba daga nan hari zuwa gobe, sai dai na yi ta shan ruwa."
Wannan batu ba karamin mamaki ya baiwa dodo Kirayanu da Mashamu yayi ba, domin fiye da
shekaru