[23/04, 14:54] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 ✍🏻 *WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *Bissimillahi rahamanirrahim* *Nafara da sunan Allah mai rahama mai Jin kai Allahu buwayi gagara Misali. Allah yanda kabani Ikon fara rubun littafin kasa na kammalashi lafiya* 👌🏻A RASHI WANNAN LITTAFIN QAGAGENE DAGA NI BINTA BANYI DAN WANI KO WATA BA WANDA YAGA YAYI DAIDAI DA YANAYIN RAYUWARSA TO A RASHIN SANI NE👌🏻 *Ban yadda wani ko wata ta juya min littafi ba batare da izini na Dan haka a lura* 💋Bakina bazai iya fadin irin godiyar da take cikin zuciyata ba Amma na barwa zuciyata komai tabbas nasan Akwai so na gaskiya a zuqatanku Ku kun San kan Ku ba sai na fadaba Allah ya bar kauna ta Dan Allah💋 *Iyayena Abin Alfaharina Allah yaja min da ranku yakara muku lafiya Ameen*👏🏻 🅿 1 Wani matashin yaro ne zaune cikin Wani haddaden falo dashi da Abokanshi sun kaceme sai har gowa suke gefe guda kuma Abinci ne da Abinsa birjiki gasunan anci an barsu ! "Yana zaune kan kujera cikin wasu kananun kaya da sukayi masa bala'in kyau kafarshi daya kan daya kamar wani mace Hannusa riqe da *Sigari* yana busawa da kangashi Kaga Dan duniya domin ida nunshi a Bude suke dudu shekarunsa baza su haura 24 ba! Yanada kudi sosai domin kafatanin danginshi basusan wani Abu ba waishi talauci "yan boko ne taimi dukkanisu duk Wanda ya kwana yatashi A family nasu sai yayi kararun boko basu damu da yin kara tun Addini ba sosai qalilan daga cikinsu ne suke mai da hankali suyi!! To Shima *NASIR AL'HUSEN* yana cikin jerin waddanda basu damu da karatun Addini ba yafi mai da hankali a boko domin tun yana shekara Sha shida yake can America cikin turawa karatun boko ya samu shekara takwas a can Dan haka duk wasu munanan dabi'u a can ya dauko Abinshi. Idonshi idon Mata ne mutukar ya kyalla ido yaga mace mai kyau nan da nan zai rude zai iya kashe ko nawa ne a kanta domin samun biyan bukatarsa Yana ta6a shaye shaye Amma baita shangiya ba har yanzu suma kayan mayen sai sun fita yawace yawacensu da Abokai yakesha ko in zai nemi matanshi baya ta6a yadda yasha wacce zata bugar dashi dayawa masu tsada yake Amfani dasu Yana 6oyewa iyayenshi duk a zatonsa basu gane ba tuntuni dadyn dinshi ya fahimce shi shi dai kwai yana masa Addu'a Mom d'inshi kuwa Sam bata Fuskanci komai ba dake macece mai son yara kwata kwata batason laifinsa duk Abinda yayi dai dai ne! Shiyasa suke dasawa dashi. Dan yana sakewa da ita sosai bakamar dady nashi ba!! *MRS AHAMAD GWADABE CE* 💋💋💋💋💋💋 *INA TARE DAKU HAR KULLUM* [23/04, 14:54] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿2* Mom' dinshi ma'ai kaciyar Lafiya ce a sibiti" da kowane lokaci tana zuwa Aiki 'sabe rana dare shiyasa duk sanda zata je Aikin kwana yake tsula tsiyarshi a gidan. Dan mata yake kawo wa suyi Abinda suka ga dama dashi da Abonkanshi gashi yanada wata baiwa da Allah yayi masa na farin jini! Babu maza babu mata babu yara kanana babu manya kowa yasan *Nasir* sabida yawan kyautarshi da wasa da dariya domin mutum ne shi mai yawan fara'a yana sakewa da kowa a family nasa sosai In kacire dady n shi gaisuwa ce kawai a tsakaninsu domin ko taro a ke irin na family bai zuwa sabida dandy dinshi ne shugaban taro to duk sanda yake gabatarwa a gurin a taron Sai yayiwa *Nasir* shagu6e A kan Yasan ya San Abinda yake Ai katawa a bayan fage shine dalilinda duk ranar daza a gabatar da taron yake kirkirar wani Abu domin yaki zuwa" A kwai "yan mata Biyu Hasina da Mubina da suke mutuwar sonsa a family din Dan har fada suke da juna gami da gaba duk a kansa gashi sunayi shi Sam bai Sani ba su suke wahalar da Kansu domin shi a halin yanzu babu Maganar Aure yaruwarshi yake ci da tsinke!! *wannan kenan* ******************** Wani Wanda suke kira da mansur shi yadawo kusa da *Nasir* ya zauna yana dariya kasa kasa yace yaya yau din kuwa zamu fitaa kasan Anyi sabuwar dauka! Fuska yasaki kadan yace kai wasa ma kake Babah dole ne muje Ai muga ni Ammafa kasan ni bana son kananun yara nafi son manyan baby's yadda zanjini a ciki ruwa tsun dum ko ina da bayani! Hannu Mansur ya bashi suka tafa yace kai *NASS* kana San kan har kar shegen Sama wai maye sirri ne sabida na lura "dakansu suke kawo kansu wataran basai ka nema ba" Le6anshi nakasa yasa a baki yana wani Murmushi yace Sirri ai daga nine Abokina ni na yadda da kaina sabida nasan duk macen da ta dandana taji sai ta zo da kafadunta Wata Mahaukaciyar dariya Masur yafara yana nuna *NASS* da Hannunsa yace kayi min daidai *YARO DA KUDI* nasan dama da kudi ko babu zasuzo ko su biya Ayi musu Le6enshi dai yake tsotsa Wanda suka Dan rine kadan sabida zuqar *SIGARI* yana lumshe ido yace Ai hakkinsu ne dole in bawa ko wace shegiya ko zata zubar ni A kwai "yar iskar da ta isa ta siye ni karya take duk macan da Kaga na kwanta da ita A kwai Abinda na hango!! *MUJE ZUWA* *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:55] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI🐾* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿3* Daya daga cikinsu mai suna Anwar yace kwarai kuwa *NASS* Nasan ka da idon gane gane Dan Allah taya ya kake gane mace mai tes yaya sirrin yake ne Abokina ? "Mikewa yayi yace babu Wani sirri baiwace kawai Allah yayi min kasan na karanchi mata kala kala So ganesu bazai min wata wahala ba son danake musu ne ma yasanya na tsaya na yi karatu a Kansu! Yace bara in yi Wanka nafito mufi ta Yau A kwai casu sosai yafada gami da dukan kafar "Anwar din yana dariya! Abdul latif dake zaune yana kallo bai tsoma baki n sa ba cikin maganar tasu sai yanzu yace Wallahi *NASS* Karage So mata wai kai baka gajiya da yin sex kullum turawa sun 6ataka Allah zan fadawa dady Abinda kake shukawa a bayan fage kai ko gudun cuta ba kayi! "Kai Dan Iska rabu dani yaruwarka ko tawa An so matan nace an so matan shikkenan sai in zauna spam ya kashe ni bazan je in zubar ba kaje kafadawa dadyn din in yaji yayi min Aure kowa ya huta! Yafadi hakane sabida yasan dady nashi bayason yayi mishi Aure yanzu a cewarsa sai yakara hankali tunda yanzu dai shekarunsa 24 so yake yayi kamar 27 sannan yasan ya fuskanci yaruwa kwata kwata dadyn shi basan yana bin mata ba yafi gazgata Dan shaye shayen da yakeyi Wanda A halin da ake ci yanzu yake yaqi da ya rabashi dashi! Abdul latif dai yaron kanin dadyn *NASIR* Tare suka taso dashi ya girmi Nasir din da "yan watanni Amma bazaka taba cewa ya girmeshi ba domin shi mai karamin jiki ne yayin da Nasir yake do go ga tsayi ga qiba Amma ba sosai jikinshi a murje kyakyawane sosai Mayan kananun kaya da manyan takalma sosai in ka lura da wuyanshi har wata sakarka ce siririya ta gwall a makale Askin kanshi kuwa "'irin na Mawaka n kan kasar America ne yayi wani tozo a tsakiya gefe da gefe a aske anyi mishi wani irin Aski "yan yatsunshi kuwa wasu manya manyan Azirfa ce masu bala'in tsada Wanda a kai musu a do da daimon a jiki Haka yake matsewa cikin kananun kaya dake bashi da rama wataran in ya yi wata shigar sai ka rantse da Allah 2pac ne tsowon Mawaqin nan na kasar A America idan "yan wulakanchin na kusa dashi dashi kuwa har Dan kwali yake dauraw(Ban Dana) Yasa wasu Uban safunan Hannu in kaganshi sai ka rantse black America ne domin kwata kwata baiyi kama da "yan Najiria ba! *WANNAN KENAN* Abdul latif yace dukana zakayi ne naga kana wani zabura!! Tsaki yaja yana yayi masa banza ya maida idonshi kan su Anwar yace"guys ku jirani Dan Allah in fito Ku rabu da wan can mashiriricin!!! *MUJE ZUWA* *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:55] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿4* Babu Abinda Abdul latif yace masa Dan inda sabo yariga yasaba da iskancin Nasir! Ya kalli su Anwar da Abbas yace wallahi Ku lura da dunyar nan naga kwata kwata Ba kwa wannan lissafin duniya fa Ba matabbata ce kuma duk Abinda ka shuka shi zaka girba Ku dinga Sara kuna duba bakin gatari duk Abinda kayiwa Dan wani to tabbata sai an wa naka!! Nunashi da hannu sukayi suna dariya Abbas yace Malam Alaramma wa'azi kake mana ne kome kai fa kafiye Takawa nuna ma tsoron Allah zakayi kome? Sunayi suna masa dariya tamkar sun samu mahaukaci sabon kamu!! Girgiza kai kawai Abdul latif yayi yace ai duk kunyi Nisa bazaku ji kiran da nake yi muku! Kai ya sayyadi A ramma ya isa haka Dan Allah cewar Anwar yaciga ba dacewa babu ruwanka damu ka wai ido ne naka Dan iska kawai munan dashi zai biyo sawunmu Amma yanzu yazo yanawa mutane wa'azi waishi mai tsoron Allah Mtssssssss!! Mi kewa Abdul yayi domin fita yace Allah ya ki yayeni kuma da kukeyi Allah ya shirya minku babu India zan biku yawon iskanci Allah ya kiyaye hanya yayi ficewarsa daga falon! Yana Fita Suka kyalkyale masa da dariya gami da tafawa Anwar yace dubeshi Dan Allah wai shi ustaz zaka biyo sawumu ne ai! A haka Nasir yafito ya samesu suna tai wa Abdul iskanci! Cikin wani irin taku Nasir din yakaro so inda suke yana wani irin Abu irin nasu na birni !! Da sauri Anwar ya dunqule hannusa suka dinga wani irin Abu da hannuwan nasu shi da Nass din suna Dariya hade da dukan kafadun su!!! "Abbas yace Kai Nass yaushe kahada wannan Wanka kwata kwata bansanka dasu bah! Kaga yadda kayi kyau kuwa "Hande some "Lailai yau zaka hada go sulow mutumina!! Yana Wani irin Abu irin nasu na nigogi gami da gyara wani tabkeken Agogo dake daure a hannusa mai bala'in tsada yace waddanan kayan ai sun Dade a ajiye ka wai banyi Amfani dasu bane! "Kayi kyau sosai dole in kar6i kayannan nima in maqala "kasan Mutumi na ne 50 Cent na Lura shigarshi ka hada!! Dariya Nasir yayi yace kwarai kuwa ni har yanzu duk mawaqr A America bani da gwani kamarshi kasan ya'iya raff"hippo) Abbas yace a ganinka Ba! Wasu Riga da wando ne jikin Nasir wandon iya gwuwa ne wani burgujeje yasha a do ajikinshi birjik da Alji wuna gaba da baya rigar kuwa me kamar vest ce mai kauri da yankakken hannu itama burgujejiya da photon wani tsohon mawaqin kasar America 50cent a jikinta tafkeke sai wasu iyayen sarkoki a wuyanshi sai sheqi suke da Wata shigiyar hana sallah mai bala'in tsada da yasa a kansa! Humm Fadin tsadar takalimin da'ike sanye a qafarsa bata lokaci ne totally in zaka lissafa kudin wannan kwalliyar Nasir sun tassama dubbannin daruruwa domin shi kanshi takalmin ya kai dubu Dari da hamsin!! "Cikin Nishadi suka Fita daga part din nsa ya sanya key ya kulle!! Wata Shegiyar mota suka Nufa samanta a bude kalarta jace sosai tayi masifar haduwa dagani sabuwar zuwace domin bata baza gari Ba gashi dagani sai an sanya kudade masu nauyi za'a mallaketaa!! Zama sukayi ciki kana Nasir yatashi motar hade da sakin waqar Mawaqiyar nan (Rihanna) tuni Harabar gurin ya karade da dukan sifiqa ji kake duff Duff! Da Sauri Malm Yau mai gadi yatashi domin bude get ganin yadda Nasir ya fafaro motar kamar zai tashi sama! Tana Zaune kan bai n ci kamar ko da yaushe takan fito ta zauna kusa da mahaifinta ta Dan tayashi hira! Tunda ga Fitowarsu Nasir har shigarsu mota bata dauke idonta daga Kansu Ba tanajin wani irin mugun bakinciki ganin yadda suka yi shiga kamar Ba "ya"yan musulmai Ba Ran tane yabaci ganin yadda Mahaifinta ya mike yana rawar jiki domin bude musu kofaa" Daga yau ta dauki Alkawarin mutukar tananan bata tafi skull ba zata dingaa bude musu get din!!! *MUJE ZUWA*💋 [23/04, 14:55] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿5* Malam Ya'u nata kici kicin bude get da Sauri ta Mike takarasa gurin tafara kokarin tayashi budewa! A tare suka bude get din ita dashi sannan ta matsa gefe guda tana Dan sauke nuffamfashi domin dai get din bana wasa bane!! Abin Mamaki motar taga ta tsaya Nasir ya zuge glass din motar Fuskarsa a sake ya Mikwa malam Ya'u hannu yace Arrama barka da Safiya" Shima malam Ya'u hannusa ya mikawa Nasir din cikin Mutmchi suka gaisa Malam Ya'u yace za'a fita ne Nasiru Don Allah A kula da duniyar nan ka rike sallah ka dinga yi kan lokacinta duk Abinda kake idan lokacinta yayi kabari kaje kayi! In da Sabo Nasir yasaba da Wannan surutan da Malam Ya'u take masa indai zaifita sai ya tsayar dashi yana masa Wasu maganganu a cewarsa" Dariya Nasir yayi kadan yana satar kallon inda take tsaye tayi Saurin dauke kai domin kwata kwata baya San su hada ido da yarinyar Sabida idonta kamar na mage ne kwayar idon blue yarinyar Kamar wata Al'jana Shiyasa in zasu hadu sau dubu baya gangancin kallonta Dan wani Sa'in in ya hada ido da'ita kwana yake da yini gabanshi na Faduwa yarasa gane wace irin Masifa CE wannan Shine dalilin da yasa ya daurawa yarinyar karan tsana!! "Yace karkar kadamu Arrama zamu kiyaye in sha Allahu A cigaba da Addu'a yafada yana kara tashin Motar a karo na biyu!! Malam Ya'u ya matsa gefe yabashi hanya yana daga Masa Hannu tare da yimin shi Addu'oi iri iri gami da Fatan Alkairi! Ranta A mutukar 6ace taje ta zauna kan bainci tana zumbura baki! Ma Haifinnata yazo ya zauna kusa da ita yace yaya A kayi ne Yarinyar kirki kina yimin magana banji Ba Mai A kace a siya a Makarantar!? "Cikin Shagwaba tace wallahi Baba ina tausaya Maka in dai nayi kudi sai ka bar wannan Aikin qaskancin da kake yi zan sai mana gida mutashi daga Wannan! Dariya Malam Ya'u yayi yana girgiza kai yace ta yaro kyau take bata karko Allah ya Amsa Addu'ar ki Maryam zan fison haka nima !! Amma kisani Babu Abinda Alh' Huseen Zai nema ban mishi Ba A rayuwata Sabida mutum ne shi Dan Halak tun kafin A haifeki yayi min Hallicin da bazan ta6a man tawa Ba a rayuwata!! ******************** Asalin Malam Ya'u Malam Yau dai haifaffen kasar kamaru ne Ba fulatani ne tsantsan ko a can kasar tasu a cikin qwauye suke sosai shiyasa ko Kalmar A! Da Hausa basu sani bah!! *MUJE ZUWA* 💋💋 *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:55] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿6* 'A zahirin Gaskiya ya'u suna fama da kanta ta talauchi sai a wayi gari su rasa Abinda zasu saka a bakin salati ga mahaifinsa karfinsa ya qare shannusa da yake kiwo dasu duk ya kadar da wasu duk domin Asirinsu ya lullubu mahaifiyarshi ya Findu tana da lalaura ta rashin gani gashi kurma ce bataji sosai sai anyi magana da kyau sannan! Tare suke fadi tashi da Maihafinsa da sauran "yan uwansa har ta kai takawo suka hana maihafin nasu fita kiwo sabida girma da yafara kamashi rannan suna tafiya shida "yan Uwansa ya kallesu yace cikin fillanchi nifa ina tunanin in bar garin nan zan fita nema ko Allah zai sa a dace Amma ina tunanin fadawa Baffah Ba lailai ne ya yadda bah" Wani yayan shi jibo yace kayi tunani mai kyau Ya'u kasamu baffa kayi masa bayani watakila ta Amince kasan Arzikin bawa baya wuceshi kila wani Alkairin ne yake kiranka! Yaci gaba dacewa kai yanzu idan kabar nan wane gari zaka tafi ko in ce wace kasa kake son zuwa domin naiman kudi! "Ya'u yace zan tafi Najeria ne kawai naji Ana cewa cibiyar kasuwanchi ce mussaman wata jaha a cikin jahohin Najeria mai suna Kano naji su "Ilu suna fadin Wai ko baka da ko sisi kashiga wannan jahar zaka samu Alkairi sannan zaka SHIGA kasuwanni kasan cewar tanada manyan kasuwanni zaka shiga kayi buge bugenka babu mai hanaka in kanada rabo sai kasamu uban gida da zai tallafa maka har ka tsaya da kafafunka" duk cikin fillanci suke magana! Babban cikinsu yace kayi dabara nima sai naji ina sha'awar binka to Amma mu muna da iyali baza mu tafi gari yagari kamar wannan Ba mubarsu wqzai kular mana dasu da iyayenmu kai din dai dama dabaka da Aure kai Yagi ldacewa kaje din zan samu Baffah in yimasa bayani Sosaoi" Ya'u yaji dadin qarfin gwiwar da "yan Uwansa suka bashi yayi ta Farin ciki sosai!! To koda Jibo yafadawa baffah qudirin Ya'u nabarin kasartasu ta gado Abin mamaki basu Sha wata wahalar shawo kanshi Ba yaAmince yace yaji dadi da hakan Allah yasa Alkairi ne yake kiransa yace dasu suka shanu biyu a kasuwa domin a bawa Ya'u kidin guziri da Abinda baza'arasa Ba Abinda yayi saura a hannushi sai yafara Sana'a ko ta turawa a baro ce!! Batare da bata lokaci bah a kasiyar da Shanu a kahadawa Ya'u kudi ranka ta kaff Ana jiran ranar tafiya A kwai Abokinsa ilu tare zasu tafi ilu yadan fi Ya'u wayewa yanaji Hausa kadan kadan kasancewarsa mutum ne mai kurda kurda Ba Lamar Ya'u Ba ya kanshiga cikin kasuwannin cikin garinnasu yayi buge bugensa to A nan yake Dan tsintar ya rirrika daban daban! Allah buwayi gagara Misali kamar jira a ke su Ya'u subar wannan kauyen nasu Annoba ta sauka a garin ta Ambaliyar ruwa Wanda ta tafi da bukkokin Al'uma gami da rayukan jama'a Wanda kafatin dangi da iyayen Ya'u suka shafe kamar babu su a doran duniya Ruwa ya tafi dasu *inna lillahi wa'inna ilaiyi raji'un* *MUJE ZUWA* *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:56] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿7* Lokacin da labari ya iski su Ya'u sun shiga halin dimuwa da tashin hankali To haka suka hakura suka fawwalawa Allah domin ko dasu kayi yunkurin koma grain nasu mutumin da yakawo musu labarin faruwar hakan yace ko sunje babu wanda zasu samu domin qauyen ya shafe waddanda suke da shauran shan ruwansu a duniya suna gadon Asibiti sannan gwamnnatin kasar tana Aiki a gurin! Haka su Ya'u suka hakura suka cigaba da yiwa "iyayensu da "yan uwansu addu'ar samun rahamar Allah suka cigaba da yawon buge buge cikin kasuwanni kafin Hausa ta zauna bakin Ya'u sai da aka yara sannan yafara ji da mayarwa Sukafara harkar sai da ruwa (garuwa) suna bin Unguwanni sun samu Alkairi sosai da sosai suka samu suka kama hayar shago suna kwana ciki shida ilu rannan ilu yace mai zaihana mu shiga kasuwa ne da waddan kudin da muka Tara da na hannunka sai mu sari takalma murinqa turawa ko a baro ne! Ya'u yace hakan yayi kyau gobe idan Allah ya kaimu sai mufita da Wuri! Allah kasa mufara Asa'a Allah mai iko A kwai wasu "yan shayeshaye dasuke makalewa jikin katangar gidan da su Ya'u suka kama hayar shago Ashe sunji duk Abinda suke cewa suka biyo dare suka kwashe kudin nan tas sai wayar gari sukayi suka babu kudi inda suka'aje Neman duniya basu gansu bah *innalillahi wa'inna'illahi raji'u* Kuka wurjajan ilu yake yakasa daurewa! Shi ko Ya'u na zucci yake yana tabawa ilu hakuri Amma ina ilu yaki yin ta wakkali!! Ilu yana kuka yace yanzu kai Ya'u wakake tunanin zai sace mana kudin nan naga kamar bakadamu Ba wai kai ko da hadin bakinka aka sace mana kudine! Cikin Mamaki Ya'u yake kallon ilu yace haba ilu wannan wace irin magana kakeyi kudinka fa basukai yawan nawa kudin fa dawa kake tunanin zan hada baki wana Sani a nan garin Dan Allah kacire wannan zargin cikin zuciyarka! Ilu yace babu wani zargi Ai gaskiyace gashi nan baka damu Ba kamar yadda na damu to waye zai shi go yayi mana sata tunda dakin A kullle yake wallahi Kaine ka dauke ko kasa a dauke sai bayan kwana biyu kafito dasu kace tarawa kayi! Wani bakinci da bacin rai ne yakama Ya'u ganin yadda ilu ya hakikance yana shirya masa qazafi domin shine zai zargi ilun a kan sace kudin in hakane sabida nasa kudin sun nunka na shi yawa Amma dubi Abinda yake fitowa daga bakinshi Dan rashin tawakkali!! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:56] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿8* Haka ilu ya kwana yanawa Ya'u bala'i gami da bakaken mangaganu karshe Dai Ya'u da yagaji shima yafara mai da martani ganin cin mutuchin da Ilu yake masa Haka suka cigabah da rayuwa babu mai kula da Dan uwansa in gari ya waye ko wanne zai fita har kokinsa gurin kwanciya ne kawai duke haduwa Ilu ya dauki Ya'u da gabah sosai yayinda Ya'u yake bin sa sannu sannu yana mamakin halin ilu na rashin tawakkalinsa Yana masa magana shi domin yafi shi hankali! Wataran Ya'u ya fito da safe domin tafiya cikin kasuwa sabida sun kwana da Aiki Sauri Sauri yake tafiya Cikin tsautsayi Yazo tsallaka titi wata mota ta kunnu kai ta yi gabah dashi! Cikin Sauri Mutumin dake cikin motar ya fito cikin tashin hankali yana wa drevar shi fada yace Na Hana irin wannan tukin ganganci Nura wai mai yasa kake yin haka Kafin Alhji huseen ya karasa gurin tuni Nura Drever ya je yadaga Ya'u yana masa sannu gami da duddubah jikinsa Alhji ya karaso gurin yana fadi kamashi mutafi a sibiti a dubashi kana Neman ka jawo mana wanin tashin hankalin" Ya'u ya mike da kafafunsa yana karkade jiki yace babu ciwo a jiki Alh kuyi tafiyarku haka nagode yafada cikin hausarsa da bata fita Alh Huseen yace A'a dole zamuje a duba ka Aboki ka kwantar da hankalinka shiga mota mutafi Shi ko Ya'u tsoro ne fall a zuciyarsa ganin Uban motan dake su ke ciki yace a yi haka yalla6e Nura Drevar yace an yi angama Dan fillo ka kashiga mota babu Abinda zai same ka sai Alkairi Babu yadda Ya'u ya iya haka ya shiga mota gabanshi na faduwa sanyi ne ya fara damunshi tuni yafara karkarwa Alh huseen yace Nura maza kashe AC din nan da sauri Nura ya cika Umarni Alhji ya kalli Ya'u yace meye sunan Malamin Cikin nutsuwa Ya'u yace Zakari Ya'u sunana Alh Masha Allah kai mutumin ina ne da'Alama Bako ne kai a nan ko ? "Kwarai kuwa Alh Ni mutumin kasar Kamaru Yau wata Hudu a garin nan nafito nema Alh" *kuyi hakuri dani* 💋💋 *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:56] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 Masha Allah Zakari Ya'u Allah yabada Abinda a kafito nema yanzu wace kasuwa kake zuwa ko in ce wane aiki kake yi ne? Ko wane Aiki in yazo inayi Alh muna shiga kasuwa ni da Dan uwa Wanda mukazo tare muyi dako da Abinda ba'a rasa ba Masha Allah haka A keson mutum mai himma zakari idan babu damuwa zan daukeka Aiki a gida Zaka dinga zama tare da Baban gida a bakin Get za Ku dinga lura da masu shige da fice ina fatan zaka Amince Shiru Ya'u yayi yana sake sake cikin zuciyarsa Murmushi Alh huseen yayi yace ko baka Aminta bane Malam Zakari"? A'a Alh Na A mince Allah yasaka da Alkairi Allah yakara budi Amma zan gayawa Dan Uwana sabida shima yana Neman Aiki duk tare muke fadi tashi dashi" Babu damuwa Ya'u Allah yashiga mana gaba ka Kwantar da Hankalinka dani domin ni tunda naganka naji ka kwanta min a raina Wallahi ina fatan duk manyanka sunanan lafiya? Allahu A kabar Ai Allah yayi musu Rasuwa Alh kwananmu Uku a nan garin Annoba ta sauka a kyauyanmu ta barkewar ruwa wacce ta tafi da rayukan Al'uma da dama cikin su har iyaye da "yan Uwa Allahu Akabar Hakika duk mutumin da ya mutu ta wannan tafarkin yayi shahada tabbas munji wannan labarin watannin baya da suka wuce Allah ya gafarta musu Dan Annabi Ka kwanta da hankalinka dani ni zan riqe da Amana in Sha Allah Ya'u yaji dadin karramarwar da Alh huseen yayi masa cikin zuciyarsa yana ta godewa Allah bakinshi yaki rufuwa yana ta godewa Alhji Huseen To ko da Dr yadubah Ya'u babu Abinda ya sameshi sai "yar kujewa wacce ba'a rasa bah haka yahada masa magunguna kana suka fito Alh yace Maza Nura ya kaishi ofis ganin lokaci yana Neman wucewa bayan ya ajeshi ya kalli Ya'u dake cikin Mota a zaune yace yanzu Nura zai mayar da kai gida kaje ka huta tukkuna ka bar maganar zuwa kasuwa idan Allah ya kaimu gobe Nura zai zo ya dauke ka ya kaika gidan nawa Nagode Alh Allah yasaka da Alkairi "Alh Huseen yaciro kudi Kimanin dubu Hudu zuwa biyar yabawa Ya'u yace kaci Abinci dasu zuwa gobe Allah yasawaqe Sai godiya Ya'u yake bakinshi yaqi dai nawa sai da Alh yace masa ya'isa haka ya kalli Nura yace kuje Kawai Allah ya stare Cikin A zama Nura ya juya kan Mota domin cika Umarni Cikin Murmurshi Alh yadagawa Ya'u hannu yace A sauka lafiya Malam zakari Ya'u Shima nasa hannun yake daga masa Cikin Farin ciki yana ta zubah godiya bakinshi yakasa dai nawa! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:57] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿9* Ko da Ya'u ya sanar da ilu halin da 'ake ciki babu Abinda yafito daga bakin ilu sai Wallahi kaje a ka siyar da kanka baburuwa ni bada sa hannu na kuma daka ke cewa ko zanzo muje gidan mutumin tare ni babu inda zani kaje kai garin kwadayinka zaka rasa ranka" "Ya'u yace babu komai Amma yanda na lura da mutumin yana da imani bashi da mugun hali Dan da yana da mugun hali lokacin da ya bugeni zai ce da mai tukashi a motar suyi tafiyarsu Amma abin mamaki ya tsaya ya kaini Asibiti ya sai mun magunguna kaga ma kudin da yabani yace inci Abinci zuwa gobe" Ganin irin kudin da Ya'u yafito dasu cikin Aljihunsa yasa gaban ilu faduwa domin a wancan zama in kudin masu yawa ne dadin dadawa kuma dukkanisu basu taba ruqe kudi irin wannan bah Gaban ilu nafaduwa ya matsa can gefe yana kallon Ya'u yace kai kai Ya'u a INA kasamu wannan kudin Laillai anyi cinikin kan ka an baka kudin Wallahi kaima ban yadda dakai Ba Au da kai za'a hada baki a siyar dani ilu duk ya gigice sai daga murya yake yanaso yatara musu jama'a yacigabah da cewa Laillai dole kabar shagon nan ko in Tona maka Asiri Wallahi bantaba zaton haka halinka yake bah Ya'u Ganin yadda ilu yake tada jijiyar wuya tasa Ya'u yafara kwantar da Murya yace ka tsaya ka fahimceni ilu babu cuta a tsakinana dakai ka tsaya murafawa kanmu Asiri mutumin nan zai tai makemu ne bashi da niyyar cutarmu INa! ilu ya kasa fahimatr Ya'u Dan haka baran baran sukayi ganin yadda yake Dada wayar masa da kai yakasa fahimta sai shima yabude masa wuta was he gari baran baran suka rabu lokacin da Nura Drevar yazo daukarsa babu irin sharrin da mugun Alkaba'in da ilu bai jefi Ya'u dashi duk yanajinsa yai masa banza koda suka bar Unguwar Nura Drevar ya kalli shi yace wai yaya kuke da wancan mutumin ne Malam Ya'u naga sai zaginka yake Ajiyar zuciya Yayi yace Shine Abokin tafiyartawa Wanda nake gayawa Alhji jiya babu yadda banyi dashi Ba ya ki fahimtata Dariya Nura yayi kadan yace ai sai ka rabudashi tunda yaqi ya gane bashi da rabo ne kawai Allah ya sawaqe shine Abinda ya'u yace ka wai yaja bakinshi yayi shiru yana mamakin irin rashin mutumchin ilu! Alhj Huseen suka dai yake jira a kimtse yake domin tafiya gurin Aiki ko dasuka karaso gidan Ya'u ya tsorata ganin wasu irin dogayen gidaje masu kyau ya lura tunda suka shi go Unguwar ko wane gida bana wasa shi kanshi kofar gidan Alhji Huseen din Police ne a zaune kan banci Gabanshi yafadi Amma kawai sai yafara Addu'a cikin zuciyarsa karfa maganar ilu tazama gaskiya! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:57] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿10* Ko da Malam Ya'u yashiga gidan di maucewa yayi kanshi tafara juya masa jin haushin karnuka sun cija gidan sakamakon ganin bakuwar fuska da sukayi sai Da Alhji yasa ka janyesu sannan a kasamu lafiya da jikin Ya'u sukazo suna shanshanawa kamar zasu cijeshi Nan Alhji huseen ya gabatar da Ya'u ga ma'aikatan gidan yace Dan gidane shi yayiwa babangida bayanin zai dinga zama tare dashi bakin Get kafin ya samar masa Abinyi Wani katon daki nan Alhji ya nunawa Ya'u yace yashiga ya aje kayanshi ciki ya kwantar da hankalunshi Allah ne ya hadusu cinshi da shanshi duk yana hannushi kar ya damu a kwai Wanda yake dafa musu Abinci isu isu mai rai da lafiya A kwan kankace kwabo Ya'u ya murmure ya saba da kowa na gidan Kulum suna tare da Babangida jininsu ya hadu sosai dake baban gida mutumin kirki ne gashi dama Ba yaro bane shi ya kusa haifar Ya'u ma shiyasa yakesonshi sabida bashida da namiji Cikin hukuncin Ubangiji soyyaya mai karfi ta kullu tsakanin Ya'u da yarunyar Babangida wato Suwaibah yarinyace nitsatsiya shiyasa ko lokacin da Alh Huseen ya ji labarin yayi Farinciki sosai shi yayi walicin Ya'u yashige gabah a ka daura Auran babu Abinda bai yimishi Ba nagata bangaran sa daban komai ya zuba masa na more rayuwa Lokacin Nasir shekarunsa Sha biyu a duniya Jininshi ya hadu da Ya'u I Dan babu skull haka zai tafi bakin get ya zauna tsakiyarsu suy ta bashi labari yana dariya musamman in Ya'u na bashi labarin garinsu da yanda suke rayuwarsu a saukake da irin cimarsu duk da karanchin shekarunsa a wancan lokacin ya fahimchi Ya'u bashi da kowa a duniya sai dady dinshi dake Nasir yana da tausayi da zuciyar mai saurin kuka idan Ya'u nabashi labari bakar wuyar da sukesha dashi da "yan uwansa sai yaita tsiyayar da hawaye nan suka shaqo sosai da Ya'u idan dady dinshi yadawo daga Aiki yatar dashi gurinsu yanajin dadi dama yanaso yaron yataso da zuciyar da tausayin nakasa dashi bayason danshi yatashi da girmankai irin nawasu yaran masu kudi Momy dinshi ko babu Abinda yadameta ita ma duk Abinda yaronta take so tanaso domin bata son Abinda zai bakanta ran sa ko kadan Bashi da gurin Zuwa sai bangarn Ya'u idan Suwaibah tayi girginsu na gargajiya ya zauna yaci tun bai iya cibah ya koya haka zai ta santa Aunty nashi namasa dariya domin Aunty yake cemata Lokacin da Farga Suwaibah na da ciki Munna yayi tayi kasancewar shi daya JAL babu wa babu kwanwa sakamakon tsarin iyalin da Mom dinshi take ita lailai bazata haihu bah sabida Aikinta Yace Auntyna Allah yasa ki hafarmana baby girl Allah ina son baby ni dai Duk lokacin da yayi mata irin wannan maganar dariya take tace Nasir kenan to Allah yasa ya Amshi addu'arka!! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:57] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Omar (MANAN ABDUL WAHABU) *🅿11* Dariya ya kanyi a lokacin yace duk ran da kika samar nin baby hannun Mom dina zata dawo gaba daya zaki bar mana ita taxama tamu dariya kawai Suwaibah takeyi a lokacin in taji Nasir na fadin haka sai tai ta biye masa Ranar da suwaibah ta haihu Nasir bayanan yana skull ko da yadawo tunda ga bakin get Babangida yayi mishi Albishir kai tsaye bangaransu Ya'u ya nufa Fuskarsa sake yana Murna ko ya tsaya ya tambayeshi namiji ko mace yana shiga ya hau kwalawa Aunty tashi kira yace Aunty Allah yasa baby girl ce Allah ya Amshi Addu'a ta bata falon a lokacin da yake maaganar tana toilet sai wata dattijowa yayar mahaifiyarta tana zaune dauke da jaririya A hannu bayan taga mata Wanka! Tace A,a "yan samari shigo mana ai tana bandaki tana Wanka zo ka dauki jinjinniyar gata nan tubarkallah da sauri yakarasa falon Hannushi yana karkarwa ya karbi baby sai sakin murmushi yake bakinshi ya daura a fuskarata a lamun kiss yayi mata ya kura mata ido yana kallo yarinyar kyakkyawa yafada cikin ransa Abin mamaki babyn ta bude ido sukai ido hudu da sauri ya dauke idonshi gabansa na faduwa wannan wane irin ido ne Anya wannan baby n mutum ce yake fada ci kin zuciyarsa ya qara kallonta a karo na biyu still idon baby a bude yake Sai jikinshi yafara rawa domin shi dai bai taba ganin "Dan hausawa da irin wannan idon Ba ko a turawa ma sai an tona za'samu duk da ce wa skull dinsu turawa ne mafi a kasarin malamansu ya Sabah kallon irin wannan hallitar Amma fa na wannan baby yayi yawa kwayar ido blue Allah mai iko duk da take jaririya baiwar da Allah yayi mata tafito sosai domin Ba kowace hallita Allah yakewa wannan baiwar bah Da sauri ya mika ta ga wannan dattijiwar yamike yace idan Aunty tafito kice mata Nasir yazo yaga baby Allah yaraya ya fice yana mamaki Ko da Aunty tafito take tambayar waye yazo yakumbonta tace wani yaro ne dan kyakykyawa da Alama shine Nasir din dakike fada yaron masu gidan Dan yace a cemiki Nasir ne zai dawo in an jima Dariya Aunty tayi tace shine mana yadauki baby ne? "Eh ya dauketa Amma kamar a tsorace da Alama bai saba da daukar jirajirai bah Kwarai kuwa bashi da wa ko qanwa shiyasa ya kallafa rai ai na haifi mace wai zai kawa mom dinshi na sake haifo wata dariya yakumbo tasa tace ai suncancanci Abasu duk abinda suka nema sai kicika Alkawari tunda kin dauka" dariya Aunty tasa tace Nasir Rigima kenan nan da anjima zakiga ya dawo To Abin Mamaki har bayan isha babu Nasir babu labarinsa Aunty tashiga mamaki cikin ranta tace duk yadda a kai babu lafiya tasan da tuni ya shi go! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:57] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Omar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿12* Har gari ya waye babu labarin Nasir sai da zai tafi skull ne ma yashiga ko zama baiyi Ba daga tsaye suka gaisa da Aunty nashi tace jiya nai tajiranka ka dawo naji shiru lokacin da kashigo ina ban daki wallahi wai harkagama dokin baby ne kashigo ka dauketa Dariya yayi kan yana dauke Fuska yace yanzu sauri nake aunty in na dawo na dauke ta Ammafa baby naki tana da kyau sosai Allah ya rayata Aunty tace babyn ka dai ko kafasa dauka na bar ma girgiza kai yayi yana ya mutse fuska yace Babar miki a barki aunty kwata kwata batayi min Ba in kin samu wata na dauka yafada babu Abinda yadameshi da yake daman can shi bashi da rufa rufa ko munafurchi shiyasa ba'agulma a gabanshi Dan Wanda yayi gulma a gabanshi sha'Allahu mutumin da'akai yi dashi na zuwa gurin zai fada mishi ya kuma nuna Wanda yayi dashi yana dariya shiyasa ko a skull a bokananshi suke shakkarsa sabida Fayyace gaskiya komai dacinta yana da kirki sosai gami da Fara'a yana da farin jin mutane mussaman ''yan mata gashi da kyauta bai raina talaka a yanda yake haka duk juma'a sai yabi massalan juma'a yarabawa Al'majirai sadaqa na kudi da Abinchi da tufafi shidai kawai barshi da mugayen halayenshi Wanda Allah ya jarrabeshi dasu Cikin Mamaki Aunty tace haka zamuyi da kai Dan gidana meye laifin wannan baby nawa yace bata da Laifi Aunty baby kin tayi kyau wallahi kawai idonta ne banaso Dariya Aunty tasa tace Nasir kenan to Ai shikkenan. Allah yabani wata babyn nayi maka Alkawarin baka ita har'abada sakin Fuska yayi yace OK Aunty na godiya nake bari in wuce. In tafi kar inyi latti Auty tace to Allah ya tsare yabada Abinda a katafi nema Amin yace yasa kai yafice daga dakin cikin ransa haka ka wai yaji baya son kallon babyn Aunty sai yaji yana tsanarta a zuciyarsa yace anya wannan "yar Ba "yar ruwa bace aunty ta haifa farinta yayi yawa idan ko babu daya to tabbabs zai fadawa Arrama Ya'u yakaita likita ya dubata batada cikkakiyar lafiya A kwan haka a kayi bayan yadawo daga skull da yamma yaje yasamu Arrama 'Ya'u dake haka yake cemasa sabida yawan wa'azin dayake masa lokaci zuwa lokaci shine kawai yake cemasa Arrama ammafa bata iskancibah cikin sigar mutumci Yace mai zai hana a kira Doctor ya dubah baby naga kamar batada lafiya ne idonta kamar Ba daidai yake Ba Dariya Abun yabawa malam Ya'u yace ya'Asalin ba'a daidai yake Ba Nasiru. Shiru nasir yayi yana ya mutse fuska Malam Ya'u yacigaba dacewa ai haka hallitar idonta take mahaifiyata ta gado ai yadda idon mahaifiyata yake har yafi na Maryam din Kallonsa Nasir yayi yace Sunanta Maryam Ashe?!! *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:58] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿13* Eh Ai tun jiya nayi mata hudubah da sunan maihafiya ne. Ayya sunan Mom dina ne fa Nasir yafada fuskarsa a sake Malam Ya'u yace masha Allah kaga yarinya ta ci sunan kakaninta Allah ta rayata shine Abinda Nasir yace kawai ya ciga da cewa yau saura wata biyu fa in tafi America a can zan qarasa karatuna Cikin fatin ciki Malam Ya'u yace Allah yabada sa'a Nasiru yabada Abinda a katafi naima Dan Allah idan kaje ka kula da tarbiyar ka kar ka dauki dabi'un "yayan Nasara Allah ya tsare mana ka.Nasir yace karkadamu Alaramma in Sha Allahu zamu kiyaye a dai tayamu da adu'a a wan can lokacin idan Nasir yana maka magana sai ka rantse yayi shekaru ashirin sabida nutsuwarsa da yadda yake fitar da lafazi cikin hikima, Lokaci n da Mom din Nasir taga babyn da Suwaibah ta haifa taji tana kaunar yarinyar Karin farin cikinta jin sunanta a kasawa yarinyar Dan haka shatara ta arziqi ta hadowa baby da uwar ta duk cewar Momyn bata da sakin Fuska da Jan mutane Amma darajar wannan baby yasa tashiga har bangaran su ya'u ta Abin Arziqinta tace ita tanason baby in zasu bata dariya Ya'u yayi yace ai dama takice Hajiya tuntuni Nasir ya karbar miki ko yanzu kikeso sai ki dauka Momy tayi murmushi tace A'a a dai bari tayi kwari tukkuna taga ma karbar nonon mahaifiyarta sannan sai in karba idan na karbeta yanzu yaya zanyi da Aiki na. Kwarai kuwa hakane inji malam Ya'u yace to Allah ya kaimu lokaci Nan Momy ta tafi ta barsu suna tattauna maganar Ya'u yace ni mai mutannan zasu nema a duniya in hanasu mutukar ina dashi zan basu rai nane kawai bazan iya basu bah Suwaiba tace kwarai kuwa ai duk inda mutanan kwarai suke sun kai sosai. Kafin suyi Ar'bain Baby Maryam tayi wata irin qiba yarinyar tahada uban kyau kamar "yar turai ko Larabawa a gurin Momy take wuni duk randa babu Aiki duk sanda Nasir ya shi go ya tadda ita A hannu Momy sai yace Momy Wannan Yarinyar kika dauko ? Momy tace gata kuwa kana gani My son Wallahi haka kawai nake son ta Yakan ta6e baki a wancan Lokacin yace kinga ni ko Momy Sam yarinyar batai min Ba Wallahi dariya Momyn take a lokacin tace kai yarona wannan baby n ai tana da kyau maiye laifinta. Daga kafada yakeyi yace babu ruwana da kyanta Momy kune kuke ganinshi yayi wucewarsa ciki har sai Momy ta mayar da ita zai fito yasake suyi hira da ita Sautari zai shigo ya tadda 'ita a bedroom din Momy kwance kan bed tana kuka in Momy na toilet haka zai tabe baki ya juya yafita baya ma karasowa dakin balle ta sa ran zai dauketa. *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:58] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿14* Watan Maryam Uku a duniya Nasir ya tafi America karatu tafiyar da ta sauya masa rayuwa ta sauya masa kyawawan halayensa yaje ya hadu da Abokai "yan "yan masu kudi Sosai da turawa su ka koya masa shaye shaye da Neman mata da duk wasu ta'adu na Nasara Abu daya zai ce ya riqe Wanda Allah ya tai makeshi bai yarba sallah ko da Ba a lokacinta bane yanayi baya bari ya kwanta baiyi Ba sai da yafara hankali ne yake yakice komai idan lokacin sallahr yayi yaje yayi sai wata baiwa da Allah yayi masa ta a zumin litinin da Alhamis bai yar Ba domin tun yana gida yakeyi tare da Malam Ya'u to Abin ikon Allah bai dai naba duk shagalarsa ranar littinin da Alhamis sai yayi yake jin dadi, Shekararshi takwas a can yadawo gida domin Hutu kafin ya koma ya cikashe shakuru hudu Fannin duk wata matsala da take damun mata ya ke karanta Sosai ya ke binkice a kan Matsololin da mata ke Fuskanta ta kowane 6angare kama daga gurin haihuwa gurin daukar ciki sankar Nono sanyin Mahaifa; Sanyi Mara; da shi kanshi HedeQuaetar din Babu Abinda baiyi binkice a kai Ba shiyasa yasan mata iri iri yake yi musu kallon Nasanku ciki da bai kamar yadda yafada Ba ko wace mace yake kwanciya da ita sai ya hango wani Cabin; Lokacin da yazo gida Maryam tana shekara Tara a Duniya. Yayi mamakin girman Yarinyar sai bai CE komai Ba ko ya shiga bangaran Aunty tashi yasha tar6a sosai ta dinga INA a saka INA a je dashi tayi mishi girki na Mussaman ta aje gabanshi yayi murmushi yace Aunty na Abinci nan yayi yawa fa .tace kaci kabar saura Nasir Lailai girma yazo kaga yanda kazama wani kato kuwa mai turawan suke baka haka,? Yace babu komai Aunty yanzu yaranki nawa ga wani boy nan shima naki ne yafada ya na nuna wani yaro dake kwance kan kujera bazai wuce wata biyar Ba, Dariya Aunty tayi tana zubah masa Abinci tace Nasir junior kenan ai ta kwaranka ne sunanka a sa bayan tafiyar nasamu yara UK' suna makaranta tare da yayarsu yanzu zaka gansu ai lokacin tashinsu yayi, *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:58] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿15* A kwan kafin ta rufe baki sai ga Maryam tare da kannata sun shigo cikin kayan makaranta Nafi'u shine yake bin Maryam sai Miftahu ya kasance ita ce mace kawai a cikinsu Nasir yayi mamakin girman Yarinyar Kallo guda yayi mata ya dauke kai Amma yayi mamakin ganin yanayi idontan nata ya Dan rissina Ba kamar tana jariri yaba Amma fa yananan da kalarsa bai sauya Ba Aunty tace gaka "yan halak Ba dama yanzu nake CE maka zasu shigo. Gyara zama yayi yace Masha Allah Aunty na kin Tara basawa Haka Ashe babu baby girl dina Dariya Aunty tayi tace Allah bai kawo Ba Nasir ka ganta kenan Maryam yace naganta Aunty ta girma yarinyar gaskiya dariya Aunty tayi tace haka kowa yake cewa Sam batayo jikin Fulani Ba ita kam tana da rusheshen jiki Masha Allah ta kalli su Maryam da suke tsaye suna kallon Nasir kamar sun sami Tvi suna mamaki waye wannan domin su kam basu ta6a yin baqo haddade Dan gayu irin shi domin Fatarshi ma Abin kalloce sabida gogewa jikinshi kwata kwata babu datti yana sanye cikin qananun kaya As'useal sai murmushi yake musu Aunty tace kai Nafi'u kai ne kullum mai tambaya ta waye Uncle Nasr yau dai gashi nan a gabanka kun tsaya kuna kallon mutane babu gaisuwa har dake da girmanki tafada tana harararta. Washe baki Nafi'u yayi yakara sa kusa da Nasir ya tsuguna yace sannu Uncle ya hanya kullum Aunty na bamu labarin ka da kirkinka Sai naji nima ina sonka ina son ganinka kullum sai nasa Aunty tayi min labarinka. Dariya Nasir yasa ganin yadda Nafi'u yake zubah sai kace wata tsohowar radio sai kawai ya daukeshi ya daura saman cinyarshi yace yayi boy Naji dadi nima ina sonka daga yau kazama Abokina mu daura ya mika masa ya tsansa daya da sauri ya sanya nasa suka makale da juna suna dariya Nasir nayi mishi irin Gaisuwarsu ta Nigogi da hannu shima A she ya iya sakamakon kalla da sukeyi a TV ganin haka yasa Miftahu tawowa shima yana Dariya wai shima sai Nasir yayi mishi irin Abinda suke da Yayanshi Nafi'u Aunty ko sai dariya take musu kan kace kwabo Nasir ya zage sai kyalkyala dariya yake dama shi A kwai San yara ko a can ma haka yake 6ata lokaccinshi cikiin "yayan turawa suyi ta wassanni Qaramin Hijab din dake wuyanta tacire ta zauna kusa da Aunty ta'aje Jakarta kusa da ita cikin sanyi Muryarta tace Aunty wan an ne Uncle din dama? [23/04, 14:58] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿16* Aunty tace Shima Maryam gashi nan kina wata takwas ya tafi karatu can kasar waje gashi nan yazo Hutu zai koma Amma Cikin Sanyi muryarta dai tace Uncle ina kwana kazo Lafiya ya hanya? Duk lokaci guda tayi mishi wannan tambayar yana can yana wasa dasu Nafi'u ya tsin kayi Muryarta a Dan sakaye ya dago kai Ya kalleta sai kuma ya yi saurin Mai da kansa kansu Nafi'u yace Lafiya lau Na sameku Lafiya Maryam? Dake yarinyar tana da wayyayan kai tace lafiya Lou Uncle. Daga bai ce mata kala ba suka cigaba da shirmansu shi dasu Nafi'u gefe guda kuma yana satar kallonta ganin yadda ta tube hijab babu Abinda ya dauki hankalinshi jikinta sai kyawun fatar ta da Wuyanta domin Maryam dai irin Masu cikkaken jiki ce bata da rama ko daya wuyanta har wani guru yayi Fatar luwai luwai tamkar wacce take rayuwa a kasashen waje Cikin zuciyarsa yace Ammafa yarinyar tana da kyan jiki da da ni fatarta zatayi Laushi sosai Wata zuciyar tace masa bama Fata Ba kadai wancan gurin na zaiyi taushi sosai tabbas za'a sameshi a cike Dam domin duk wasu A lamu ya hango a Dan kallon da yayi mata na Munti daya kar Ku manta dama nace daku Nasir Fanni Mata yake karanta da Binkice a kansu Dan haka gane kalar ko wace mace bazai masa wahala ba , Ya Mike yana kallon Aunty yace zan Dan shiga in kwanta Aunty Nagode Tace A,a ai bakici Abincin bah ko daya Murmushi yayi yace baki lura bane lokacin da naci Amma ki aje min idan an jima zanshigo in dauka Mikewa Aunty tayi tace a,a Ba zai haka Ba bara Maryam tabi ka dashi kawai da zafinsa kafi sakewa kaci nan fitinnanun yaran nan sun hanaka kaci Yana kallon A gogo dake daure hannunsa Mai wata irin sarqa yace OK Auntyna babu komai nagode Momy ma tanasan yanzu tana kan hanya time din da wowarta daga gurin Aiki yayi. Eh Ai kam yau juma'a bata dadewa take dawowa Ai tana ma kokari Aunty tafada tana harhada kayan Abinci cikin wani kwando mai kyau Shi kam Nasir tuni ya fita daga bangar Dan Ba zai iya zama jiran yarinyar bah Aunty tace Maza bi bayanshi da Abincin kinga ko Uniporm dinki Baki cire Ba kin tsaya shirme Maza ki dawo kin San a kwai isilamiyya ko Karbar kayan Abinci n tayi da Sauri tabi bayanshi INA! Ai tuni Nasir ya shige part dinsa Sai ta dinga diri diri dan bata San in da yayi Ba tafi minti biyar a gurin a tsaya kamar ta koma da Abincin sai kawai ta karasa can bakin Get gurin Kakanta Baban Gida da Mahaifinta tsakanin Bakin Get din da Ai nihin cikin gidan A kwai "yar tafiya gaskiya tunda gidan Ba nawasa bane domain har kwalta ce a shimfide a wasu guraran .tana ajiyar zuciya takarasa gurinsu Malam Ya'u na ganinta yace ina zakije da kayan Hannuki ? A Nutse tace Aunty CE tace in kai wa Wani Nasir tace nabi bayanshi gashi ban San inda ya shiga kafin Malam Ya'u yace komai Baban gida ya mike yana dariya yace muje in nuna miki gurinshi sokowa kawai nama Fasa auran dake tunda Ba kya ganewa" *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:59] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🎗🏵 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿17* Dariya tayi tana sun kuyar da kai Dan idan da sabo tasaba da irin wannan tsokanar da Baban gida yake mata na kaka da jika, Part din Nasir ya Nuna mata yace ki shiga yana ciki kinji ko Tace to" Shi kuma ya juya ya koma Bakin Get din, Tafi minti goma tana Aikin buga kofar dakinshi nashi shiru ba'abude Ba cikin gajiya ta zauna gefe tanaji kamar ta koma kawai wata zuciyar tasa ta daukar dutse ta fara bubbuga kofar dashi da qarfin gaske' A hargitse Nasir yafito daga toilet daga shi sai gajeran wando jikinshi duk kumfa yana Fadin Wane Mahaukacin ne yake min wannan Dan iskan bugun kofar tamkar zai fasa min kune Dan iskanci ,shi duk a zatonshi irin Abokananshi na nane suka fara zuwa su dameshi jin cewar ya shigo kasar , kan yabude kofar sai mita yake yace ko waye basai ya kirani a waya ba meye amfanin Wayar tawa Mtsssss Yana bude kofar yayi Arba da Maryam tsaye hannuta riqe da kwandon kayan Abinci Fuskarta ta nuna Alamun kosawa Shi har ga Allah ya Manta da cewar Aunty tace yarinyar tabiyo shi da Abinci Wallahi sabida haka Wani banzan kallo yabi ta dashi yana ta6e baki yace ke wace irin daqiqiyar yarinyace iyi zakizo kinawa mutane bugu irin na Mahaukata Sabida gidadanchi irin naki Kallonsa Maryam take cikin Mamaki sabida yadda yake yabata Mamaki ganin yadda yanzu nan a gurunsu yake ta dariya da wasa dasu Na'fiu Amma dubi yanzu yana kokarin zaginta, Dake yarinya ce mai sanyin Hali sai tace dama Aunty ce tace in kawo maka Abinci Uncle kayi hakuri," Mtssss yaja yashige cikin dakin ya barta nan tsaye , ganin ya tafi ya barta sai kawai ta ajiye kwandon nan tayi nufin fita ranta a 6ace duk da take yarinya bata kaunar mutum mai wulakanci tana da gudun "yayan masu kudi sosai Dan ko A skull dinsu bata sakewa dasu kasancewar duk makarantar babu Dan talaka makarantace ta "yayan wane da wane Dan Alhji Huseen ne duk yake daukar nauyinsu ita da qannata, Cikin tsawa yace ke mai kama da jinsun ifiritu dawo nan ki kwashe kayan Abinciki da dai bake kika kawo min sai inci, Ni Wallahi tsoro kike bani maza fice min daga daki yafada yana dauke idonshi a kanta lokacin da ta Joyo Cikin Mamaki Maryam take duk da yarintarta a lokacin bai hana ta Fahimtar meye ma'anar sunan ifiritu yake Nufi Ba, jikinta a sanyaye ta dawo da nufi kwashe kayan, sai kuma ya caja shawara yace ke barshi ma nafasa Fice min daga daki duk randa nakara ganin kafarki cikin dakinan sai nasa su Rambo sun cakalkalamin Namanki yana Nufin karnikan su na gidan, Simi Simi Maryam tafice daga dakin kamar tayi kuka Binta yayi da kallo lokacin datake kokarin fita daga dakin a Filice yace haka kawai kisanya ni Mafarkai da Faduwar gaba babu gaira babu dalili ki cuceni Abinda yasa ya hanata mayar da Abincin yasan dole ran Auntynsa ya 6aci shiyasa basa haka da Auntynsa ko bazaici Abu Ba in tabashi ya kan qar6a ne kawai domin yafaranta mata, *gaskiya bana samun commet a wannan book ko in dai nayi muku*😞🤓 *MRS AHAMAD GWADABE* [23/04, 14:59] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿18* Jiki a sanyaye Maryam ta koma 6angaransu Aunty tace meye kika dade be,? Tun dazu haka, Cikin sanyin muryarta tace lokacin Dana fita ban ganshi Ba ,shine Baba ya nuna gurinshi,Aunty tace ai sai ki wuce ciki ke kinfiye Nawa da sanyi jiki shiyasa har kika kasa taddashi kin San a kwai isilamiyya ko? Eh Aunty , to sai kuyi maza Ku kimtsa bana son makara,Aunty tafada tana shigewa kchin ita kuma Maryam din tashige cikin domin cire uniporm gami da yin Wanka domin shirin isilamiyya maryam yarinyace mai nutsuwa da hankali tana sanyin Hali Sosai Ana cewa duk mai suna Maryam tana da tsiwa banda wannan Maryam din ita ko Abu kayi mata da wuya kaga bacin ranta kuma a take a sannan zata manta batada riqo ko kadan, Haka Abokan Nasir Sukai tayin turoruwar zuwa jin cewa yazo hutu haka zasu shiga shashinsa su cika ai ta kallece kallecan finafinen batsa blue film gami da saka kide kide , Wani sa'in har mata ne suke zuwa irin "yan iskannan Hankali Ya'u in yayi dubu ya tashi sabida ya lura tunda Nasir din yadawo baya fitowa sallah ckin jam'i kamar da ya lura yanzu Ba kasai fai yake tsayawa dasu Ba kamar da gaisuwace ka wai take hadasu ,domin yanzu Baban gida Ba kasafai yake zama a Bakin Get din Ba sabida girma Alhji Huseen ya ce ya huttashe dama rigima ce irin tashi tuntuni Alhaji Huseen din ya hanashi zama , yace Lailai sai ya zauna shikanshi Ya'u shi ya za6i zaman gurin ,Amma babu yadda Alhji Husen bai yi dashi Ba A kan yaje kasuwa ya bude masa shago ya zuba masa kaya ciki Amma yaqi yace zai zauna nan din , kawai sai Alhji Huseen din yasaka wani yaro ciki da sunan gurin na Ya'u ne duk cinikin da'ake a gurin nashi ne gaskya Alhji Huseen yacika mutumin kwarai, A na ya gobe Nasir zai koma America ranar Asabar ne babu Aiki Mom' dinshi na gida tana zaune cikin kujera tasha kwalliyarta kamar ko da yaushe idonta sakaye da Farin tabarau irin na likitoci hannuta riqe da wani katon littafi irin nasu tana dubawa , Nasir yafito daga dakinshi dake cikin falon ,Cikin wata"yar iskar shiga wando iya gwiwa ya wani zazzago Dan har gajeran Wandonshi na ciki a nagani ke kyace wando zai sa6ulo yafadi ,Amma INA!a daure yake a qugunshi sosai da wani irin belt mai Masifar tsada ,Sai short' mai dogon Hannu cotton tana da kauri gaban rigar tambarin America ne As'ueal hannushi daure da wani tabkeken a gogo , Hakanan kafarshi sanye da boot Yayi bala'in haduwa, Mom' ta dago kai tana kallonsa tace Ina zakaje haka My son, dubi time fa ya kamata ka zauna kayi shiryeshiryn Abinda bakayi Ba ko, Kusa da'ita ya zauna yana kallon Agogo hannushi yace Mom' zanje ne muyi Sallama da Friends, dina Ai Ba wani dadewa zanyi Ba, Murmushi tayi kadan tace A'a son nasan halinka fa yanzu kafita Kumar sai na ganka , wai kai Ba ka gajiya da yawace yawace ne? Kasan halin dady ko"? ✍🏻................... *muje zuwa* [23/04, 14:59] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿19* Momy' Manta da shi kawai kin San dole in fita muyi sallama da friends dina sai kawai in zauna nace miki bazan Dade Allah, Momy tace dady naka za'a manta dashi Laila Nasir ka kanka kafi kowa sanin halinshi babu ruwana idan ta hadoku dashi, Allah dady ne mom' yawa yake sai kace mace zan zauna a gida ai Ba zai yiwu Ba" Ba nufinshi kai tazama a gida Ba duk inda zakaje kaje Amma ka daina dare a waje" Hannunta ya ruqe yace Ok Mom karkidamu zan kula da kaina in Sha Allahu,, Yawwa Abinda nakeso dakai kenan Mom din tafada Cikin walwala tace kaje My Son Allah ya tsare min kai" Mikewa yayi shima Fuskarsa a sake ya manna mata kiss a kumatu , ita kuma tariqe Fuskar da hannunta tana dariya tace Allah ya shirya min kai yaro na,, Yana tafiya yake Amsawa da Amin Momy ' sai nadawu ,Bai kai ga rufe bakinshi Ba yaji sunyi gware da Mutum, da sauri ya dago Kansa yana kallon Wanda ya bigeshi haka' Maryam ce Tsaye bakin kofa hannuta riqe da book dinta na makaranta , Tuni suka Watse a gurin sakamakon buguwar da sukayi da Nasir ,ta sanya Hannu ta dafe gushinta gami da tsugunawa domin kwashe Littatafan da sukayi dai dai a gurin, Babu zato taji ya dago ta gami da gaggaura mata mari ka. Hagu da dama, yana mata wani banzan kallo mai tattare da qyama yace, ke Aljana mai kika shigo yi nan iyi, Dan iskanci kin bigeni ban isa kibani hakuri kin wani hau kwasar littafanki sabida ga sa'anki ko? Hawaye ne yake zubar Mata sosai tace kayi hakuri Uncle Wallahi banganka Ba' da sauri ya buge bakin yace Rufe mana rubabbaan bakinki ,Banza "yar kauye dama waddan nan idanun naki ai Ba naganin Mutane bane Naganin Aljanune irinki,, Hakuri take bashi,Mom ta karaso gurin gami da qarbarta daga hannusa tace maye haka ,Son A ina ka iya mugunta domin Ba halayarka bace" ✍🏻 ,,,,,,, [23/04, 14:59] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🏵🎗🏵 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿20* Yace Momy me yarinyar nan take shigowa tayiwa mutane a nan gurin iyi ? Ita makauniyar ina ce zata bangajeni da qazamin jikinta Wallahi Mom na tsani yarinyar nan haka kawai,, Cikin dumbin Mamaki Mom din take kallonsa domin kwata kwata Ba haka yaronta yake Ba a iya sanin da tayi mishi mutum ne mai son jama'a gami da farat farat da mutane ,Amma meye dalilin da ya tsani Maryam haka hadda duka Dan tasan bashi da saurin hannu ,shi da yake zagewa suyi wasa da yara yaza tamkar su Amma dubi Abinda yakewa Maryam tamkar yaga kashi, Mom tace tana zuwa ina duba mata Ayyukanta na skull ,ne in nuna mata Abinda bata Fahimta Ba , kuma ni din CE na bata damar zuwa , kai meye ruwanka da ita iyi bana son tashin hankali yaro na yarinyar da batada magana ma mazai zatayi maka har ka tsane ta haka, kai da kadawo kwananan, Kar ka kara dukanta kajiko bana son cin zali, Ya mutse Fuska yayi yace Mom gaskiya toum duk da tafiya zanyi Amma ki gargadi ta kar ta dinga shigowa INA nan ni ban hanata shigowa Ba , haka kawai baza ta dinga sanyani mafarkai Ba kamar Wanda yayi gamo,, Mom din tace to naji wuce kayi tafiyarka Allah ya tsare hanya,, Wucewa yayi ko kallon gefan da Maryam take tsaye bai yi Ba ,sai faman sharar hawaye take, Mom takama hannuta suka zauna cikin kujera tace yi hakuri My daughter Rabu dashi kinji ,haka Nasir yake wani sa'in Dan rigima ne" Share hawayenta tayi tace Momy ina kwana An tashi Lafiya? Lafiya Lou maryam ya Aunty ki da sauran "yan uwanki? Ko wa lafiya Lou Momy" Yawwa daughter bude mufara ko ,Aina muka tsaya? Bude wani katon Engilish book tayi tana nuna mata in da suka tsaya, Shi ko Nasir yana fita ya bude wata Arniyar motarsa dama yana dawo wa dady nashi yasiya masa ita jin dadin yadda sakamakon sa na karatu yafito yayi kokari sosai duk da ya tsaya shiririta ,Amma hakan bai sa yafadi Ba sabida karatun na ransa, yana zama cikin motar yakira , Babban Abokinshin Abokin shedancinshi Anwar yace su hadu ,Daula Hotel, gashi nan fitowa *✍🏻,,,,,,,,* [23/04, 15:00] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿21* Tun daga bakin hotel din gayu Abokan nasu suka farayiwa Nasir kirarinshi Wanda suke masa, Yaro da kudi ,Abokin tafiyar mata , Dariya yake yana basu hannu suna gaisawa hade da dukan kafadun su irin dai gaisuwar gayu, Abbas , Tace A boy ,yau fa dole zamu Dade nan gurin zamu cashe sosai sabida kasan daga yau kuma shikkenan sai kadawo, Ba shi hannu Nasir yayi yace kai ma wasa kake Namiji ae kasan sai na darje duk da can din ma a kwai Amma fa nafi jin dadi da bakar fata, Dariya sukayi har Anwar din yace to yaushe zaka mahada ai bakar mace tafi dauri, Suna shiga gurin sautin kida yana tashi "yan mata da samari sai rawa suke wasu zazzaune kan kujera suna manne da juna suna tsotse tsotse gami da shafe shade,wasun su kuwa sai karta sukeyi ,babu mai rigar mutumcin cikin "yan matan dake gurin, Guri suka samu suka zauna , ai kwan kan kice kwabo an kewaye Nasir mata da Maza' Kowa yana kirari da banbadanci shiko sai wani shanqamshi yake,sai ki rantse da Allah duk kaninsu "yayan talakawa ganin yadda sukewa Nadir,kwata kwata Ba haka bane , dukkaninsu suna da kudi da manyan motoci daga matan har mazan, tsabar kwarjini ne da Allah yabashi, Fito da rafar kudi yayi ta dubu Dari biyu ya aje kan teble din dake gabansa, yana karkada kafarsa dake daure kan daya ga sigari ya kunna yana mata wani irin zuka, Tuni "yan matan gurin ko wacce tafara kimtsawa sai kara bultso da nonowansu waje suke Wanda dama bashi da Mara Ba da tsirara, Ko wacce kokarinta ya kirata , shi kuma sai kallonsu yakeyi kamar maye yana shan tabarshi, Kafin yayi yunkurin kiran wata sai ga wata haddadiyar budurwa nan ta shigo gurin kowa hankalinshi ya koma kanta" yan mata dake gurin ,sai suka fara tsaki ,Afili daya daga cikinsu tace ae shikkenan kuma tunda wannan "yar iskar tazo ba zai saurare mu Ba Mtsssss, Ita ko wannan budurwa kai tsaye kujerar da Nasir yake zaune shi da Abokanshi ta durfafa , tana joya jiki kamar wata tarwada , cikin ways"yar iskar doguwar Riga ta kanti wacce tayi bala'in dame ta ko ta'ina gashi Duk an tsatstsaga ko ina na rigar ,duk inda tayi motsi cinyarta sai ta bayya na gami da mazaunanta, kafarta sanye da wani kuntirerean takalmi mai madauri ,kanta a bude yasha qarin gashi, da gudu taje ta dane jikinshi tana yi masa kiss ko ta'ina tace Babyna nayi missing naka yaushe kashigo Najeria ,? Tunda na bar America shikkenan ko kirana a waya ka kasayi, Tallafo fuskarta yayi bai saurari abinda take cewa Ba ya manne bakinta da nashi yana tsotsa kamar Wanda yasamu Alawa, babu kunyar dumbin mutannan dake gurin, *✍🏻,,,,,,* [23/04, 15:00] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🐾🏵🐾🏵🐾 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) I hu gayun dake gurin suke gami da daurkasu a hota cikin burgewa ,Anwar ya dauki rafar Kudi Wanda Nasir din ya aje yafara watsa masu ,Sai ihu suke kurmawa, dayawa daga cikinsu "yan adawar Nasir ne ,sai tsaki suke , suna kaukau dakai,kan ce kwabo guri ya hautsine, sautin kida sai tashi yake ,a haka Nasir ya tashi ruqe da yarinyarshi suka shiga filin Rawar suka fara takawa cikin kwarewa da'iya bariki ,wata irin rawa suke irin ta iskanci, suna tattba juna' Kai gaskiya Nasir ya yayi Abunda yakeso a ranar kudi ko anyi barnarsa sosai haka a kariqa takaso babu damuwar kowa ,sabida duk Wanda ka gani a gurin yafi qarfinshi,"yan matan gurin sai haushin wannan baby suke ganin yadda Nasir ya ki kula kowa sai ita' Karfe daya saura suka fita daga hotel din ,Bayan sungama shaye shayensu Baby tazo takara makale Nasir tana lasar fuskarsa tace yanzu sweet in katafi sai yaushe kenan,kasan ni dady na ya hanani karatu a America mazuga sun kawo masa gulmar wai bana karatu iskanci nakeyi,duk da turanci sukeyi n zan can, Shashshafa ta yake yace karki damu baby zan dawo ba da dadewa kin San yanzu karatun yazama karashe, So ina dawowa zamu daura in da muka tsaya" Tace wallahi Sweet ina mutuwar sonka sai inji kamar in bika wallahi kana bani sugar" Yace babyna nima haka kiyi hukuri ni naki ne ke daya domin ke kika iya dani ina sonki baby I love you baby ,zan dawo mu cigaba da rayuwarmu in sha Allah" Da kyar da Nasir ya rarrashi baby ta rabu dashi kafin su rabun ma sai da suka bata kusan minti ashirin suna shafe shafensu ,sannan ko wanne ya shige motarsa, Yana zama cikin Motar ya saki waqar mutuminshi Bob marly ,tuni gurin yakarade da sauti ji kake duf!duf!du! Haka suka fice daga gurin, Anwar ya kalleshi yace gaskiiya,A boy yarinyar nan tana sonka sosai ganin yadda take sakewa dakai' duk wannan girman kan nata bata yi maka kai mu takewa "yar iska maganar arziqi bata mana Dan ta rai namu ko Dan taga tana da kyau ne oho mata" Dariya Nasir yasa yace kyawunta din banza' kai bahbah" nifa Sam kyawun mace baya burgeni ,wallahi nake fada maka,Sam kyanta ba shine a gaba na yarinnyar ta'iya salo ne shiyasa nakasa rabuwa da ita' ko yau na hango wacce tafita can zan koma na lafe na kwashi gara, kasan matanma suna suka Tara , A kwai muna mata" Dariya Abbas yasa yace gaskiya kai Dan iska ne Nasir yanzu fa ita ta saki jiki zaka Aureta fa" Wani banzan kallo yayi masa yace lailai baka da hankali Abbas No! Ni ae babu maganar Aure a tare dani ita ma haukan banza take!" *✍🏻,,,,,,* [23/04, 15:01] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🏵 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* Binta Umar (MAMAN ABDUL WAHABU) *🅿24* *Ci gaban Labari* Anwar sai wai wayen Maryam yake ta cikin motar har suka fita daga cikin gidan, Ya jiyo yana sakin Numfashi, Wow she is beutifull girl,yafada yana girgiza kai kamar wani qadangare, Ya daki kafadar Nasir yace ,kai mutumin na kana da wannan fulawar a gida Ashe kai! Kai! Kai! Gaskiya yarinyar can ta hadu wai towo ne a idonka ne naga kamar ba ka San kallonta, gaskiya ina sonta wallahi, Sai zuba Anwar yake Nasir yaqi kulashi sai da ya da meshi yace ,wancan Aljanar yarinyar kake so ,tabbas ba kasan mace ba,wai Ku mai yasa kyawun mata yake burgeku ne Sam kyau bashi ne mace ba" A cewar ka ba Abbas dake zaune a kujarar baya yafada yace karya kake kace yarinyar can bata hadu ba wallahi duk da bata gama cika mace ba dubi fa qirjinta a cike ,ae Arrama Ya'u ya haifi jari" Da sauri Anwar ya waiwayo ya tari Abbas cikin rawar baki yace kai BIG Kar kace min yar sa ce, Kwarai kuwa Abbas yafada yana zuqar sigarin shi, Ajiyar zuciya Anwar ya sauke yana kallon Nasir ,yace A boy dole fa in dana yarinyar can ko ta halin yaya ne wallahi ,zan fara sakar ma Arrama ,kudi Sabida ita kasan mutanan kauye da son kudu" Fuskarshi A sake yace kar ka fara wallahi Arrama baicancanci haka ba mutum ne kamili Dan baka da Mutumchi a gidan namu za ka kwada halinka, Hade Fuska Anwar yayi ganin Nasir yaki ya bashi hadin kai ,yace kai billahil lazi ko a dakin uwata ne naga macan da na kwadaitu da'ita sai na biya bukata ta ballanta wata banzar yarinyar Mara galihu , Daga kafada Nasir yayi Alamun babu Abinda ya dameshi ya na girgiza kai tsabar yadda yake jin dadin music din da yake tashi cikin Motar ,yace ae sai kaba da himma ,dama haunshinta nake ji wallahi" Kyalkyalewa da Dariya Abbas yayi ,yaziro kanshi kusa da kunnen Anwar yana masa rada, Jiyo wa Anwar din yayi ya bashi hannu suka tafa ,yace kar ka damu BIG ai gidanka ma zamu'kai ta ko yaya kace A boy" Ta6e baki Nasir yayi yace wannan Abinda ya shafe Ku ne,kafin ya rufe baki wayarshi tayi kara Alamun Ana kira, Kallon Fuskar Wayar yayi numbar baby ce ke kan Screen din wayar, Hannushi na rawa yadaga wayar domin dama yana tsammanin kiranta ,Dan shi kam duk cikar mace da ba tsewar ta bata isa ya kira ta ba sai dai su suke kiranshi ,in yaga dama ya dauka idan yaga hago yaqi dagawa dagawa Amma duk da haka ba sa hakura *✍🏻,,,,,,,* [23/04, 15:01] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _[Binta Umar]_ ~[MAMAN ABDUL WAHABU~] ~*Mrs Ahamad Gwadabe*~ *🅿25* ~*DEDIGATED TO:*~ ~*MY FAN'S*~😘 Yace baby yaya a kai ne? Daga daya ban garan baby ta kashe murya cikin bari kanci tace Ina nan fa ina jiranka shine Dan wulakanci kadawo ko ka kirani wai mai yasa ba kadamu dani ba kamar yadda na damu da kai"? Yace ki huta kawai baby yaya ma za'ayi na ce ban damu dake ba kece ni nine ke mun Riga mun zama daya karki damu gani nan zuwa gareki dafatan kin yi min tana di mai kyau, Tane de tana de masu kyau nayi maka babyna sai kazo zaka tadda, tafada tana gyara kwanciya kan wani katon bed Wanda yasha shinfidu na Alfarma Cikin wani rantsetsen hotel Wanda ya Amsa sunansa ,wata irin bukatar da Namiji ce take bijiro mata mussaman yanzu da tayi waya da Namijin da yafi kowa ne Namiji gamsar da ita wato Nasir, Shima Nasir din Ana sa 6angaran jarabarshi ce ta motsa sakamakon jin muryar baby nan da nan ya kara gudun motar har suka isa kata faran Hotel din da suke she a yarsu Tu kafin suka rasa shiga "yan matansu su dinga kawo musu runguma Ana kacamewa ,tuni su Anwar da Abbas kowa ya kama tasa suka fara sheqe a yarsu Shiko Nasir kai tsaye wani bene ya nufa Cikin yanayin tafiyarsu ta nigogi A nayi A na hadawa da gudu ,domin yasan babynshi na can na jiranshi ,kai tsaye dakin da yake biyan maqudan kudi ya nufa gami da kwankwasawa da key dinshi ,yana bin waqar Mutumunshi Marcal Jackson da ke fita ta cikin eirpic din dake kunnenshi, Baby na bude wa ta rungumeshi tana bashi kiss a kumatun shi, A taikace dai tunda nan bakin kofar suka fara shashancinsu ****** Maryam ta kalli Mahaifinta cikin tausayawa tace gaskiya baba kunsha wahalar rayuwa sai naji ina son ganin kakata dama kace wai kamarmu daya ko? Dariya Malam Ya'u yayi kadan yace tabbas kuna mutukar kama da Mahaifiyarmu tamkar an tsaga kara duk wannan idon naki ta fiki zan iya cewa ma ita kika gado gurin sanyi Hali A jiyar zuciya tayi tace Allah ya jiqansu da Rahama ya karbi shahadarsu Ameen Malam Yau yace ya ci gaba da tambayarta , Abinda yafito daga ita bakin get din ? Tace Maganar Littafan da zamu siya ne to Na lura masu tsada ne,shine Mom' tace tana da wasu daga ciki zata duba min sauran ko sai in duba ko a cikin skull ne ba'za a rasa ba Cikin jin dadi Ya'u yayi ta shiwa Mom' Albarka da fatan gamawa lafiya Yace Maryam ina mutukar ki zama cikkakiyar likita domin ki tai maki kasarki da Al'umar musulmi" Tace wallahi nima buri na kenan Baba" *✍🏻,,,,,,,,,,* [23/04, 15:01] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* *_[Binta Umar*] ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMD GWADABE*~ 💖💖💖 *ZAMANI WRITTE'S ASSOCIATION* 💖💖💖 *🅿26* ~*DEDIGATED:TO MY FAN'S*~ YAce in sha Allahu Allah zai cika min burina a kanki Maryama Dariya tayi gami da mikewa tace Amin baba wai yau ina Dan tsoho ne ban ganshi ba? Yana murmushi yace yau bai fito ba dama rigima ce irin tashi ae dama Alhaji ya hanashi zama Dariya tayi ta na tafiya tace ae gwara haka naji dadi wallahi ya Ada na tsufanshi zan shiga bangaransu in nadawo daga isilamiyya tafa da tana tafiya, Shima Ya'u bayan wuce warta radio nshi ya kunna ya makale ta a kunne ya fice da ga gidan,ya samu security da ke zaune a waje ya zauna kan bainci kusa dasu tun lokacin da Baban gida ya daina fitowa bakin get yake fita gurinsu domin debe kewa Biyu shaura Maryam tafito tsaf da ita cikin Hijab har kasa ta rufe fuskarta da niqaf baka ganin komai a jikinta sai kwayar idonta da yatsunta kafar ta sanye da safa kafadarta jakar makarantar ce rataye hannuta carbi ne mai lambobi Cikin Nutsuwa take tafiya su Nafi'u biye a bayanta cikin Uniporm irin na jikinta Riga da wando hade da hula sai tambarin makaranta manne a jikin rigar(bajo) wata sharrariyar Makaranta ce ta "yan A halin sunna anan suke zuwa (imamu musilum sunanta ) Alh huseen ya saka su yake biyan kudin term gaskiya makaranta A kwai karatu komai daqiqanci yaro sai kwakwalwar ta bude sosai Ake karatu Maryam tana daga sahun farko cikin dalibai masu hazaqa A makaranta dalili kenan da suka bata mukami a makarantar Suna kokarin fita motar Mom tana kokarin shigowa gidan ta dawo daga gurin Aiki *✍🏻,,,,,,* [23/04, 15:01] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*DEDIGATED TO:MY FAN'S*~😘 *🅿27* Cikin nutsuwa Maryam ta tsaya har motar Momy ta shigo cikin gidan Cikin sakin Fuska mom din tafito daga motar hankalinta kan yaran tace Maryama 'za'a tafi kenan Maryam sarkin makaranta Sunkuyar da kai maryam tayi cikin jin kunya tace e wallahi Momy kin dawo lafiya ya Aiki? Lafiya lau maryam Aiki Alhmdullih mom din tace , Tace idan kun dawo ki shigo wurina zan sanya ki wani Aiki kinji ko Ta ahikkeanan mom sai mundawo din Maryam tafada lokacin da take kokarin tafiya Ita ma Mom din kai tsaye part dinsu ta nufa ciki n gajiya ,tana shiga farlour taci karo da mai Aikinta Baito ,taga komai tana kokarin tafiya Mom din tace A'a Baito kin gama ne naga kina kokarin Fita? E Hajiya na kammala komai Sai shashen Nasir da kika ce zan gyara masa yanzu naga ma Ashe babu Dan mukulli gurin Tabbas kuwa shaf na manta lokacin da zan fita ban baki key din ba, Yanzu kin gyara Masa dakinshi nan ko kuwa? Cikin Ladabi Baito tace A'a Hajiya shima babu Dan mukulli wallahi dakin A kulle yake A jiyar zuciya Mom ta sauke tace wallahi duk na Manta ina sauri in fita kar in makara yasa ban bar miki ba Yanzu dai maza zo ki kar6i key din kije ki gyara masa wancan din Na San wancan part din nashi yanzu a hargitse yake dole in ya dawo nan zai sauka cewa zai yi can a lalace yake Da sauri Baito ta karbi key din domin Aywatar da Abinda A ka Umarceta dashi Kai tsaye Mom din sama ta hau Dan duk taga ji Wanka take son yi To ko da Maryam tadawo daga Makaranta ko kallon bangaransu bata yi ba Jakarta ta mikawa Nafi'u tace ya tafi da ita yacewa Auntynsu tana bangaran Mom zata yi mata wani Aiki Cikin Ladabi yaron ya kar6a domin suna mutukar girmamata A matsayinta na yayarsu, Ko da tashiga bangaran Mom din babu kowa A farlour din sai TV tana faman yi ita kadai sai ta zauna cikin kujera tace qila Mom din tana sama da Alama bata Dade da tashi daga gurin ba ganin glass din ta kan kujera da wasu littatafai da Alama dubawa takeyi tatashi daga gurin Bata gama tunanin ba Mom din ta sauko Cikin Kwalliya shar da'ita gaskya Momy "yar kwalliya ce ba Wanda zai ce ta haifi Nasir Dariya tayi tana zama cikin kujera idonta kan Maryam tace "yan Makaranta Andawo kenan ,dadi na dake Maryam ba kya manta Alkawari ,Murmushi Maryam tayi cikin Sanyi Muryar ta tace yaya za'ayi in manta da Alkawarin Momy na" Farin ciki ne ya lullube Mom din jin Abinda Maryam tafada ita dai Allah ya sanya mata kaunar yarinyar a cikin zuciyarta nutsuwar ta tana burgeta Tace tabbas haka ne daughter na ,Yanzu Abinda nake so dake Shine Aiki nake so na saki nasan ki da Nutsuwa Part din Nasir zaki je ki gyara masa ,nasan yanzu yayi kaca kaca kasancewar yau Abokannanshi sun cika tabbas in yadawo ya tadda gurin haka A kwai rigima duk da cewar su ka lalata gurin Duk wani Abin da kika Sani ba mai Amfani bane ki fito dashi nasan shi da tara shirgi tamkar mace Gabanta ne ya fadi Jin Abinda Mom take cewa wai taje ta gyarawa wancan lalataccan dakinshi ita ko A lahira bata fata Allah ya hadata da Nasir Asabili da irin tsanarta da yayi shiyasa ita ma takeyin kaffa kaffa dashi da Al'amuranshi'. Bata kaunar Abinda zai hada ta dashi daidai da kwayar zarra ita har manta kammaninsa take ,Sabida yadda baya kaunar ya kalli Fuskarta ita ma ba ta kaunar ta kalli tashi' sai dazu da'a ka samu mistek a ba kin get suka hada ido bai fi ba sakon daya ba nan ta kare masa kallo taga yadda yayi wani irin girma tamkar Wanda a ke Hurawa ya wani tara power tamkar Dan dambe Jiki a sanyaye ta ce to Mom babu komai ae duk Abinda kika umar ceni dashi Anyi " Yawwa Diyar Albarka Allah yaba ki Miji Nagari kinji ko Dan Allah ki dinga hakuri da Halin Nasir kinji ko Dariya Maryam tayi kadan ta na Mikewa gami da karbar key din da Mom din take bata ,tace haba dai Mom ae Auncle baya Laifi Wallahi babu Abinda yake yi min yanzu Lafiya Lou muke gaisawa" *✍🏻,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ *🅿28* To masha Allah Mom tace dama ae ni haka nakeso duk da nasan ba laifin ki bane dama nashi ne. Bata ce komai ba ta karbi key din kanta a qasa ta kama hanyar fita daga farlour n Nom tace kiyi sauri ki gama mybe yanzu ki kanshi domin Lokacin shigowar ne yanzu mussaman yafita tun safe nasan dole zai dawo ko Dan yin Wanka ,sannan Cikin nutsuwa tace in sha Allahu zan yi sauri Momy , Yawwa Allah yayi miki Albarka Maryam Amin tace ta kama hanyar fita daga Farlour nan To ko da Maryam ta bude shashin Uncle din Abin yayi mugun bata mamaki ganin yadda ko ina yake a hargitse babu gyara A fili tace gayu an sanku ba'a San makwancinku ba ta6! Yanzu shi duk gayunshi dakinshin haka yake lallai Bata kara tsinkewa da Abin ba ma sai da ta shiga bedroom dinshi taga kaca kaca komai a hautsine kayanshi barbaje kan bed dinshi wasu a qasa wasu a kan kujera takalma a haushine duk da gurin ajiyarsu suke mirrow dinshi kaca kaca turarurruka ne masu Dan karan tsada a zube a gurin gami da mayuka sun fi kala a shirin wasu har sun fado kasa, Toilet din tabude ta shiga ,Wai Abin sai a hankali da'alama tunda ya tafi Momy ba sosai take sawa a gyara dakin ba domin bacin da yayi,, yayi yawa gajerun wando nane sunfi kala goma gasu Nan a zube cikin Abin Tara wanki da'Alama kullum sai ya balle sabo ganin ledodinsu a gurin , Nan da Nan ta Tara ruwa tafara Aikin toilet din tsaf ta'hada kayan wanki dasuke gurin ,kananun kayan kuwa ta zuba su cikin ijin wanki ta kunna shi ,sannan ta ciga da Aikinta ,duk wasu tarkacan su gwangwanin turarurrukan Wanka gami da kwalayen sabulai da sauransu sai da takwashe tsaf cikin wani katon duzbin' tafito dashi can harabar gidan, Ta koma ta matse kayan da ta zuba cikin Abin wanki ta shanyasu tsaff jikin hangar dake manne a toilet din ,takashe injin,gami da qara wanke toilet din tas sai da ta tabbatar da yayi mata yadda take so sannan tafito tafara Aikin bedroom din cikin Nutsuwar ta Hijab din jikinta ta cire ganin yana hana ya Aiki kafin ta Ankara tafara jin kiran sallah magariba Cikin sauri ta karasa shimfida bed shirt din ta jera fililon kan tsaff ta karasa kan Mirrow din tafara gyara ka yayyakin dake Kai tsaf ta jere su gwanin sha'awa ta share dakin Tass tafitar da duk wani Abu Mara muhimanci gurin takalmanshi ma tsaff ta gyara masa dakin sai fitar da wani irin qamshi yake mai dadi ,Cikin sauri tafito farlaur din hannunta riqe da wata katuwar Leda da ta zuba tarkacan da ta sharo a dakin ,shaf ta manta da hijab din ta a dakin sabida yadda take sauri kar ta rasa Sallahr magari ba Dan gaskiya maryam bata qara'i Lokacin sallah nayi take gabatar da ita Allah ya huwace mata wannan, *Allah kasamu a danshinta* Turus tayi gabanta yana wani mugun duka ,ganin su da tayi a zaune su hudu da Alama shigowarsu kenan Dan ko Alama bataji shigowarsu ba,Nasir ya na kokarin bude dakin suka buga karo,da'ita da sauri ya dago kai hannunshi dafe da goshin Cikin Mamaki yaga Maryam tsaye ta zuba masa idanunta Wanda ya tsana a rayuwarshi, Da mugun sauri ya koma da baya yana sakin ajiyar zuciya domin ya zata mafarki yakeyi Wanda ya sabayi nata duk daran duniya,yafara nunata da hannu bakinshi na rawa yaga za furta ko kalma daya, Ganin Abinda yakeyi yasa tace Auncle nice Maryam fa Momy CE tace in zo in gyara maka shashinka yanzu na gyara maka ciki nan nakeso in gyara a nutse take maganar, Anwar!! Anwar!! Ya kwala masa kira Cikin mugun bacin rai!! Da sauri Anwar ya karaso gurin ,yace kai A boy wannan kira haka kaifa dadi na dakai a kwai takurawa wallah.... Kafin ya karasa idonshi yayi tozali da Maryam tsaye jikin kofar dakin nasir kanta a sunkuye tana wasa da hannuta ,bata son kallon Nasir ganin irin wulakantancan kallon da yakeyi mata, Gashi babu hijab a jikinta a takure ta ke jinta,sai maqe jikinta takeyi jikin kofar, Wani murmushi Anwar ya saki yana Sosa Kanshi sai wani kallon kurrula yakewa Maryam tamkar ya lasheta Tsaki Nasir yaja ,yace ga tsuntsu daga sama ga tanan dama kana nemanta kaga ba sai kasha wahala ba yafada tana yi mata wani Dan iskan kallon raini ,cikin wata muguwar tsawa gami da kyara yace kauce min anan Fockyou mother fourkar!! yafada yana wani tsale tamkar zai kai mata duka,da sauri Maryam ta kauce ta bashi hanya jikinta yana kyarma ,ya zo ya wuce yana wani ya mutse fuska tamkar yaga kashi ,ya kakalo yawo ya taufa mata ajiki ya shige dakin gami da banko kofa, Jikin kofar ta makale tana takure jikinta ganin yadda Anwar ya ke kusantar ta yana kokarin Rungumeta, *✍🏻,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🎗🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ ~*DEDIGATED TO: MY FAN'S*~ *🅿29* Ya karaso daf da ita yana mata wani kallo irin nasu na "yan duniya sai lasar baki yake yi tamkar wani tsuhon maye, Hannunta ya kama ya riqe cikin nashi yace baby kin hadu fa wallahi babu karya ina son ki kina so na kema? Yafada yana kanne mata ido daya, Kauda kan ta tariqa yai ganin fuskarsa dab da tata ,tayi shiru bata ce komai kokarin ta kawai yadda zata gudu daga hannun waddanan Azzaliman, Sai yafara hade ta da jikin kofar dakin Nasir din da take makale ya sanya hannuwanshi duk biyun yana lalubarta, Bige hannun tayi tana kokarin fashewa da kuka,ya kara mai da hannunshi jikinta a karo na biyu Sai tafashe da kuka cikin kuka" tace Uncle ka fito ka tai make ni zai keta min haddi ni back"yar iska bace" Kafin ta rufe bakinta suka fadi rigib! Ita da Anwar din sakamakon bude kofar da Nasir yayi babu zato , Tana kan ruwan cikin Anwar din tana kokarin tashi daga kansa yayi da shi kuma ya sanya duk hannuwanshi biyun ya ruqunqume ta kam! Tamkar wani Dan dambe haka Nasir yayi kansu a hautsi ne ya daki kafar Anwar da wani mitsayacin takalmi mai ta yoyi da yasanya a kafarshi yanzu domin Wanka ya sakeyi gami da sake wani dressing din domin sake fita, Ya San ya hannusa guda ya dauke Maryam daga kan Anwar din yana zaginta da turanci ya fidda hannu ya dinga gaura mata tafi tamkar Wanda Allah ya Aiko shi, A kasalance Anwar ya mike yana kokarin kwatar maryam daga Hanunsa, Ya kai masa wani kutofo,yayi taga taga zai fadi ya tsaya da kafaunsa Da sauri Abbas da Abdul latif wadanda kecan falo suka karasa gurin domin hayaniyar da sukaji kadan daga can bedroom din Nasir Dan a zatonsu ma ko fada ne ya hautsine a tsakaninsu su biyun. Ya kara daga hannunsa zai kara kai mata mari Abdul latif ya riqe hannun yana masa wani irin kallo, Bai ce komai ba ya mai da idonshi kan Maryam dake takure idon ta na zubar da hawaye, Fizge hannusa yayi yace da Allah malam sakar min hannu wannan "yar iskar yarinyar ni zata nuna wa iskanci Dan Ubanta a dakina za ta kwanta a jikin wannan Dan iskan yafada yana nuna Anwar dake zaune da jiki a mace domin ya Riga yagama kwadaituwa da yarinyar, Cikin mamaki Abdul ya maida idonshi kan maryam a karo na biyu ,yace" Maryam mai yakawo ki dakin nan ina kuma hijab din ki? Cikin kuka tace Momy ce tace nazo na sharewa Ancle dakinshi nayi masa gyaragare wallahi, Ajiyar zuciya ya sauke yace "zo ki wuce ki tafi kin ji ko" dakin Nasir din tayi niyar komawa domin dauko hijab din ta, A zabure! Yayi kan ta yana mata wulakantacan kallo ,ya tsare kofar dakin ,"yace get Out" joya wa tayi da nufin tafiya Abdul ya dakatar da ita ,ya kalli Nasir da rai a bace yace wallahi baza ta fita a haka na mahaifinta na waje a zaune Sam bai dace ba hakan" Tsaki Nasir yaja ya shige dakinsa Anwar yace"wai kai ina ruwanka da yarinyar ne malam naga fa kana min shishshigi a kanta wai ko son ta kake yi ne iyi ,Wallahi tunda na kwadaita da ita sai na biyawa kaina bukata ko ta halin yaya ne kai dai kafi kowa sanin halina" Karaf! A kunne Nasir lokacin da yake fitowa daga dakin sa hijab din Maryam a qasa yana ja wai bazai dauko da hannunshi ba, Gabanshi ne yafadi jin Furucin Anwar yariga yasan halin sa ciki da waje tamkar maye yake gurin mace zai iyayin komai a kanta Dan ta wani fanni na yafishi son mata tunda shi ba kowace mace yake kwanciya da'ita bah' Ba Dan komai ya hana Anwar cika burin sa ba a yanzu sai Dan in ya tuno da hallacin da Uwar yarinyar tayi masa ,bazai taba cutar da jinin Aunty shi ba zai bari a cuceta ba yarinyar taci darajar malam Ya'u da Aunty shi ,Amma da badan haka ba a gabanshi zai sa Anwar ya yagalgala masa ita wallahi sabida tsabar haushin da take bashi taqi fita daga rayuwarsa kullum ya kwanta sai tazo masa cikin baccinsa ta ida nunta masu ban tsoro a cewar sa ,shine dalilin da yake ganin anya Aunty shi ba mayya ta haifa ba ,tunda shi maye ruwansa da ita, Da sauri Abdul yaje ya cire hijab din daga kasan kafar Nasir din ya mika mata yace"maza ki sa kinji ko kiyi tafiyarki Allah ya saka miki" Da sauri ta karbi hijab din hannuta na rawa ta zira tayi hanyar fita daga dakin tana Addu'ar Neman tsari gami da godewa Allah da ya tsareta daga sharrin su Nasir *✍🏻,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _*Binta Umar*_ ~*Maman Abdul Wahabu*~ ~*Mrs Ahamad gwadaba*~ _*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU KACAL IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_ 08089965176 ~*DEDIGATED TO MY FAN'S*~😍 *🅿30* Abdul latif ya daura idonsa kan Nasir bayan fitar Maryam Ransa A mugun bace yac" yanzu kai Nasir da kai za'a hada baki gurin cutar yarinyar can hakan da kukeyi yayi daidai kenan Abinda kuke a waje shine za kuzo gida kuyi mai Maryam tayi maka ? Yarinyar da take bala'in tsoranka wane irin Abu Aunty tayi maka zaka saka mata da haka"? Ya karashe ya Maganar yana sauke ajiyar zuciya cikin tsantsan bacin rai!! Wani kallon banza Nasir yayi masa yana ya mutse fuska cikin izgili yace" kai karfa ka kawo min maganar banza mana ,Kai meye ruwanka da ita lokacin da kashigo A kai na kaga yarinyar da zaka daura min jakar tsaba ,mai zanyi da'ita ,Aba sai kace zabiya Mtssss! Sam Sam Allah ya tsareni ita Dan Uwarta mai yakawo ta dakina anan fa naganta har da tube hijab tamkar tana dakin Uwarta" ya karashe maganar yana wani zakuda kafada Alamar babu Abinda ya dameshi, Dauke kansa yayi daga kan Nasir din cikin bacin rai har ila yau jin irin Furucin da yakeyi Lallai Nasir yayi Nisa! Ya kalli su Anwar yana girgiza kai yace "Wallahi mutukar Wani Abu ya samu yarinyar nan ta dalilinku sai nayi Shara'a da Ku A kanta , kai ne mai furucin ko ta halin kaka sai ka kauda kwadayinka a kan ta ,yafada yana kallon Anwar,yaci gaba da cewa Wallahi duk in da zanshiga in fita zan shiga a kan in Daukar mata fansa Wani kallon banza Anwar yayiwa Abdul din yace"Kai ka isa ka hanani ae kata Abinda nayi niyya A kan waccan yarinyar Mara galihu "yar mai gadi da har kake wani tada jijiyar wuya a kai kai a suwa Kai din banza" ya karashe maganar yana furzar da wani huci mai daci Aba kinshi, Girgiza kai Abdul yayi yana binsu da kallo daya bayan daya ,ya kalli Anwar din A karo na biyu ganin yadda ya zaqe da yawa har yake wani rantse rantse gami da cin Alwashi a kan Maryam din Tabbas idan wani Abu ya same ta Wallahi Anwar sai ya gane bashi da wayo Yace"OK toum tunda ka rantse ae ga fili nan ga mai doki sai ka bada himma tanan ni kuma zaka San ka tabowa kanka Abinda baza ka iya ba kana maganar Maryam bata da gata to tana da gatan Allah dani in sha'Allahu Allah zai tsareta daga sharrinku ,kai kuma Nasir ya fada yana nunashi da hannu yace "wallahi duk Abinda ya samu Maryam ka tabbata babu rufin Asiri dady sai yaji domin kanajin furucin wannan Mara mutuncin a kanta kayi shiru wato kabashi goyan baya kenan ko mai yarinyar nan tayi maka da kayi mata wannan tsanar da har zaka bada hadin kai gurin cutar da ita, nafada na kara maimaitawa kar Ku batawa yarinyar nan rayuw..... Kai! Arrama da kata mana Dan Allah ya isa haka" Abbas yafada Wanda tun zamansa a gurin bai ce uffan ba ,sai yanzu Ya gyara zama gami da zakuda kafada ,yaci gaba dacewa,Ubanmu ne kai wai da zaka titsiye mu kana zagi ina Ruwanka da duk Abinda zamuyi Rayuwarka ko tamu ,Malam kar kasake kawo mana maganar banza yarinyar daka ke wani tada jijiyar Wuya A kanta kana da Alaqa da ita ne kai idan baza kayi ba sai ka hanamu kai baka isa ba Wallahi Kaii!! Kauce Malam!! Yafada A Fusace! Tsaki Nasir yaja yana duba Wani Dan kareren agogo a daure a hannunshi bakwai shaura na Magariba Ya kalli su Abbas din yace "guys Ku tashi mu ware Ku rabuda wancan Komai Allah yace Annabi yace ko wa zai gayawa sanin Allah oho," Cikin Mutukar bacin rai Abdul ya fuce daga dakin yana Allah wadai da tur da wannan dabi'ar da Abokannanshi "yan Uwanshi suka jefa rayuwarsu ciki Yana fita suka Kwashe da dariya gami da tafawa ,Nasir yace"ni narasa gane kan wancan gayan wallahi A kwai shiga Abinda babu ruwanka ko mai ya shafeshi da Lamarin yari yar oho" Dariya Abbas yasa yace"mybe ko son ta yakeyi Dan ga Alamu nan sun bayyana" Tabe baki Nasir yayi yace"tabbas da ya cika Dan Asara Wallahi yarasa wa zai so sai wancan yarinyar mai kama da ru66a66an tomatiri Allah ya sawaqe mai!!" Dariya sukayi dukkaninsu gami da mikewa domin fita,Shima dariyar yasa yace"Wallahi nake gaya maka Ae irin su babu Abinda zakaji sunayi sai qarni in ka kusancesu Sam Sam yarinyar batayi ba yafada yana tabe baki, Anwar yace"komai me takeyi sai na biya bukata ta a kanta Wallahi idan Uwar qarni ma takeyi bai da meni ba" Gabanshi ne yafadi kadan ya Dan kalli Anwar din ta gefen ido ,jin Furucinsa har yanzu a kan Maryam din ,bai qara cewa komai ba har suka fice daga shashen gaba daya Wata sabuwar mota suka shiga Nasir ya ware kida kamar yadda ya saba suka five daga gidan *✍🏻,,,,,,,,,,* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ _*WANNAN BOOK DIN NASIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_ 08089965176 *DEDIGATED TO:MY FAN'S*😘 *🅿31* Lokacin da Maryam ta fita daga dakin Nasir kai tsaye part din Mom ta nufa cikin Nutsuwarta tamkar babu Abinda ya faru. Mom na kokarin hawa sama domin gabatar da sallah magariba ,sai ta dakata ganin shigowar Maryan din. Cikin sakin Fuska tace" Maryam Kin gama ko? Cikin Nutsuwarta kamar ko da yaushe tace"Eh Momy na nagama Farlour ne ban gyara ba sai gasu sunshigo game lokacin Sallar Magarb yayi zanje nayi Sallah". Mom din ta gyara tsayuwarta tana kallon ta tace"ina fatan bai miki komai ba nasan Halin kayana" Murmushi tayi kadan"tace Momy na kenan Mai zaiyi min Ancle din yace ne kawai in tafi tunda sun shigo " "Daga haka fa" Momy tafada tana mata kallon tuhuma. Sai ta duburburce tana tsoran kar Momyn ta Fahimci Abinda yafaru,yanzu gashi ita kuma qarya ba dabi'ar ta bace, Kallon zargi Momyn take mata race"kifada min gaskiya daughter kinji ko"? "Ok zo nan Muje sama Muyi sallah a nutse sai ki fada min" Momyn tafada gami da karasowa inda take tsaye ta kama hannunta suka haura Sama inda dakunan su suke. Bayan sun idar da sallahr ne Cikin Nutsuwa Mom din ta kalli Maryam tace"kifada min idan ya dake ki kamar yadda ya saba kinji doughater" Shiru Maryam tayi tana wasa da hannunta. Sai da Mom din takara Maimaita tambayar,sannan tace"Allah Momy babu Abinda yayi tafada A fili a zuciyarta tana Jan Istigifari. Taci gaba da cewa ,Dama Dama Wannan Abokin nashi ne,sai tayi shiru takasa karasawa, Ina jinki ya kikayi Shiru Momyn tafada" Shine Yake kulani Momy nikuma bana so tafada kanta a kasa, Momyn tace"To ae kina da gaskiya Mutuncin "ya mace tsare kanta babu ruwanki dashi ko ya kulaki ,gaisuwa kawai na lamunce kiyi dashi kinji ko kuma zanyiwa Nasir magana tunda ba kyaso tayi masa magana duk inda ya ganki Kar yakara shiga lamarinki" Gabanta yafadi jin Abinda Momyn take fada, Da sauri ta dago kai tace"A,a Momy ba sai kin yiwa Ancle maganar ba Dan Allah" Harararta Momyn tayi kadan tace"ae dole in yi mishi magana yajawa Abokinshi kunne domin a kanki zan iya batawa dashi" Sunkuyar da kai tayi tana Murmushi kadan tace"Dan Allah Momy mubar maganar bana so ki batawa Uncle rai" Dariya Momyn tayi gami da Mikewa daga kan daddumar da sukayi sallah A kanta tace" in dai a kanki ne ran Nasir zai baci kuwa , Mikewa tayi ita ma tabi bayan Momyn suka sauka kasa ,a tare Maryam din na kokarin fita da niyar tafiya bangaransu Momyn ta dakatar da ita,tace Lallai sai ta tsaya sunci Abinci tare ,ba yadda ta iya haka ta bi bayan Momyn can dainnig in da kayan Abinci ke jere iri iri na haduwa na Alfarma, Momyn ta hada Mata komai tsaf ,Cikin nutsuwa Maryam tafara cin Abincin suna hira da Momyn kadan kadan ,sai da Momy ta tabbatar da Maryam ta koshi sannan ta kyaleta ta tafi bangaransu. Lokacin da tashiga shashin nasu Ana sallahr isha'i Aunty da su Nafi'u duk sallah suke ,sabida haka Alwala ta daura ita ma tabi sawun su. Aunty na idarwa tafara hidimar Zubawa yara Abinci ,ta kalli Maryam dake zaune kan dadduma bayan ta idar da sallah tana Addu'a ,"kefa a zuba miki ? Nasan dai kinci gurin Momynki ko? Daga kai Maryam tayi A nutse tace wallahi kuwa Aunty a koshe nake Amma da safe naci dumame dama yafi dadi" Tabe baki Aunty tace Allah ya kaimu . mai kika tsaya yi a ne a can? *✍🏻,,,,,,,* [14/03, 12:41] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ *🅿28* To masha Allah Mom tace dama ae ni haka nakeso duk da nasan ba laifin ki bane dama nashi ne. Bata ce komai ba ta karbi key din kanta a qasa ta kama hanyar fita daga farlour n Nom tace kiyi sauri ki gama mybe yanzu ki kanshi domin Lokacin shigowar ne yanzu mussaman yafita tun safe nasan dole zai dawo ko Dan yin Wanka ,sannan Cikin nutsuwa tace in sha Allahu zan yi sauri Momy , Yawwa Allah yayi miki Albarka Maryam Amin tace ta kama hanyar fita daga Farlour nan To ko da Maryam ta bude shashin Uncle din Abin yayi mugun bata mamaki ganin yadda ko ina yake a hargitse babu gyara A fili tace gayu an sanku ba'a San makwancinku ba ta6! Yanzu shi duk gayunshi dakinshin haka yake lallai Bata kara tsinkewa da Abin ba ma sai da ta shiga bedroom dinshi taga kaca kaca komai a hautsine kayanshi barbaje kan bed dinshi wasu a qasa wasu a kan kujera takalma a haushine duk da gurin ajiyarsu suke mirrow dinshi kaca kaca turarurruka ne masu Dan karan tsada a zube a gurin gami da mayuka sun fi kala a shirin wasu har sun fado kasa, Toilet din tabude ta shiga ,Wai Abin sai a hankali da'alama tunda ya tafi Momy ba sosai take sawa a gyara dakin ba domin bacin da yayi,, yayi yawa gajerun wando nane sunfi kala goma gasu Nan a zube cikin Abin Tara wanki da'Alama kullum sai ya balle sabo ganin ledodinsu a gurin , Nan da Nan ta Tara ruwa tafara Aikin toilet din tsaf ta'hada kayan wanki dasuke gurin ,kananun kayan kuwa ta zuba su cikin ijin wanki ta kunna shi ,sannan ta ciga da Aikinta ,duk wasu tarkacan su gwangwanin turarurrukan Wanka gami da kwalayen sabulai da sauransu sai da takwashe tsaf cikin wani katon duzbin' tafito dashi can harabar gidan, Ta koma ta matse kayan da ta zuba cikin Abin wanki ta shanyasu tsaff jikin hangar dake manne a toilet din ,takashe injin,gami da qara wanke toilet din tas sai da ta tabbatar da yayi mata yadda take so sannan tafito tafara Aikin bedroom din cikin Nutsuwar ta Hijab din jikinta ta cire ganin yana hana ya Aiki kafin ta Ankara tafara jin kiran sallah magariba Cikin sauri ta karasa shimfida bed shirt din ta jera fililon kan tsaff ta karasa kan Mirrow din tafara gyara ka yayyakin dake Kai tsaf ta jere su gwanin sha'awa ta share dakin Tass tafitar da duk wani Abu Mara muhimanci gurin takalmanshi ma tsaff ta gyara masa dakin sai fitar da wani irin qamshi yake mai dadi ,Cikin sauri tafito farlaur din hannunta riqe da wata katuwar Leda da ta zuba tarkacan da ta sharo a dakin ,shaf ta manta da hijab din ta a dakin sabida yadda take sauri kar ta rasa Sallahr magari ba Dan gaskiya maryam bata qara'i Lokacin sallah nayi take gabatar da ita Allah ya huwace mata wannan, *Allah kasamu a danshinta* Turus tayi gabanta yana wani mugun duka ,ganin su da tayi a zaune su hudu da Alama shigowarsu kenan Dan ko Alama bataji shigowarsu ba,Nasir ya na kokarin bude dakin suka buga karo,da'ita da sauri ya dago kai hannunshi dafe da goshin Cikin Mamaki yaga Maryam tsaye ta zuba masa idanunta Wanda ya tsana a rayuwarshi, Da mugun sauri ya koma da baya yana sakin ajiyar zuciya domin ya zata mafarki yakeyi Wanda ya sabayi nata duk daran duniya,yafara nunata da hannu bakinshi na rawa yaga za furta ko kalma daya, Ganin Abinda yakeyi yasa tace Auncle nice Maryam fa Momy CE tace in zo in gyara maka shashinka yanzu na gyara maka ciki nan nakeso in gyara a nutse take maganar, Anwar!! Anwar!! Ya kwala masa kira Cikin mugun bacin rai!! Da sauri Anwar ya karaso gurin ,yace kai A boy wannan kira haka kaifa dadi na dakai a kwai takurawa wallah.... Kafin ya karasa idonshi yayi tozali da Maryam tsaye jikin kofar dakin nasir kanta a sunkuye tana wasa da hannuta ,bata son kallon Nasir ganin irin wulakantancan kallon da yakeyi mata, Gashi babu hijab a jikinta a takure ta ke jinta,sai maqe jikinta takeyi jikin kofar, Wani murmushi Anwar ya saki yana Sosa Kanshi sai wani kallon kurrula yakewa Maryam tamkar ya lasheta Tsaki Nasir yaja ,yace ga tsuntsu daga sama ga tanan dama kana nemanta kaga ba sai kasha wahala ba yafada tana yi mata wani Dan iskan kallon raini ,cikin wata muguwar tsawa gami da kyara yace kauce min anan Fockyou mother fourkar!! yafada yana wani tsale tamkar zai kai mata duka,da sauri Maryam ta kauce ta bashi hanya jikinta yana kyarma ,ya zo ya wuce yana wani ya mutse fuska tamkar yaga kashi ,ya kakalo yawo ya taufa mata ajiki ya shige dakin gami da banko kofa, Jikin kofar ta makale tana takure jikinta ganin yadda Anwar ya ke kusantar ta yana kokarin Rungumeta, *✍🏻,,,,,,,* [16/03, 07:01] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🎗🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ ~*DEDIGATED TO: MY FAN'S*~ *🅿29* Ya karaso daf da ita yana mata wani kallo irin nasu na "yan duniya sai lasar baki yake yi tamkar wani tsuhon maye, Hannunta ya kama ya riqe cikin nashi yace baby kin hadu fa wallahi babu karya ina son ki kina so na kema? Yafada yana kanne mata ido daya, Kauda kan ta tariqa yai ganin fuskarsa dab da tata ,tayi shiru bata ce komai kokarin ta kawai yadda zata gudu daga hannun waddanan Azzaliman, Sai yafara hade ta da jikin kofar dakin Nasir din da take makale ya sanya hannuwanshi duk biyun yana lalubarta, Bige hannun tayi tana kokarin fashewa da kuka,ya kara mai da hannunshi jikinta a karo na biyu Sai tafashe da kuka cikin kuka" tace Uncle ka fito ka tai make ni zai keta min haddi ni back"yar iska bace" Kafin ta rufe bakinta suka fadi rigib! Ita da Anwar din sakamakon bude kofar da Nasir yayi babu zato , Tana kan ruwan cikin Anwar din tana kokarin tashi daga kansa yayi da shi kuma ya sanya duk hannuwanshi biyun ya ruqunqume ta kam! Tamkar wani Dan dambe haka Nasir yayi kansu a hautsi ne ya daki kafar Anwar da wani mitsayacin takalmi mai ta yoyi da yasanya a kafarshi yanzu domin Wanka ya sakeyi gami da sake wani dressing din domin sake fita, Ya San ya hannusa guda ya dauke Maryam daga kan Anwar din yana zaginta da turanci ya fidda hannu ya dinga gaura mata tafi tamkar Wanda Allah ya Aiko shi, A kasalance Anwar ya mike yana kokarin kwatar maryam daga Hanunsa, Ya kai masa wani kutofo,yayi taga taga zai fadi ya tsaya da kafaunsa Da sauri Abbas da Abdul latif wadanda kecan falo suka karasa gurin domin hayaniyar da sukaji kadan daga can bedroom din Nasir Dan a zatonsu ma ko fada ne ya hautsine a tsakaninsu su biyun. Ya kara daga hannunsa zai kara kai mata mari Abdul latif ya riqe hannun yana masa wani irin kallo, Bai ce komai ba ya mai da idonshi kan Maryam dake takure idon ta na zubar da hawaye, Fizge hannusa yayi yace da Allah malam sakar min hannu wannan "yar iskar yarinyar ni zata nuna wa iskanci Dan Ubanta a dakina za ta kwanta a jikin wannan Dan iskan yafada yana nuna Anwar dake zaune da jiki a mace domin ya Riga yagama kwadaituwa da yarinyar, Cikin mamaki Abdul ya maida idonshi kan maryam a karo na biyu ,yace" Maryam mai yakawo ki dakin nan ina kuma hijab din ki? Cikin kuka tace Momy ce tace nazo na sharewa Ancle dakinshi nayi masa gyaragare wallahi, Ajiyar zuciya ya sauke yace "zo ki wuce ki tafi kin ji ko" dakin Nasir din tayi niyar komawa domin dauko hijab din ta, A zabure! Yayi kan ta yana mata wulakantacan kallo ,ya tsare kofar dakin ,"yace get Out" joya wa tayi da nufin tafiya Abdul ya dakatar da ita ,ya kalli Nasir da rai a bace yace wallahi baza ta fita a haka na mahaifinta na waje a zaune Sam bai dace ba hakan" Tsaki Nasir yaja ya shige dakinsa Anwar yace"wai kai ina ruwanka da yarinyar ne malam naga fa kana min shishshigi a kanta wai ko son ta kake yi ne iyi ,Wallahi tunda na kwadaita da ita sai na biyawa kaina bukata ko ta halin yaya ne kai dai kafi kowa sanin halina" Karaf! A kunne Nasir lokacin da yake fitowa daga dakin sa hijab din Maryam a qasa yana ja wai bazai dauko da hannunshi ba, Gabanshi ne yafadi jin Furucin Anwar yariga yasan halin sa ciki da waje tamkar maye yake gurin mace zai iyayin komai a kanta Dan ta wani fanni na yafishi son mata tunda shi ba kowace mace yake kwanciya da'ita bah' Ba Dan komai ya hana Anwar cika burin sa ba a yanzu sai Dan in ya tuno da hallacin da Uwar yarinyar tayi masa ,bazai taba cutar da jinin Aunty shi ba zai bari a cuceta ba yarinyar taci darajar malam Ya'u da Aunty shi ,Amma da badan haka ba a gabanshi zai sa Anwar ya yagalgala masa ita wallahi sabida tsabar haushin da take bashi taqi fita daga rayuwarsa kullum ya kwanta sai tazo masa cikin baccinsa ta ida nunta masu ban tsoro a cewar sa ,shine dalilin da yake ganin anya Aunty shi ba mayya ta haifa ba ,tunda shi maye ruwansa da ita, Da sauri Abdul yaje ya cire hijab din daga kasan kafar Nasir din ya mika mata yace"maza ki sa kinji ko kiyi tafiyarki Allah ya saka miki" Da sauri ta karbi hijab din hannuta na rawa ta zira tayi hanyar fita daga dakin tana Addu'ar Neman tsari gami da godewa Allah da ya tsareta daga sharrin su Nasir *✍🏻,,,,,,,,* [18/03, 13:49] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _*Binta Umar*_ ~*Maman Abdul Wahabu*~ ~*Mrs Ahamad gwadaba*~ _*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU KACAL IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_ 08089965176 ~*DEDIGATED TO MY FAN'S*~😍 *🅿30* Abdul latif ya daura idonsa kan Nasir bayan fitar Maryam Ransa A mugun bace yac" yanzu kai Nasir da kai za'a hada baki gurin cutar yarinyar can hakan da kukeyi yayi daidai kenan Abinda kuke a waje shine za kuzo gida kuyi mai Maryam tayi maka ? Yarinyar da take bala'in tsoranka wane irin Abu Aunty tayi maka zaka saka mata da haka"? Ya karashe ya Maganar yana sauke ajiyar zuciya cikin tsantsan bacin rai!! Wani kallon banza Nasir yayi masa yana ya mutse fuska cikin izgili yace" kai karfa ka kawo min maganar banza mana ,Kai meye ruwanka da ita lokacin da kashigo A kai na kaga yarinyar da zaka daura min jakar tsaba ,mai zanyi da'ita ,Aba sai kace zabiya Mtssss! Sam Sam Allah ya tsareni ita Dan Uwarta mai yakawo ta dakina anan fa naganta har da tube hijab tamkar tana dakin Uwarta" ya karashe maganar yana wani zakuda kafada Alamar babu Abinda ya dameshi, Dauke kansa yayi daga kan Nasir din cikin bacin rai har ila yau jin irin Furucin da yakeyi Lallai Nasir yayi Nisa! Ya kalli su Anwar yana girgiza kai yace "Wallahi mutukar Wani Abu ya samu yarinyar nan ta dalilinku sai nayi Shara'a da Ku A kanta , kai ne mai furucin ko ta halin kaka sai ka kauda kwadayinka a kan ta ,yafada yana kallon Anwar,yaci gaba da cewa Wallahi duk in da zanshiga in fita zan shiga a kan in Daukar mata fansa. Wani kallon banza Anwar yayiwa Abdul din yace"Kai ka isa ka hanani ae kata Abinda nayi niyya A kan waccan yarinyar Mara galihu "yar mai gadi da har kak e wani tada jijiyar wuya a kai kai a suwa Kai din banza" ya karashe maganar yana furzar da wani huci mai daci Aba kinshi, Girgiza kai Abdul yayi yana binsu da kallo daya bayan daya ,ya kalli Anwar din A karo na biyu ganin yadda ya zaqe da yawa har yake wani rantse rantse gami da cin Alwashi a kan Maryam din Tabbas idan wani Abu ya same ta Wallahi Anwar sai ya gane bashi da wayo Yace"OK toum tunda ka rantse ae ga fili nan ga mai doki sai ka bada himma tanan ni kuma zaka San ka tabowa kanka Abinda baza ka iya ba kana maganar Maryam bata da gata to tana da gatan Allah dani in sha'Allahu Allah zai tsareta daga sharrinku ,kai kuma Nasir ya fada yana nunashi da hannu yace "wallahi duk Abinda ya samu Maryam ka tabbata babu rufin Asiri dady sai yaji domin kanajin furucin wannan Mara mutuncin a kanta kayi shiru wato kabashi goyan baya kenan ko mai yarinyar nan tayi maka da kayi mata wannan tsanar da har zaka bada hadin kai gurin cutar da ita, nafada na kara maimaitawa kar Ku batawa yarinyar nan rayuw..... Kai! Arrama da kata mana Dan Allah ya isa haka" Abbas yafada Wanda tun zamansa a gurin bai ce uffan ba ,sai yanzu Ya gyara zama gami da zakuda kafada ,yaci gaba dacewa,Ubanmu ne kai wai da zaka titsiye mu kana zagi ina Ruwanka da duk Abinda zamuyi Rayuwarka ko tamu ,Malam kar kasake kawo mana maganar banza yarinyar daka ke wani tada jijiyar Wuya A kanta kana da Alaqa da ita ne kai idan baza kayi ba sai ka hanamu kai baka isa ba Wallahi Kaii!! Kauce Malam!! Yafada A Fusace! Tsaki Nasir yaja yana duba Wani Dan kareren agogo a daure a hannunshi bakwai shaura na Magariba Ya kalli su Abbas din yace "guys Ku tashi mu ware Ku rabuda wancan Komai Allah yace Annabi yace ko wa zai gayawa sanin Allah oho," Cikin Mutukar bacin rai Abdul ya fuce daga dakin yana Allah wadai da tur da wannan dabi'ar da Abokannanshi "yan Uwanshi suka jefa rayuwarsu ciki Yana fita suka Kwashe da dariya gami da tafawa ,Nasir yace"ni narasa gane kan wancan gayan wallahi A kwai shiga Abinda babu ruwanka ko mai ya shafeshi da Lamarin yari yar oho" Dariya Abbas yasa yace"mybe ko son ta yakeyi Dan ga Alamu nan sun bayyana" Tabe baki Nasir yayi yace"tabbas da ya cika Dan Asara Wallahi yarasa wa zai so sai wancan yarinyar mai kama da ru66a66an tomatiri Allah ya sawaqe mai!!" Dariya sukayi dukkaninsu gami da mikewa domin fita,Shima dariyar yasa yace"Wallahi nake gaya maka Ae irin su babu Abinda zakaji sunayi sai qarni in ka kusancesu Sam Sam yarinyar batayi ba yafada yana tabe baki, Anwar yace"komai me takeyi sai na biya bukata ta a kanta Wallahi idan Uwar qarni ma takeyi bai da meni ba" Gabanshi ne yafadi kadan ya Dan kalli Anwar din ta gefen ido ,jin Furucinsa har yanzu a kan Maryam din ,bai qara cewa komai ba har suka fice daga shashen gaba daya Wata sabuwar mota suka shiga Nasir ya ware kida kamar yadda ya saba suka five daga gidan *✍🏻,,,,,,,,,,* [20/03, 02:30] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* ~*Binta Umar*~ ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ _*WANNAN BOOK DIN NASIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_ 08089965176 *DEDIGATED TO:MY FAN'S*😘 *🅿31* Lokacin da Maryam ta fita daga dakin Nasir kai tsaye part din Mom ta nufa cikin Nutsuwarta tamkar babu Abinda ya faru. Mom na kokarin hawa sama domin gabatar da sallah magariba ,sai ta dakata ganin shigowar Maryan din. Cikin sakin Fuska tace" Maryam Kin gama ko? Cikin Nutsuwarta kamar ko da yaushe tace"Eh Momy na nagama Farlour ne ban gyara ba sai gasu sunshigo game lokacin Sallar Magarb yayi zanje nayi Sallah". Mom din ta gyara tsayuwarta tana kallon ta tace"ina fatan bai miki komai ba nasan Halin kayana" Murmushi tayi kadan"tace Momy na kenan Mai zaiyi min Ancle din yace ne kawai in tafi tunda sun shigo " "Daga haka fa" Momy tafada tana mata kallon tuhuma. Sai ta duburburce tana tsoran kar Momyn ta Fahimci Abinda yafaru,yanzu gashi ita kuma qarya ba dabi'ar ta bace, Kallon zargi Momyn take mata race"kifada min gaskiya daughter kinji ko"? "Ok zo nan Muje sama Muyi sallah a nutse sai ki fada min" Momyn tafada gami da karasowa inda take tsaye ta kama hannunta suka haura Sama inda dakunan su suke. Bayan sun idar da sallahr ne Cikin Nutsuwa Mom din ta kalli Maryam tace"kifada min idan ya dake ki kamar yadda ya saba kinji doughater" Shiru Maryam tayi tana wasa da hannunta. Sai da Mom din takara Maimaita tambayar,sannan tace"Allah Momy babu Abinda yayi tafada A fili a zuciyarta tana Jan Istigifari. Taci gaba da cewa ,Dama Dama Wannan Abokin nashi ne,sai tayi shiru takasa karasawa, Ina jinki ya kikayi Shiru Momyn tafada" Shine Yake kulani Momy nikuma bana so tafada kanta a kasa, Momyn tace"To ae kina da gaskiya Mutuncin "ya mace tsare kanta babu ruwanki dashi ko ya kulaki ,gaisuwa kawai na lamunce kiyi dashi kinji ko kuma zanyiwa Nasir magana tunda ba kyaso tayi masa magana duk inda ya ganki Kar yakara shiga lamarinki" Gabanta yafadi jin Abinda Momyn take fada, Da sauri ta dago kai tace"A,a Momy ba sai kin yiwa Ancle maganar ba Dan Allah" Harararta Momyn tayi kadan tace"ae dole in yi mishi magana yajawa Abokinshi kunne domin a kanki zan iya batawa dashi" Sunkuyar da kai tayi tana Murmushi kadan tace"Dan Allah Momy mubar maganar bana so ki batawa Uncle rai" Dariya Momyn tayi gami da Mikewa daga kan daddumar da sukayi sallah A kanta tace" in dai a kanki ne ran Nasir zai baci kuwa , Mikewa tayi ita ma tabi bayan Momyn suka sauka kasa ,a tare Maryam din na kokarin fita da niyar tafiya bangaransu Momyn ta dakatar da ita,tace Lallai sai ta tsaya sunci Abinci tare ,ba yadda ta iya haka ta bi bayan Momyn can dainnig in da kayan Abinci ke jere iri iri na haduwa na Alfarma, Momyn ta hada Mata komai tsaf ,Cikin nutsuwa Maryam tafara cin Abincin suna hira da Momyn kadan kadan ,sai da Momy ta tabbatar da Maryam ta koshi sannan ta kyaleta ta tafi bangaransu. Lokacin da tashiga shashin nasu Ana sallahr isha'i Aunty da su Nafi'u duk sallah suke ,sabida haka Alwala ta daura ita ma tabi sawun su. Aunty na idarwa tafara hidimar Zubawa yara Abinci ,ta kalli Maryam dake zaune kan dadduma bayan ta idar da sallah tana Addu'a ,"kefa a zuba miki ? Nasan dai kinci gurin Momynki ko? Daga kai Maryam tayi A nutse tace wallahi kuwa Aunty a koshe nake Amma da safe naci dumame dama yafi dadi" Tabe baki Aunty tace Allah ya kaimu . mai kika tsaya yi a ne a can? *✍🏻,,,,,,,* [23/03, 00:15] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *YARO DA KUDI* 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writing By* ~*Binta Umar*~ ~*Maman Abdul Wahabu*~ *MRS AHAMAD GWADABE* _*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI SAI KA TUNTUBI WANNAN NUMBAR*_ 08089965176 _INA MIKA SAKON TA'AZIYATA GA "YAN UWA DA IYALAN ALHJI RUFA'I GWADABE ,MUNA ADDU'AR ALLAH YAJI KANSHI YA GAFARTA MASA ALLAH YA YAFE MASA ALLAH YA KYAUTA TAMU BAYAN TASU👏🏻_ *🅿32* Aunty Momy ce ta Sani gyaran dakin Ancle Maryam tafada cikin Nutsuwa. Ayya to ae kin kyauta Aunty tafada. Ancle din ma ya kwana biyu bai shigo min ba Aunty tafada tundai ranar da yadawo" Ita dai Maryam bata ce komai ba domin Aunty bata son Laifin sa ko kadan. **************** Karfe takwas saura na safiyar Litinin Maryam tsaf cikin Unporm dinta na Makaranta, Tana zaune gefen Babanta suna karyawa a gurguje ,ta kalli su Naf'iu tace "kuyi sauri Wallahi idan ba hakaba in tafiyata" Ya Maryam ni dai naga Mutafi kawai Mubarshi tunda kullum sai yasa munmakara, Duka Nafi'u ya kaiwa Miftahu jin Abinda yake cewa yace "bana hana yimin Rashin kunya ba" Maryam tayi sauri ta riqe hannunsa tace "ai ba karya yayi maka ba ka dakeshi sai na rama masa" Dariya Babansu yake musu yace"kai Miftahu kafiye tsokana kai kuma Nafiu sangirma kamar gyambo" Aunty tace "Haka sukeyi si tayin koka ye kokayen shashanci" Mikewa Maryam tayi tana gyara books din hannuta gamida da gyara jakarta tace"ai sai Ku tashi Mutafi ko" Duk suka miqe a tare suna yiwa iyayen nasu Sallama. Mi kewa Malam Ya'u yayi shima ya biyo bayansu Dan haka yake musu haka yake rakasu har kusa da makarantar sannan ya dawo gida dake makarantar babu nisa da gidan Alhji Huseen din. Suna fitowa harabar gidan sosai Nasir ya fito daga part dinshi jikinshi sanye da kayan motsa jiki jikinshi a Murmurde ,sakin Fuska yayi lokacin da Idonshi yayi tozali dasu Nafi'u Yace "Morning My boys gami da dumqule hannusa kamar yadda yake musu ,Da sauri Nafi'u ya karaso yana dariya ya daki hannun Sosai yace"Morning Ancle katashi Lafiya" Kalau Aboki na Nasir din yafada yana Jawo hannun Miftahu suna gaisawa, Farin ciki ne ya Lullube Malam Ya'u yana tsaye Fuskarshi tamkar gonar auduga Dan dadi. Nasir ya Mika masa hannu kamar ko da yaushe yace "Arrama Barka da Asubah" "Barka kadai Nasiru katashi Lafiya" "Lafiya Alhmdilahi" Yace "kuzo in aje Ku a Skull din ko" Yayi can inda motarshi take a je. Ayya ai da ka barsu ma Nan makarantar tasu take bakin hanya"Malam Ya'u yafada Ai fita zanyi Arrama Kawai su shigo na sauke su Nasir din yafada, Ko gama rufe baki bai yi ba Miftahu yayi gaba dama yana kwadayin shiga Motar Ancle din. Cikin sanyi Murya Maryam tace"Ancle ina kwana"? Yanajin ta ya share ta,bata daddara ba ta kara maimaitawa, Shiru yayi a karo na biyu yana kokarin bude mota Malam Ya'u yace' Maryam na gaishe da kai Nasir" "Ok ya joyo Ya Dan kalli inda take yace" Lafiya Maryam yaya kike? Dadi taji ganin yadda Ancle din ya Amsa gaisuwarta. Tace"lafiya lau Ancle ,banza yayi da ita ya tada motar bayansu Nafiu sun shiga ko sauraron ta bai yi ba yafara kokarin tafiya. Tace "Ancle ban shiga ba fa" Wata harara yayi mata yaja tsaki kadan Dan ganin Malam Ya'u na gurin ya daka ta tashiga tukkuna sannan yaja motar Malam Ya'u ya karasa bakin get din yana kokarin bude masa kofa, Ya fice daga gidan. Yana fita ya tsayar da Motar ya waigo yana kallonta A wulakance ,yace ke saukar min A mota" *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ _*NANA KHADIJA*_ _*YARO DA KUDI*_ _*GIMBIYA BALARABA*_ 📚📚📚📚✍🏻 [26/03, 01:44] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writteng by* *Binta Umar* ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ _WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI BIYU_ 08089965176 *🅿33* Diri diri cewa Maryam tayi jin Abinda yake cewa sai tasa masa ido tana kallo cikin tsoro! Ya buga mata wata muguwar tsawa "get out nace kin tsaya kin sanya min ido shegiya Mayya mai kama da Aljanu kici kanki kurwa kurr! Yafada A harzuqe! Da sauri Maryam tabude murfin motar tafice tana jin wani mugun bakinci idan anyi duniya Dan Manzon Allah baza ta qara kula Uncle ba ko me za'ayi kuwa sai dai Aunty ta daketa a kan taqi kulashi. Tana sauka ko sakon daya bai qara ba yafigi motarsa hade da bula mata kura! Jikin Unporm, Wani hawayen bakin ciki ne yafara fita daga idonta tanayi tana karkade jikinta kana takama hanyar tafiya kamar yadda suka saba tunda dama skull din bawani nisa da gida. Kan ta karasa skull tayi kokarin daina fitar hawayen Amma kana ganinta kasan tayi kuka sabida yadda idonta yayi ja! Sukuku su nafi'u sukayi ganin Abinda Ancle yayiwa Yayarsu ,Miftahu yace "Uncle Yaya Maryam tayi maka Laifi ne? Yana kokarin kunna kida kamar yadda yasaba yace"No" Babu Laifin da tayi min Abokina Kawai bana Ra'ayinta ne Na tsaneta! Miftahi"yace Uncle mai tayi maka katsane ta mu kuma ba ka tsane mu ba? Dariya yasa kadan yana mamakin tambayar kwakwa irin ta yaron yabashi hannu suka tafa yana dariya yace" Ai ba lallai sai mutum yayi ma laifi ba zakiji baka sonshi boy Yayarku tsoro take bani idan nakale ta tamkar Aljana" Dariya Nafi'u ya qyalqyale dashi gami da dukan kafadar Nasir din sai kace wani sa'ansa yace"Lallai Aboki Yaya Maryam din ce Aljana duk kyawunta kaji kuwa yadda a skull a ke maganar kyanta A kwai Ancle Bash dinmu kullum sai yayi mata Magana bata kulashi bakaji yadda Abokai na suke cewa wai duk tafi mu kyau. Wai suna kama da wannan "yar india Ashwariya" idansu iri daya Dan Na Yaya Maryam din har yaso yafi na Aswariyyan blue, Tabe baki Nasir yayi yana girgida kai Alamar yana jin dadin Music din dake fita kasa kasa cikin motar tasa yace"gaskiya waddan nan Friends din naka sun cuci Aswariyya da suka hadata da wan can tab!! Da nasansu sai na Zane su da bulala domin sun batawa star ta kyawunta" Yafada yayin da yakeyi parking. Daidai get din Makarantar. Dariya Nafi'u yayi yana bude mota yace"to Uncle ko in kira makasu ne" "Aa No" barsu kawai Zamu hadu ne wataran Amma kafada musu duk sanda muka gadu sai Na Zane su da kyau yafada Cikin sakin Fuska da barkwanci Dariya yaran sukeyi suna kokarin daukar Lounch book din su Ancle din ya fito da wasu tarin Sweet masu bala'in tsada da dadi Dama ba ya rabo dasu cikin motar kasancewarsa ma'abocin son kayan zaqi ya basu yace"gashi nan kuje kura ba ko" Cikin nutsuwa suka karba kana suka daga masa hannu suka nufi cikin makarantar, Yana kokarin juya mota Maryam ta karaso jikinta a sanyaye ko kallon in da Motar take ba tai ba kai tsaye cikin Makarantar ta nufa, Shi ma ya ganta yayi saurin dauke kai daga kanta gabansa na faduwa kadan bala'in jin haushin yarinyar yakeyi bai San meye dalili ba ,ko kadan bai tausaya mata ba tafiyar dasu kai suka barta. Yaja Motarsa ya bar gurin Cikin Nishadi da'Alama yanajin dadin duniyar" Tana Shiga cikin Makarantar Uncle bash ya tare kamar ko da yaushe,sai ta saki Fuska tace"Uncle ina kwana? "Lafiya kalau habibty Yau kin Makara da yawa fa Yafada idonshi tsaye kanta ji yake tamkar ya lashe ta ya huta! Dariya tayi kadan har dimful din ta ya motsa ,Abinda yake mutukar so kenan a gareta tace Uncle kenan kullum sai kace na makara dubi time fa takwas yanzu tayi tafada tana kallon Agogon hannunta, Hannun yabi da kallo gami da kurawa fatar ta ido ganin wata lafiyaryiyar fata tamkar ka matsa jini ya bulo harda wani gashi gashi a kwance, Yace"ae nufi na kin Makara baki zo naganki da wuri ba, Murmushi tayi tana gyara zaman hijab dinta ganin yadda yake satar kallon hannunta ,tayi gaba kawai ta rabu dashi anan domin in Dan ta daka ta tashi sai su lalace anan gurin ,gashi dokar Makarantar babu soyayya tsakanin dalibi da daliba ballantana Malami da daliba dayawa Malamai da daliban makarantar basu fahimci Son ta yakeyi ba sai suke ganin kamar haduwar jini kawai kasancewar Maryam din tana da kokari cikin skull din gami da tsabbata da ladabi da biyyaya shiyasa kowane Malami yake son ta, *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 [28/03, 00:52] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* _*Binta Umar*_ *MAMAN ABADUL WAHABU* ~*MRS AHAMAD GWADABE*~ _*WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA 200 IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_ 08089965176 *🅿34* Har a katashi daga skull Maryam najin bakin cikin Abinda Uncle yayi mata. Sabida haka ranta a bace ta shiga gida tun da get Baban gida yake Jan ta da wasa kamar yadda ya saba ,Amma bata tanka mashi ba tayi wucewarta ciki ko jiransu Nafi'u batayi ba idan sun gama shirmensu sa shi go domin su ma haushinsu takeji ganin A gabansu Uncle din yaci mata mutumchi basu nuna damuwarsu ba Sai kace shashashai suka zauna cikin motar duk dai yadda suke dashi ba kamar ita ba ne. Aunty tana kallon yanayinta tasan yau halin nata ne ya motsa idan ba'ayi sa'a ba haka zata kwana ta yini bata kula kowa ba. Tace"Aunty sannu da gida" "Yawwa Maryam kundawo Lafiya"? Ina su Nafi'u? "Suna can gurin Baban gida" tafada yayin da take kokarin shiga farlour nasu, Tabe baki Aunty tayi tace"Miskili kafi mahaukaci ban haushi" Ta cigaba da Aikinta cikin kwanciyar hankali. ******* To Nasir yau kwata kwata bai fita yawo ba tun safe yana part dinshi a kulle bayan ya dawo daga motsa jiki bacci yake bai tashi ba sai bayan la'asar ,yana duba wayarshi miscall din Dady Har biyar ,gabanshi ne yafadi a fili yace Lallai yau a kwai rigima a gidan nan. Mi kewa yayi da jiki a mace ya shige toilet domin wanka Alwala ya daura bayan yaga ma wanka n yafito ya kimtsa cikin qananun kaya As'usel sannan ya tada Sallah nan cikin dakin nashi Wanda in da da ne fita zaiyi suyi tare da su Malam Ya'u Bayan ya idar yayi Addu'oinsa iya yadda ya sawwaqa ya mike daga kan daddumar ,yaje ya dauki wayarshi yana laluben numbar Dady nashi yasan yau sai ya sha fada Bugu daya tayi Alh Huseen ya daga gami da gyaran Murya. Kwantar da kansa yayi kamar wani mummuni yace"Dady barka da Yam a"? "Barka kadai" mai kakeyi tun dazu nakira wayarka ya kai sau biyar baka daga ba"? Ko kana can gurin shadgancin naka" Shafa kai ya soma tamkar yana gabanshi yace"Aa Dady wallahi ina gida ma" Da sauri Dady yace "kana gida kanaji ina kiran wayarka kaqi dagawa ko sabida kar in dame ka? Yafada cikin bacin rai! "Aa No" Dady ba haka bane Bacci nake yi ne wallahi kasan A kwai gajiya a tare dani ban gama watstsakewa ba" yafada kamar gaske. "A kwai gajiya a tare da kai Amma duk dare kana waje Dady yafada cikin tuhuma Dariya yafara qasa qasa yace dady kenan kasan ina da Abokai sosai So Dole in Dan fita mu gaggaisa da juna" Tsaki Dady n yaja yace" Mubar wannan Maganar duk Abinda kake ciki nasani Nasir babu Abunda zaka boye min" "Ok dady Mubar ta tunda ba kaso" Nasir din yafada hankalinshi kwance Dady ya cigaba da Cewa" kana sane dai dacewar Monday ta Sama zaka fara Aiki ko A sabon Asibitinka ko? "Eh dady Ina sane " Ok A kwa likitoci da Muka tanada Manya zamu riqa biyansu Albashi mai tsoka domin su ruqa taimakon Al'umar Musulmi" dady yafada yana sauke nuffashi "Ok Dady ae babu damuwa nima can Ina da wasu da Nayi wa Alkwarin daukarsu Aiki Abokan karatu nane duk Mata ne Amma ba"yan Najeria ba ne Daya a gana take daya kuma can kudu ne ban dai riq sunan garin nasu ba" Dady yace"in dai ka Aminta dasu ae shikkenan mu dai muna bukatar wa"yanda zasu kawo mana ci gaba A gurin" "Eh in sha Allahu Dady Teema da Mery sun San Akinsu zasu kawo cigaba" Ok sai ka zauna dasu sosai ka yanke musu Albashi ko ?dady din yafada "Eh in sha Allahu zan kira ko wacce a waya tazo mukara yin intervieo da su" "Hakan yayi duk Wani shirye shirye ka gama shi kafin ranar bana son shashanci" "Ok Dady kar kadamu duk yadda kace za'ayi haka" Kashe Wayar Dady yayi , Sai yabi wayar da kallo yana sakin Murmushi ,A fili yace Dady na Momy kenan. Ficewa yayi daga sheshen nasa kai tsaye part din Momy ya nufa kanshi a sunkuye yana faman daddana wayarshi, *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 [30/03, 01:54] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* *Binta Umar* ~*MAMAN ABDUL WAHABU*~ _*WANNAN BOOK DIN NASIYARWA NE NAIRA DARI BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN*_ 08089965176 *🅿35* Daga can bakin get ya hango Mutananshi su Nafi'u sun dawo daga makarantar isilamiyya Baban gida ya tsayar dasu yana tsokanar Maryam. Bata tanka masa tayi gaba kawai tabarsu Nafi'u gurin domin tun safe takejin dacin Rai ita a rayuwarta ta tsani wulakanci da to zarci shiyasa bata shiga sabgar "yayan masu kudin unguwar ko a makaranta suka hadu kowa harkar gabanshi yake sai kaji suna ta yadda mata da habaici su nace sai girman kai ita ba" yar kowan kowa "yar mai gadi, Tana hango Ancle ta dakata da tayi niyyar shiga gurin Momyn ,sai tafasa sabida ganin can ya nufa shima. Kan ta a qasa cikin Niqab kamar ko da yaushe tazo ta wuce shi tayi bangaransu, Yayi mata wata tsawa cike da Neman fitina yace"ke Aljana a kwaba tsaya nan gurin" Tsayawa tayi jikinta a sanyaye sabida ta tsani wannan sunan da yake kiranta dashi wai Aljana wannan tsabar qiyayya dame tayi kama. Ya karaso gurin Cikin Yanayin tafiyarshi ya tsaya daf da ita ya sanya hannu ya fuzge Niqab din ,yana mata wani wulakantaccen kallo yace" Ke Nan gidan ba gidan "yan Shi'a bane sannan bana "yan izala bane da zaki riqa sanya Abu kina rufe fuska sabida tsabar Munafurci da Annamimanci wallahi duk randa Na kara ganinki da wannan Abin sai nasa an lalata miki fuska. Tunda yafara maganar kanta a kasa yake ,sai da yama tadago kai ta dallare shi da idonta da suke sakashi faduwar gaba,ta zuba masa shi! Saurin dauke kansa yayi daga kanta gabanshi yana faduwa kamar ko da yaushe in ya kalli kwayar idon ta. Sai ta sunkuya ta dauki niqab din kawai bata tan ka masa ba ,tana da gowa ya tattaro yawo ya tofa mata a fuska yana ya mutse fuska yabar gurin yana duba wayarsa jin kira ya shigo ,Anwar ne ya kirashi, Maryam ko Niqab din ta sanya ta goge yawon da ya tofa Mata ta nufi bangaran nasu tana kukan bakin ciki wai ita yaya zatayi da Uncle ne a rayuwarta mai tayi masa ne mai zafi a rayuwa. Allah yasa duk wannan Abun dake faruwa su malam Ya'u basa gani sabida tazarar dake tsakaninsu da get din "Yace yaya kai ne mutumi na" Daga daya bangaran Anwar yace"kai Nifa wannan "yar iskar ta takura min wai yau bata ganka ba gashi takira wayarka taji a kashe shine tun safe ta addabe ni lallai sai Na kawo ta gidan Ku" "Wa cece wai"? "Wacece kuwa in ba Baby ba" "Mtsss wallahi kar ka sake ka kawo ta nan Allah ranka sai ya baci Ka sake ka nunawa Baby gidan nan zata zo ne kawai ta takura min" "To kayi mata waya kawai yanzunan tace dani gata nan zuwa wai in kawo ta" yarinya sai kace mayya ta makale maka sai kace mu ba maza bane" "Ae kuwa zan kira ta ni kai Na fara gajiya da nacin ta wallahi" Dariya Anwar yayi yace "wato gishiri ya salance kenan?" "Ko daya Wallahi jarabar ta ce ta ishe ni" "Mtssss ae sai kayi A boy kasamu dama kake wasa da ita billahillazi dani nasamu damar ka da Sai na ragargaji "yan mata iya son rai Na" Yaci gaba da cewa yanzu "yaya zanyi gurin yaudarar my Maryam dina ne Wallahi kwana nake tunanin ta gaskiya yarinyar ta hadu da yawa, Dariya Nasir yayi yace" kazo kawai da zuman zaka Auri shegiya daga nan sai ka Aiwatar da qudirinka a kanta yan zunan ma ta dawo daga makaranta Wai ita lallai kintsatsstiya har da rufe fuska. _DUK WACCE TA ZAGE MU KAN TA TA ZAGA LITTAFI DAI MUN SIYAR BA MUCE LALLAI KI SIYA BA DA BAMU YADDA DA KANMU BA BAZA MUCE MUN SIYAR BA SABIDA MUN SAN A KWAI MASU SIYA IN KE BAZAKI SIYA BA DAMA BAMA BUKATAR KI SIYA DIN DOMIN BAKI DA KUDIN SIYA SHIYASA KIKE RARAGEFE KIKE NEMAN NA BATI SIDDAN KI KARANTA ,BABU YADDA ZA'AYI MU BATA LOKACINMU MU YI RUBUTU BATARE DA MUNSAN A NASIYA BA ,IN HAKANE AIKIN BANZA MUKE YI KENAN DAN ALLAH IDAN KINJI HAUSHI KIJE KI FARA RUBUTU KIJI YADDA A KEJI KI GANI KO ZA'A SAI NAKI ,HASSADA DAI GA MAI RABO TAKI CE_ _*INA ALFAHARI DA QUNGIYARMU ZAMANI WRTES ALLAH YAQARA HADE KANMU*_ *BINTA UMAR ABBALE*✍🏻 [03/04, 02:10] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻WRITTEN BY* *Binta Umar* _*MAMAN ABDUL WAHABU*_ *WANNAN BOOK DIN NA SIYARWA NE NAIRA DARI. BIYU IN KANA BUKATAR CIGABANSHI GA NUMBAR NAN* 08089965176 *🅿37* Ya gane wace Maryam Momy take Nufi sai ya ya tsine Fuska yace"Gaskiya Mom Bazan iya ba Sam bazan dauki kazamai ba ,ki kaita Asibitinku mana banaga kina nuna mata ba" Kallonsa tayi cikin mamaki tana zuba mishi Abincin tace "karya kake My son kace wa Maryam kazama wallahi ko mai tsaftarka yarinyar tafika ,kullum cikin Alwala take yarinyar Na burgeni sabida Addininta" Dariya yayi yace "Momy wancan yarinyar Mai kama da zabiyan ce tafini tsabta"? "Yes of Couse " Momy tafada gami da tura masa plate din Abincin gabansa 6ata Fuska yayi kawai yafara cin Abincinshi yana kara jin tsanar Maryam cikin zuciyarshi wai duk tsabatarsa Yau momynshi take cewa wata ballagaza yarinya ta fishi. Momy tace"Au!fushi kake Dan Na fadi gaskiya, "Please Mom Dan Allah kar kikara hadani da yarinyar nan kin San yadda Na tsaneta kuwa "yafada yana wani tabe fuska, Zama tayi Cikin kujera tace"Allah ya shirya min kai Nasir Narasa Abinda Yarinyar nan tayi maka" Da har ina cewa ko da'ita za'ayi ne"? Tafada cike da tsokanarsa. Bata Fuska yayi yace"Mom bana son wannan Maganar please" Yafada cikin shagwaba tamkar wani yaro. Alhaji Huseen ne yayi Sallama ya shigo Farlour din Yaron shi biye a bayanshi hannunshi riqe da Jakar Sa ta Offece da sauransu. Momy ta Amsa gami da mikewa tsaye tana masa sannu da zuwa. Ya kalli Nasir ,Wanda ya sha kunu kamar gaske yana cin Abincinshi Yace"me kuma ya hadaki da Dan gidan naki naga yana wani cin magani" Fashewa da dariya Nasir yayi Sabida yadda Dady yafadi maganar. Yace"Dady barka da dawo wa" "Barka mutanan Momy yaya kinji" Dady yafada tamkar da yaro karami yake. Sunkuyar da kai kawai Nasir yayi yana cin Abinci sabida yasan halin Dady din yanzu sai yayi ta Nanata Magana. Momy tace"Wai daga yi masa maganar Aure shine take shan kunu, Tsaki Dady ya ja kawai yana kokarin hawa sama yace ke ce ma kika damu dashi ai dama yanzu ya dace A yi masa Aure ko da da naqi sabida yakara Hankali ya kammala karatunshi sabida haka kana fara Aiki to ka nemo matar Aure kaji Abinda nace ko" Yafada yayi hayewarsa sama ko saurarar Nasir din bai tsaya yayi ba. Cokali da yake cin Abinci dashi ya aje yana kallon Momy yace"kinga Abinda nake fada miki ko Mom ,nasan halin dady da daukar dumi ni yanzu yaushe Na isa Aure duk Abokai Na babu Wanda yayi Aure sai kai !!impossible ni kwata kwata ba yanzu zanyi Aure ba yafada gami da ture kujerar da yake kai ya mike tsaye kawai ya nufi kofar fita ko saurarar Nom din da Abinda take cewa bai yi ba Yana fita motar Anwar Na sako kai cikin gidan, Sai ya dakata sai da Anwar din ya fito ya gyara parking sannan suka wuce part din sa suna dariya gami da shaqiyanci kamar yadda suka saba. Zama Anwar yayi cikin Sofa yana fadi wallahi yau nagaji Anya zan je club kuwa, Tsaki Nasir yayi yace"kai!!Alhaji Dady fa yafara taro March wallahi kajifa ,wai in nemo matar Aure. Hannu Anwar ya bashi suka tafa ,yace Allah Alh"!! "Wallahi nake gaya maka" "Dady din da bayason yayi maka Aure yanzu yaushe ya sauko Kuma"? Tabe baki Nasir yayi yana daga kafada yace"oho"!! Ni dai Abinda nasani kawai shine duk yarinyar da ya matsa min Auranta zatasha wuya wallahi domin ta Amince ta shiga rayuwata A lokacin da bana ra'ayinta" "Kai Babah!! Ka yadda kawai Auran zai zame maka garkuwa in naka Sani ba," Anwar yafada yana dukan kafadarsa, *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 [04/04, 14:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🎗🏵🎗🏵🎗🏵 *✍🏻writting by* *Binta Umar* *MAMAN ABDUL WAHABU* *MRS AHAMAD GWADABE* *🅿38* "Kai ba yanzu ba,Yasin kaji Abinda Mom take cewa ,Wai nayi Aure ko tasamu yara,nine zan haihu yanzu ,Tabb!! Yafada yana wani zakuda kafada. Dariya Anwar din ya fashe dashi yace"waya gan kan da da ,Tabb shikkenan girma yazo Baba Nasir" Duka Nasir din ya kai masa yana Jan tsaki yace"Wallahi ko Aure nayi bazan haihuwa ba ,yanzu kai kanka kasan yadda Na tsani tara yara" Anwar yace "kai kana maganar Auran ma ,ni a tsarina ai babu maganar Aure a yanzu sai nagama more rayuwata. Hannu ya bashi suka tafa ,suna qyalqyala dariya Ya mike tsaye ,yace bara nayi Wanka mu fita ko, Wai ina wan can Dan iskan yake ne? Yana nufin Abbas. Anwar yace"ka kira wayarsa mana ,ina zaton baya kusa ,domin dazu nakira wayar ba'a daga ba". Yana kokarin bude kofar toilet din yace ,yana can Makale da wannan yarinyar tasa tamkar wani maye, Dariya Anwar yasa yace "ni rasa Abinda yakewa kwakwa a jikin yarinyar Wallahi". Nasir yace" in yazo ka tambayeshi mana ai ko wace mace,tana da tata Baiwar". Yafada lokacin da yake shiga ban dak in. Tabe baki Anwar yayi yace"ni kam banga Abin so a jikin ta wallahi ,wahalar da kansa kawai ,yake ai mata Masu Abin Fada sai yarinyar gidan nan". Wanka yayi ,gami da daura Alwala kamar gaske ,ganin daf da kiran sallar magariba a ke. Ya fito jikinshi daure da towul ga wani a hannusa yana goge kansa Kai tsaye in da kayansa suke ya nufa ,yafito da wasu kananun kaya masu kyau da tsada ,da Alamar wani kamfanin A jikinsu Na kasar America da Alama kayan sabbi ne. Ya shirya tsaf ,bayan yayi shafeshafensa kamar mace ,ya dauki tarin sargoginshi ya saka a wuyanshi ,gami da daura a gogonsa Na fama ,dama manya manyan zubunansa suna hannusa kullum Ya saka person Cap din shi Mai bala'in tsada ,gami da fese jikinshi da turarirrika kusan kala Biyar masu Asalin kamshi da tsada, Gaskiya Nasir yayi Bala'in kyau ba karami ba ,kayan sun Amsheshi,sosai kasancewarshi Fari cikin ,kaya Masu duhu hatta da hular kanshi baqa ce ,shiyasa ya zama tamkar ka sace ka gudu,ga kyau Amma babu kyawun zuciya. Duk wannan Abun ,Anwar Na kwance kan bed ,din Nasir yana latse latse a wayarsa, Ya dago kai yana kallon Nasir din, Ya mike zaune sosai gami da bawa Nasir din hannu ,suka cafke tace"Kai A boy ka!!kauce Kaga yanda kafito kuwa Alh" Yafada yana wata dariya, Lallai yau Kace A kwai rigima gurin baby" "Mtsss Nasir yaja ,yace"kai rabu da wannan yarinyar ,ita take haukanta ,domin tasan ba'auran ta zanyi ba ko da Mata sun qare" Mikewa tsaye Anwar yayi ,yana gyara zaman wandon shi da yake sabulowa ,yana wani irin Abu da kafada ,"yace Baby kenan ai ta rikice a kanka" "Ai sai tai tayi "Nasir yafada Hakadai suka fice suna ta zantunkansu duk a kan baby n dai. Bayan Sun fita harabar gidan ,Nasir ya Nufi can in da motocinsa suke aje ,shi kuma Anwar ya nufi gurin Malam Ya'u dake zaune kan benci yana daura Alwala, Baban gida tuntuni ya shiga gida. Ya karasa Gurin gami da Mika masa hannu kamar gaske yace"Arrama barka da yamma" Cikin Mamaki! Malam Ya'u ya dago kanshi yana kallon Anwar din ,domin tunda yake dasu ,basu taba yi masa kallon Arziqi ba,wani lokacin ma yanaji ,suna yiwa Nasir dariya gami da shaqiyanci in ya tsaya yana sauraronsa, Sai shima ya Mika masa hannu ,fuskarsa a sake yace"barka kadai ,Anwaru ,yaya Manyan ka? "Lafiyansu lau"Arrama Ya Yau? "Alhmdullahi"Malam Ya'u yafada gami da mikewa,jin za'a tayar da sallah Sai Anwar ya zira hannu cikin Aljihunsa ya fito da tarin kudi masu yawa ,ya mikasu ga Malam Ya'u ,yace "Arrama ga wannan A dan yi hidama da yara Abin sai ya bashi Mamaki yace"kai ko Anwaru mai zanyi da wannan kudi haka,Aa nagode kaji ko ,bana bukatar komai domin Alhji ya dauke min duk wata da wainiyar yara, Qasqantar da kai Anwar yayi ,yace "Haba Arrama ,Dan zatin Allah ka karba mana ,ina bukatar ka sanya ni cikin Addua ne ,nima ina bukatar lada nasan da cewar dama babu Abinda ka nema karasa a gidan nan" Tausayi Anwar din ya bashi ,sai ya dafa kafadarsa yace"karka damu ,yanzu dai jeka dauro Alwala mu shiga Masalaci ,in mun dawo sai muyi maganar. Kafin Anwar yace komai ,Nasir ya karaso gurin ,ya mikawa Arrama Hannu suka gaisa ,sannan ,suka nufi Massalaci ,tare suka shiga cikin massalacin ,suka bar Anwar yana daura Alwala a Turin Kamar gaske. *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 _In kana bukatar cigabanshi ga number ban_ 08089965176 [06/04, 00:51] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writting by* *BINTA UMAR* _*Maman Abdul Wahabu*_ _Bissimillahi_rahamanin rahim_ *🅿39* Bayan sun fito daga massalacin ne,Anwar ya kalli Nasir yace"A boy ka ga Na bawa Arrama kudi yaqi karba kasa baki mana" Nasir ya kalli,Arrama Ya'u yace"haba Arrama ka lar6a mana ka sanya masa Albarka ,bai baka da wata niyya ba" Malam Ya'u yace"ai ban qi tataku ba Nasiru kudin ne suka yi yawa ,ni Ahalin yanzu ban da bukata dasu, "Dan Allah Arrama ka kar6a ,dani da Anwar duk daya ne kuma tamkar "yaya muke a gurinka ,Albarka kawai yakeso ka Sanya masa," Da kyar dai Malam Ya'u ya kar6i kudin hannun Anwar ,yana shi musu Albarka da fatan shiriya Tare suka koma cikin gidan ,Malam Ya'u yayi ban garensu ,su kuma suka Nufi mota da nufin fita. Suna fita daga gidan Anwar yasaki dariya ,yace"gaskya mutumin nan ya burgeni sosai Sam Na fuskanci bai da zalamar kudi. Murmushi Nasir yayi kadan yace "kwarai kuwa Arrama yana da wadatar zucci ni zan fada maka halinsa. Anwar ya gyara kwanciya cikin kujera yana lumshe ido ,yace"gaskya Na kwaidaitu da yarinyar nan,wai me yasa jiya baka bari Na Dan ta6a bane kafito ka hana,gaskya naji haushi ,wallahi shi Kumar wan can sarkin shisgshigin naga sai wani tada jijiyar wuya yake a kan yarinyar, Dariya Nasir yayi har da dukan sitiyarin motar yace nafa gaya maka Abdul son ta yake duk wannan haukan da yakeyi. Anwar ya zakuda kafada yace"Can da yawarshi Alh' Duk wani hargaginsa baya damuna Duk Abinsa ,sai dai ya Samu saura ,domin sai na cimma nufi Na a kan ta. Shiru Nasir yayi mishi Ya kalleshi yace"E yane!! Wai ya naga kai ma kana wani basarwa ne ,kar dai kace min ka jan ye qudirinka a kan ta" Daga kafada Nasir yayi gami da ta6e baki yace"No kuje Ku karata kai dashi da ita babu ruwana ,sannan duk Abinda ya biyo baya Kar Wanda ya neme ni ,Babu Ruwana , A dage Anwar ya ke kallon Nasir din yana wani tabe baki yace"to dama wa zai sa ka ka ciki ,kai dai ka zuba ido kawai duk Abinda ya biyo baya INA da maganinshi wato kudi"Kare magana Dariya Nasir ya saki yana dukan kafadar sa yace"baka da mutumchi fa ,wai Dan Allah mai ka gani jikin yarinyar ka gigice haka,Wanda ni duk gane gane ban ganshi ba. Yace lafiyaryiyar Sura kyau Na Asali da Lafiyaryiyar Fata sai mitsitsin bakin yarinyar yana tafiya da imanina. Cikin Abinda bai fi miti guda ba Nasir ya tariyo siffa da kammanin Maryam din yana so ya gazgata zan can Anwar din ,duk da cewa bai wani cika kallon ta ba sabida Tsoron da take bashi kuma har'hazar yau in ya kwanta bacci sai yaga sifarta cikin baccinsa yarasa wace irin masifa ce wannan Gabanshi yafadi! Da ya hango yanayin durinta rabbas yasan yarinyar tanada zubi duk da take yarinyar a yanzu qirjinta a cike take babu masa ka tsinke wuyanta har da wani guru ,in ya shiga gurin Aunty wani sa'in tana zaune babu hijab yake kare ma jikinta kallo a fakaice, Baya sakewa ya kalli fuskarta, Shiyasa ya tsani mace tasaka hijab a cewarsa duk takurawa ne . Amma in ba haka ba duk lokatan da yake ganinta cikin hijab da niqabi take shiyasa baya ganin wani Abu Sai ya riqa mamaki yaushe har Anwar ya fahimci yarinyar ta Tara Abubuwan da ya lissafa. Fuskarshi babu yabo babu fallasa yace"kai duk yaushe ka fahimci haka,kuma wa yafada maka tanan ake gane cikkakiyar Mace" Yace jiya duk Na gane ko menene ,kar ka rai namin hankali ka rainawa kanka,kai kanka kasan Yarinyar ta hadu iya haduwa,kawai kace bata yi maka bane San koko daukar rai ,nasan in da tayi maka da tuni an wuce gurin ,yadda kake da bala'in son Mata, Sai yasa dariya,ya cigaba da cewa kabari in Dan Dana tukkuna sai in fada maka yaya Abun yake" Tsaki Nasir taja cikin wani bacin rai Mara dalili yace"karya kake wallahi in ci raguwarka kai kanka kasan duk bariki Na bana bin sidi sai sabo" Kai dai da kake ganin zaka iya da yarinyar ga hanya nan ,Ai ban hana ba ,in tazo ta dafe ka shikkenan domin kamar mayya haka yarinyar take. *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 _in kana bukatar cigabanshi ga number nan_ 08089965176 [06/04, 19:30] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻Writting by* _*BINTA UMAR*_ *Maman Abdul Wahabu* _Bissimilla rahamanir rahim_ *🅿40* "Ko ma mecece ,babu Ruwa na idan sarai Mayya ce ta haife ta Wallahi sai Na biya bukatata" Anwar yafada yana danne danne a wayarsa Alamun babu Abin da ya dameshi. Shiru Nasir yayi yana zan can zucci sabida yasan Halin Anwar ciki da bai ,in har ya kyalla ido ya ga mace yana sha'awa ko ta halin qaqa sai ya biya bukarsa. Sai ya share kawai yabar maganar ,suka fada wata hirar ,Amma lokaci zuwa Lokaci yana jin faduwar gaba ,zuciyarshi tana fada masa rashin dacewar hakan. Wata zuciyar kuma tana cewa to me ye ruwanka kawai ka kyalesu ,dama ai ka tsani yarinya,sai kawai yabi Abinda zuciyarsa take fada masa, Haka suka karasa club din ,gurin cike da matasa Maza da mata ,sai cashewa suke ,Abin babu kyawun gani. Suna fitowa guri ya dauki iho ,da sauri Nasir ya karasa cikin gurin,a kasa mishi kida ,ya riqa rawa Baby tazo ta Rumgumeshi tana kiss din shi kamar ta cinyeshi ***** Daya saura Na dare Nasir yayi Parking din Motarsa ,yafito shiru harabar gidan Malam Ya'u ya shiga gida, Sai masu gadin dake tsaro a waje,tare da karnika a kwan kwance a harabar gurin. Dady Na jikin window din shi ta Sama tun da yaji karar motar Nasir ya taso yazo ya tsaya dama ,jiran dawowarsa yake , Ya saki labulen ya kuma ya zauna gefen kado ,gami da dauko waya na kokarin kiran Nasir din Bugu daya ,ya daga cikin Sallam Dady yace"kazo yanzu ina son ganinka" Ya kashe wayar bai saurari Abinda Zai ce ba. Toliet yayi saurin shiga ya watsa ruwa ,gami da wanke bakinsa sosai domin ya Dan taba ,duk da ba ya shan wacce zata bugar dashi to Amma warinta baya buya, Yafito daga shashensa ,da nufin zuwa kiran da dady yake masa ,domin yasan Rigama ce kawai da takurawa a cewarsa dady har yanzu bai San me rayuwa take ciki ba. A farlour ya tadda Dady a zaune Ya karasa ya zauna cikin kujre yace"Dady barka da dare" "Barka"Dady yace kana ya cigaba dacewa ka dawo ne"? Sunkuyar da kai Nasir yayi domin bashi da tacewa ,ya fuskanci dady yaga lokacin da ya shi go gidan. "Wato har yanzu kana nan a kan bakanka ko Nasir" Yawace Yawace nan bazaka bari ba ko" To babu Lafi ae" in sha Allahu gobe muna da taro a family house idan ka ga dama kaje" dady yakarashe maganar cikin bacin rai! Dady yi hakuri zan je in sha Allah, Nasir din yafada Dady yace"ae nasan Halinka ba zuwa kake ba yanzu dai ka ce zakaje ,zuwa gobe kuma ka qirqiri qarya kace kana da uziri" Dariya Nasir yasa yace"Wallahi dady zan je in sha Allahu" "Allah ya kaimu ,idan mun tashi daga taron zamu zaga gida Jan Marayu da Asibitoci kamar yadda muka saba" "Owk Dady Allah ya kaimu ,karfe nawa za'a fara taro"? "Karfe takwas ne dady yafada,yace katin yana sama, "To Masha Allah ,Allah ya kaimu gobe ,kace zamu gaisa da "yan Uwa sosai Dan Na jima ban hadu da wasu ba" "Ai duk lefinka ne dady yafada yana mekiwa tsaye, yace ni zan je in kwanta sai da safe" Nasir yace "Owk dady Allah ya bamu Alkairi,nima nan zan kwana domin kar in makara "Hakan yayi dady yafada yana hawa sama To Nasir kuwa kallo ya kunna ,tashar dake sako waqoqin turawa a kama yayi ta kallace kallacen sa ,sai wajan biyu da rabi ya ya kashe Tv ya nufi dakinshi dake Farlour nan" Washe gari da wuri ya tashi ya shirya tsaf cikin dogayan kaya ,Na wani mugun yadi mai bala'in tsada ,blue ne kalarsa yayi masw Dan karan kyau ,da yasan yadda kayanmu Na hausa suke fito dashi da ya riqa sakawa Ya Dora hula kanshi hular tayi masa kyau I tama blue sumarshi ta fito sosai baka kirin sai sheqi take yi ya daura Agogo Na zallar fata mai tsada takalminshi mai gidan ya tsu ya saka kamfanin Gucci shima yayi masa kyau sosai ,ya fesa turarririka sunfi kala biyar ,sai qamshi yake yafito farlour *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 _in kana bukatar cigabanshi ga number nan_ 08089965176 [07/04, 21:53] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writting by* _*BINTA UMAR*_ *Maman Abdul Wahabu* *🅿41* Momy Na bakin dainnig ,ta hangi fitowar Nasir da ga dakinshi,sai ta saki baki tana kallonsa , Fuskarsa a sake ya qaraso gurin ya nemi gu ya zauna' Yace"Mom yane yana kina ta kallo Na ne" Murmushi tayi tace "ba dole in kalleka ba my son kaga yadda kayi kyau sosai" Dan Allah ka ruqa saka manyan kaya kajiko" Dariya yayi ,gami da duba a gogo,yace"Mom kenan ai ni wallahi yanzu bakiji yadda Na takura ba, Nasan halin dady bazai bari mu je da kananun kaya ba ,shiyasa ,Na saka" "Ai kam "Momy tafada ,taciga ba dacewa "shima ai naga Uwar Babar rigar da yasaka Kamar me zuwa daurin Aure" Dady yace"eh daurin Aure Na ake sai yaya" Da Sauri Mom ta waiga jin maganar dady yana sakkowa daga sama Tace"Au Ashe kaji mu" Yana zama cikin daya daga cikin kujerun cin abinci yace naji Ku sarai" Dariya Nasir yasa"yace dady An tashi Lafiya? "Lafiya lau Na tashi" Yace"dady dama kishiya kaiwa Mom ,wai kananun yara take so" Ranqwashin kanshi Mom tayi tace"yaushe nafada" Dariya suka ke mata har da dadyn Yace"Rabu da ita ai nakusa yi" Mom tace "Allah yabada Sa'a dady ni "Yar addu'a ce" Dady yace"fada kawai kikeyi domin baki ga anyi ba" Tana kokarin hada musu breakfast tace"Allah da gaske nake dady ,ni Na isa in hana Abinda Allah yafada ne" Dady yace "kinyi magana me kyau Madam, To ,haka dai suka karya cikin raha da Barkwanci ,har Nasir yariqa mamakin dadyn ganin kwana biyu yana sakin Fuska. Dady ya kalli Nasir gami da yin gyaran murya yace"to yanzu kai hakan bai fi maka ba,kaga kuwa yadda ka koma babban mutum Mom tace"Wallahi nima Abinda nake fada masa kenan" Kayan sunyi mishi kyau. Wuyanshi dady ya kallah yana laluben shigiyar sarqar nan,sai a kaci sa'a ya cire Kwafa dady yayi A fili yace "ai naci kabar sarqar taka da daga yau kabar sakata sai dai ka se wata" Shiru Nasir yayi kawai yana cin Abinci, Shi yarasa gane kan dadynshi yanzu kamar shi sai a ce masa ga yadda zai yi" Yace"idan ka gama kaje katawo dasu Maryam ,za mu tafi tare dasu domin suma "yaya nane" Hade Fuska Nasir yayi tamau!lallai yanzu ,zasuyi rigima da dady ,in har yace shine zai dauko yarinyar ,shi Sam ba yaso ya hada tafiya da ita, Yayi shiru Dady yace"ka fahimci wace Maryam nake Magana kuwa" "A'a yafada yana wani ya mutse fuska! Maryam da kanneta "Na gurin Malam Ya'u "Dady sai ni ne dole zan je in kiransu? Yafada cikin bacin rai! Yaci gaba da cewa "meye ma Alaqarka dasu dady" Dan Allah ka kyalesu ,dole za ai ta tambayar yaran waye a gurin tunda dai an San ba naka bane" Dady yace"babu ruwanka ,kawai ka tashi ka je kai min Abinda Na saka" Momy tace"bara Na kira Aunty sai ta turo su kawai ba sai yaje ba" Domin Momy bata son bacin ran Nasir ko kadan Dady yace"shi nake so yaje ya tawo da su ai kannensa ne" Sai mom din tayi shiru ganin dady yafara hasala domin tana mugun gudun bacin ran mijin NATA Mikewa yayi ,yana kallon Dadyn nasa yace"Afuwa my dady Na tafi" Sai Mom ta saki fuska tana dariya" Dady ko kara shan kunu yayi har sai da Nasir din ya fice daga farlour Ya kalli Momyn yace"narasa Abinda yarinyar nan Maryam tayi masa Na fuskanci basa shiri" "Wallahi kuwa Ashe kai ma ka fuskanta, gashi yarinyar nada hankali da nutsuwa" "Kwarai kuwa Dady yafada yana saqa wani Abu cikin zuciyarsa ,a game da lamari,Amma ya barwa zuciyarsa, Duk suna zaune ,guri guda bayan sun gama karya wa tsaf dasu Mussaman Nafi'u da Miftahu ,suna cikin do gayan kaya Na wata lafiyaryiyar shadda,har da hula,dama tun Asubah Alh Hussein ya fadawa Ya'u cewar a shirya yara zai je dasu wani guri Shiyasa yana shigowa yafawa Aunty Dan haka tana sauke Abin kari ta mayar da ruwan Wanka. Ta shiryasu tsaf Maryam ce kawai take Wanka yanzu, Nasir ya shiga da sallama, Duk suka Amsa,ya Dan tsaya daga waje yana karewa farloun nasu kallo,Arrama Yau yace"Nasiru ya katsaya nan ,kashigo mana" Aunty tace"rabu dashi ,ai yasan shi mai Laifi ne a gurina" Bai yi Niyar shiga ba Amma jin furucin Aunty yasa kawai ya daga Labule fuskarsa a sake ya shiga , Wanda yayi dai dai da fitowar Maryam daga dakinsu Jikinta sanye da riga doguwa mai zubin "Yar kanti rigar tafitar mata da duk wani hallitar ta hannuta riqe da gyale tana kokarin nan nade kanta dashi ,batan ta nannade gashinta,yarinyar tayi kyau ba Dan ka Dan ba, Nasir ya riqa jin gabanshi yana faduwa lokacin da sukayi ido hudu da ita,sai ya nemi yawo yarasa a bakinshi ,da kyar ya Aro dauriya da jarunmta a saka a zuciyarsa ,yakarasa ya zauna kujera, Yace"Aunty A she laifi nayi ,Afuwa Na tuba " Yafada yana sakin dariya, Yace kai Na bisa wuyana Aunty" "Wallahi Nayi fushi da kai Nasir,yau sharabon ka daka shi go min,ai INA jin tun ranar da kadawo ko" Yace"Aunty Na manta" Wallahi pls Aunty ,kai miftahu zo ka tayani bata hakuri" Miftahu ya taso yana dariya,yace Aunty kiyi hakuri kinji Uncle yana da Kirki Sai tafashe da dariya ,Malam Ya'u ma ya saka dariya yana mamakin zaro zance irin Na miftahu *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 _in kana bukatar cigabanshi ga number nan_ 08089965176 [09/04, 15:10] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻Writting by* _*BINTA UMAR*_ *MAMAN ABDUL WAHABU* *🅿42* _BISSIMILLAHI_ Aunty tace"ai nayi hakuri tuntuni Miftahu,Uncle din naku ne wani'sain bai da kirki" Nasir ya gyara zama fuskarsa a sake yace"ki dai yi hakuri Aunty ni din ne sai a hankali wallahi tun da nadawo bana zama kwananan ma za'a bude sabon Asibiti Na" Aunt tace"kai masha Allahu Dan gidana Allah yasa s fara Aiki a sa'a Allah ya tsare da tsarewarsa" Malam Ya'u ma cikin Farin ciki yace "Na tayaka murna Nasiru,Allah ya tsare ka daga sharrin mai sharri" "Ameen Ameen ,Nasir din yafada yana Dan satar kallon Maryam dake tsaye gefan Aunty. Malam Ya'u yace"kaga yanzu sai ka fito da matar Aure ko domin shine cikar mutum" "In sha Allahu ,Arrama munanan muna dubawa a dai tayamu da Addu'a" "Addu'a kullum cikin yi muku ita muke Nasiru ,zamu kara a kan wacce muke yi" "To Alhmdullhi ,Allah yasaka da Alkairi Arrama Allah ya ja kwana" "Ameen Ameen"Arrama Ya'u yafada yana jin dadin yadda Nasir din yake daukar maganarshi babu raini ko daya"yace"ina abokin ka Anwaru? Dariya Nasir yasa yace"tunjiya rabo Na dashi Amma yanzu zan yi kiranshi a waya" "To to Masha Allah ,ka mikamin gaisuwata" "Insha Allah zaiji" Nasir din yafada yana kokarin tashi tsaye. Aunty ta bugawa Maryam harara tace"tsayuwar me kike nan gurin kina ganin mutane kin gagara gaishe su. Maryam ta gyara tsayuwa tana kallon Uncle din tace"Aunty nazo zan gaidashi naga kuna hira shine Na dakata tukkuna" Tsaki Aunty taja ,tana hararata Maryam ta gyara Murya idonta kansa tace " Ancle Ina kwana"? Saurin dauke kanshi yayi daga kanta ,yana tafiya yace"lafiya Maryam ya kk? Kamar gaske yayi furucin. Maryam tace "lafiya lau Uncle" Yace"dady yace Ku fito zamuje Anguwa" Tace"to Uncle" Ya kalli Aunty yace"sai mun dawo Aunt Mikewa tayi ta biyo bayanshi tana musu addu'oi iri iri tace"yanzu zasu tawo ai Maryam ce tafiye shirishirta" Ya saki fuska kamar babu wani kulli cikin zuciyarsa yace"ki kyaleta Aunt kowa da irinshi ,Amma dai kar sukara minti goma basu fito ba" Aunty tace"in sha Allah" Yayi mata sallama ya fice daga bangaran nasu. Dady Na tsaye a harabar gurin hannunshi ruqe da key din mota yau ba ya sha'awar a tukashi shi dakanshi zai yi drevin . Nasir yakara so gurin zai karbi key din ,dady yace Ina su ke,"? "Gasunan fitowa dady" "Masha Allah" "Dady kawo key din mana" "Aa yau sha'awar dreving nake je ka huta kawai" Dariya Nasir yasa yana mamakin rigimar dad din shi Kawai sai ya wuce ya Nufi Motar Dady ya bude yayi zamanshi , Yana wani mugun jin haushin yarinyar ganin yadda take bata musu lokaci dady yayi shiru sabida baya son laifinta ko Dan,Wanda in da shi yayi haka da tuni dady ya balbaleshi da fada. Can ya hangi tawowarsu ita dasu Nafi'u ,yayi saurin dauke kansa,yana jin wani yamm! A jikinshi,nan da nan jarabarsa ta motsa domin shigar da yarinyar tayi ta tafi dashi,yau babu hijab ga qirjinta a waje yana gani ta cikin Riga,kamar su tsone mai I do a tsaye!! Ya riqa takurewa jikin mota yana sauke Numfashi ,gaskiya yarinyar nan ta cuceshi, Suka karaso motar tare da Dady yana ta jansu da wasa,ya bude musu ,bayan motar suka shiga, Shima ya shiga ,ya kalli Nasir Wanda ke zaune ido nshi a lumshe. Yace"kai layarka kuwa"? Ido guda ya bude domin bayason dady ya fahimci halin da yake ciki ,yace "lafiya dady kai na ne yake Dan ciwo kadan" Dady ya tada mota ,yace"zaka fara tsirface tsirfacen naka ko,? Daga haka sai dai in nemeka in rasa gurin taro ka fakaice da ciwon kai!! Wai Kai meyasa baka son mutanene? Murmushi yayi Na gefan baki yana cije lebe,shi kadai yasan halin da yake ciki Dan idan jarabarshi ta tashi bata sarrafuwa ta dadi. In bai kwar ba,yanzu tunaninshi ma yadda zai je ya zauna tsawon Awanni gurin taron batare da ya rage Abinda yake tsinkolunshi a mararshi ba, Yace "Sorry My dad ,Da gaske nake fa yanzu nan nafara jin jiri kasan bana son zafi ko hayaniya" Dad yace"sai ka nemi guri guda ka zauna ,Amma yau komai Abinka sai ka zauna an tashi a taron nan dakai" Kwanciya ya gyara cikin motar still idonshi Na rufe yace"To dady duk Abinda kace haka za'ayi" Maryam tayi tsuru a baya ita da qannenta tana jin maganganun da da Uba ,gefe tana mamakin Ashe Uncle yasan darajar iyayenshi,ganin duk Abinda dad dinshi yace baya musa masa, *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 _in kana bukatarshi ga number nan_ 08089965176 [10/04, 15:13] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writting by* _*BINTA UMAR*_ *MAMAN ABDUL WAHABU* *🅿43* _BISSIMILLAHI_ Ma keken guri ne cike da Mutane maza da mata yara da manya ko wannensu zaune cikin kujera cikin manyan rumfuna Gefe kuma motoci ne manya manya kowa ya aje tashi hatta "yan matan dake gurin kowacce da tata motar,kana ganinsu kasan "yan matane masu Amsa sunansu gurin ilimi da Arziqi gami da wayewarka ,gasunan dai kowa da irin shigarshi ta rashin kamun kai ,kowacce tana hurawa "Yar uwarta hanci tamkar ba a gurin taron Sada zumunchi suke ba. Motar Dady ta shiga gurin A nutse yayi parking yafito yana gaigaisawa da jama'a cikin barkwanci kamar yadda yasaba Nasir yafito daga mota yana wani ya mutse fuska,gami da bin gurin da kallo a dage!! Hanifa dake zaune can nesa ta hangi fitowarsa ,gabanta yafadi ,domin tazata bazai zo gurin taron nasu ba sabida taga ba kasa fai yake zuwa bah. Sauri tayi ta mike tana gyara rigar jikinta ,wacce tafito mata da duk wani sassa Na jikinta, da wani mitsayacin takalmi mai tsayi ,ta nufi inda Nasir din ke tsaye jingine jikin mota,fuskarshi babu yabo babu fallasa,yana kallon dadynshi yana gaisawa da jama'a cikin farin ciki Ta karasa gurin cikin wata irin tafiya ta daukar hankali duk wani sassan jikinta yana motsawa mussaman qirjinta, Tun daga nesa ya hangi ta wowarta gurin yayi saurin dauke kansa yana ya mutse fuska,cikin ransa yace yarinyar nan zatazo ta takurani yanzu Ashe Mubina ta ga lokacin da Hanifa ta mike domin tarar Nasir din,ranta ya baci in da A kwai wacce ta tsana bai wuce Hanifa ba duk da tana a matsayin "Yar uwarta ,sabida tana son Abinda take mugun so, Sai kawai ita ma ta mike tsaye cikin yanayin shigarta ,ta durfafi inda suke tsaye, Hanifa ta karasa gurin fuskarta a sake ta ke gaida Dady har da tsugunawa ,Dady Ya Amsa cikin farin ciki yace"ina Babanki yake" "Gashi can zaune ai kai kadai a ke jira dady a fara gabatarwa" Dady yace"masha Allah" Ta karasa kusa da Nasir cikin iyayi da kwarkwasa tace"Ya Nasir dama talaka Na ganinku ,Yaushe kadawo daga ,America ne? Fuskarshi ya Dan saki kadan yana bin ta da wani kallo irin nasu Na"yan duniya ,yace "Me zaki min kike nema Na ,? In kin damu dani ai kina da number Na meyasa Baki kirani ba" Farin ciki ya lullube Hanifa ganin yadda Nasir ya ke kulata ,ta matso daf dashi kamar zata rungumeshi tace"haba my Love ka manta ne ,Amma kasan ina kiranka ,ba ka dagawa ne ko kuma in ka daga kace baka gane ne number ba" Numfashi ya sauke a hankali yana lumshe ido jin wani irin mugun kamshi da Hanifa take bugawa ,Wanda yakara saka shi cikin wani yanayi gata tsaye daf dashi ta turo masa kirjinta. Yace"karya kike yaushe kika kirani a waya kika ce kece har da zan kashe miki waya" Cikin mamaki take kallonsa tace"kadai manta ne ,Amma najima INA kiranka ka Na nuna baka gane wacece ba" Tabe baki yayi yace"mybe lokacin karatu ya sha min kai" Dady ya waigo yana kallonsu fuskarshi a sake yanajin dadin yadda Nasir yake sakewa da "yan uwansa yanzu,ya kalli Nasir din yace "ina su Maryam din" "Suna cikin mota dady" Dady ya bata rai! Yace"sai ka barsu cikin mota haka ake baza ka jagorancesu ba"owk yi musu magana su fito cikin "yan uwansu Dady yafada yana tafiya Ranshi a bace ya bude mota yanawa Maryam wukantaccen kallo fuska a hade yace"Ku fito" Cikin tsarguwa Maryam ta bude mota suka fito ita da qannenta a darare take bin gurin da kallo Gaban Hanifa yayi muguwar faduwa ganin wacce tafito daga bayan motar dady yarinyar Maigadin gidansu Nasir ce,yarinyar da tayiwa muguwar tsana sabida tarin baiwar da Allah ya aje mata, In taje Hutu gidansu Nasir har bataso yarinyar ta shiga part din momy sabida yadda take jin wani mugun kishinta gashi momyn tai ta ji da ita,wannan ne dalilin da yasa ta tsaneta.! *BINTA UMAR ABBALE* *MARUBUCIYAR* *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 08089965176 [12/04, 03:03] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation? 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *writting by* _*BINTA UMAR*_ *MAMAN ABDUL WAHABU* _ALLAH MAI JI NE KUMA MAI GANI NE_ *🅿44* Hanifa tabi Maryam da wani irin kallon Wulakacin tana tabe baki tace"My love wannan fah"? Ina ce yarinyar mai gadin gidan Ku ce ko"? Domin ya ba kantawa Maryam din rai yace"Eh ita ce mana, ke kin ga tana kama da Family namu ,duba da kyau Yarinya kamar zabiya" Hanifa ta sheqe da dariya tace"wallahi my Nasir baka da kyau,eh ko da yake Maganarka haka take domin irinsu in ka giftasu sai kaji har qarni suke" Tabe baki Nasir yayi bai ce komai ba yana hangen karasowar Mubina gurinsu, Cikin zuciyarsa yace "ke ma kizo duk zan iya daku shashashai kawai , ni Sam! Bana wani sha'awar Auran zumunchi daku" Maryam Na jingine jikin mota kanta a kasa tana jin duk irin cin mutumcin da suke mata ,idon ta ya Tara hawaye tana ta kokarin mayar dasu,sabida bata bukatar zubowarsu gurin,dalili kuwa tasan in dady ya gani ran Nasir ne zai baci,, Dama sai da tacewa Aunt bata son zuwa gurin Ta balbaleta da fada wai bata son mutane,ita kuma wulakaci take gudu. Mubina ta karaso gurin ta hararar Hanifa ,Tace"Sarki shishigi da kwala kai har anzo Neman magana ko"? Hanifa tai mata nata kallon Na Tara saura kwata tace"ke kai sarkin shishshigi ,ke ko kunya bakiji ba kinzo gurin Mijin kanwarki a haka,Dan Nasir Mijina ne ba Na wata "yar iskar ba" Tofa!! Baki yasan Abinda zai fada Amma bai San Abinda za'a mayar masa ba. Shareta kawai Mubina tayi sabida ta Riga tasan halin Hanifa da muguwar rashin kunya,yanzu sai ta zage babu Abinda ya dame ta. Tun kafin tace komai Nasir yace"my Aunt Ina kwana? Yafada cike da zolaya da Neman magana Aiko jakar hannunta ta kwala masa tana harararsa cikin so da kauna tace"Wai tuntuni bana ce ka dai na ce min Aunty ba" Yana dariya yace"kamar yaya in dai Na kiranki da Aunty bayan nasan ke din Aunty Na ce tunda kin girme ni, in haka ne kuwa ban zama *YARO* Mai biyyaya ba" Dariya Hanifa take yi tana kallon Mubina da tayi kici kici!! Da fuska a sabila da ta tsani Nasir ya kira ta da Aunty a cewarta girman da tayi mishi ai bai taka kara ya karya ba,du du du ko shekara daya bata bashi ba. Tace"please Bana so kawai tunda nace bana so ka daina kirana da haka ,kawai ka zabi sunan da ya dace dani ka kirani dashi" Hanifa tayi karaf!! Tace "wane suna zai kiraki dashi bayan sunanki Aunt Mubina,ai irin wannan sunayen da kike mafarki ,sai da ya kira ni dasu". Nasir yana tsaye yana kallonsu Fuskarshi dauke da Murmushi,gefe kuma yana mamakin haukansu ,wai son shi suke,duk su biyu shi kwata kwata bashi da ra'ayin Auran zumunchi,Ba wai Dan basu yi mai ba dukkaninsu babu ta yarwa Dan sun Amsa sunansu Na mata masu Aji da kyawu ga ilimi uwa uba nasaba da tarin dukiya Mubina taja tsaki tana kallon Hanifa a dage! Tace"bani da lokacinki ni ke kike haukanki" Ta kama hannun Nasir tace "muje ga guri can Na tanadar maka,sweetyna" Babu wata damuwa ya bita,sunyi taku Uku ya tuna da.su Maryam Shaf! Ya manta dasu wallahi Ya jiyo yana kallon gurin,tana tsaye jikin mota ita kadai har yanzu kanta a kasa ta kasa dagowa ,Amma duk tana jin Abinda suke yi Yace"ke!! " Tayi sauri ta dago kanta gami da zuba masa idanuwanta masu rikitashi,sai yayi saurin yin kasa da nasa idon gabanshi yana faduwa, Yace"ina su Nafi'un suke"? Sai tafara waige waige domin ita duk a zatonta suna gurin a tsaye suna wasa, Babu su babu dalilinsu sun shiga cikin Jama'a Da sauri! Ya fizge hannunshi daga Na Mubina ,ya karasa jikin motar da take jingine ,yayi mata rumfa ,har tana jiyo hucin numfashinsa,yace"Wallahi ki nemo kanneniki kar ki sake ki sako sunana a gurin Dady ,shashashar yarinya kina can kina kallon Munafurci da kauyanci kin saki yara a wannan gurin ,to duk in da suke ki shiga ki lalubo su" Maryam ta diridirce sai raba ido take a gurin tanaso ta hango su Nafi'u ,babu su babu Alamar su. Tuni hawaye yafara zuba daga idonta. Mubina ta karaso gurin ,tana kallon Maryam,cikin izgilanci ta kalli Nasir tace"Wannan fah daga ina"!! *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 08089965176 [23/04, 23:57] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻Written by* _*BINTA UMAR*_ *MAMAN ABDUL WAHABU* *ZAMANI WRITES ASSOCIATOIN*🤝🏻 _KABI DUNIYA SANNU SANNU YADDA KA DAUKE TA HAKA ZATA DAUKE KA ,DUNIYA BUDUWAR WAWA ,ALLAH KASA MUGAMA LAFIYA_ _BISSIMILLAHI_ *🅿45* Hanifah ta karaso gurin tace "kin gama da mu ne ,yarinyar maigadin gidansu ce,tazo kalan dangi" Tsaki Mubina taja Tanawa Maryam kaskantaccen kallo tace"to waya gayyace ta zuwa nan in banda shishshigi irin Na talakawan daji ,Malama ki zauna a Matsayinki bama bukatar bara gurbi cikin danginmu" Vrystupid!! Tafada tana wani ya mutse fuska Maryam ko hankalinta baya Kansu da duk Abinda suke tana can Neman "yan uwanta,kokarin barin gurin take batare da tace musu komai ba,Mubina "Yar zafin kai! Ta janyo ta da qarfi gami da tsinka mata mari tace" kamar ni "Yar me gadi ina mata Magana ta shareni Dan raini to yau zan nuna miki matsayin ki,tafada tana kokarin kai wa Maryam din duka. Abdul latif yayi saurin karaso wa gurin yana hararar Mubina ,yace"ke dai anyi babbar kwabo wallahi me tayi miki kike dukanta"? Shiru Mubina tayi tana kauda da kai sabida tasan Halin Abdul yanzu sai ya ramawa Maryam din. Ya kalli Nasir Wanda yayi kicin kicin! Da fuska yace" nan ka gayyato ta azo a ci mata mutumci,? Wai me yasa baka da kirki ne"? "Mtssss!! Nasir ya ja yace" kaga dallah Malam kar ka dame ni ,Kaje ka tambayi Dady dalilin zuwanta gurin Ashe kai ma ka fahimci bata da Alaqa da nan din ,zakazo kana min surutu a kai,yana gama fada yayi tafiyarshi ya barsu tsaye a gurin Abdul ya kalli su Hanifa yana harara yace"wallahi babu ruwanku da yarinyar nan nasan halinku,in dai kuka yi mata wani Abin ,Allah sai Na saba muku" Cikin kunkuni Mubina tace"Tsabar shishshigi ne kawai in son ta kake kafito kafada,ka daina boyewa" Tayi tafiyarta itama Mubina tsaki taja tayi gaba ta barsu tsaye a gurin. Abdul ya kalli Maryam dake goge hawaye yace" kiyi hakuri kinji Maryam ,ki riqa taka tsan tsan da Nasir da Abokanshi ,babu ke babu su Hanifa,tunda sun girmeki nasan halinsu basu da kirki" Cikin sanyin Murya tace"Nagode Ya Abdul Allah ya saka da Alkairi, "Babu komai ,yace wuce mutafi ko" Tayi diri diri tana kara goge hawayenta,tace"su Nafi'u ne suka bace cikin gurin nan tun dazu ban gansu ba" "Subahannallahi" "Garin yaya" "Wallahi muna tsaye a tare a gurin ,nan" "Owk karki damu kinji ko mybe sun shige cikin yara" Muje ki zauna yanzu zan sanya a duba su babu in da zasuje tunda a kwai security a gurin" Jikinta a sanyaye tabi bayanshi tana da ta sanin zuwanta gurin, Duk Abinda suke yi idonshi a kansu har suka so suka zauna bai dauke idonshi ba yana jin haushin Abdul latif ganin yadda yake wani shishshigewa Maryam din. Yayi saurin dauke kanshi daga kansu ganin Maryam ta dago kai tana waige waige . Yana jin Mubina Na faman naniqarshi tana masa magana qasa qasa, Nan da nan jikinshi yafara Daukar zafi,yanayin shi ya soma sauyawa dama ya kwana yanajin wani mugun feeling a tattare dashi ,tun jiya da yayi ar ba da Maryam babu hijab yake jin wata muguwar sha'awar ta, Idonshi a lumshe yake yana jin duk irin surutun da mubina take masa ya share ta, domin shiyasan Halin da yake ciki, Minti Uku ya bude idonshi yana kallon in da Maryam take zaune,babu ita babu dalilinta,sai ya bude idon gaba daya ,yana bin ilahirin gurin da kallo ko zai ganta,nan ya hango Naf'iu da miftahu kusa da dadynshi sai gaisawa suke da jama'a. Ya zakuda gami da Dan ture Mubina ,daga jikinshi yana kokarin mikewa tsaye Ta riqe hannunsa GAM! Tana lumshe ido tace"ina zakaje sweetyna" Bai kalleta ba yace" Ai kena kikayi da zaki tambaye ni,yanzu zandawo" sakin hannunshi tayi ,tana lumshe idon ta tana jin wani mugun sonsa yana bin ilahirin jikinta,Gaskiya tana son Nasir sosai shiyasa taci Alwashin Auransa ko ta halinkaka Sosai yake duba Maryam Maryam din cikin harabar gurin ,dake guri ne me mugun girma,can baya ya Nufa yana lalubenta lungu da sako gurin tsitt! Tamkar babu wata hallita a gurin,gabanshi yafadi! Lokacin da ya hangota zaune gidin wata bishiyia kanta tsakanin kafafunta da'alama kuka take. Babu wata damuwa ya karasa gurin ,gami da daka mata wata muguwar tsawa!! Ta tashi a furgice! Zata ruga da guda ,yayi sauri riqe tam!! Ya matse a jikinshi gami da jingina bayanta jikin bishiyar yana sakin ajiyar zuciya. *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 08089965176 [24/04, 00:00] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *✍🏻writting by* *BINTA UMAR* _*MAMAN ABDUL WAHABU*_ _*ZAMANI WRITES*_ *ASSOCIATION*🤝🏻 _ko wane bawa yana tafiya da kaddarashi mai kyau ko Mara kyau,hakika cikar mutum mumini shine yadda da qaddara, me kyau ko Mara kyau,Allah ka bamu ikon cinye dukkanin jarrabarka_ _Bissimillahi_ *🅿46* Maryam ta diririce tana kokarin gudawa ganin yadda Ancle din ya matseta jikin bishiya yana shashshafa mata jikinta ko ina,sai ta fashe da kuka tana ture shi,Cikin kuka tace"Uncle meye haka ,Abinda kake min bai dace ba haramun ne ai kata irin wannan Abin" Sam! Baya cikin hayyacinshi , ya zira hannunshi cikin rigarta yana kokarin taba mata qirji,Marym ta fasa ihu tana tunkude shi Amma kamar tana ture dutse sabida qarfin ba daya bane Kwata kwata Nasir ba ya cikin hayyacinshi domin dama a cikin tsananin sha'awa yake shiyasa yakasa gane wacece a gabanshi, jikinta yayi mugun sanyi gwiwarta ta sage ,sai kawai ta silale ta zauna gurin yabi ta ya danne yana ya mutsa ta,bakinta ya kama yasaka a nashi yana tsotsa cikin kwarewa Da iya bariki. Maryam hawaye ne kawai yake zuba a idonta tayi - tayi ta ture Uncle daga Jikinta Abin gagara sai kawai ta zubawa sarautar Allah ido tana addu,ar Allah yakawo mata dauki, hannunshi ya zira ta bayanta ya zuge zif din rigarta yana shafa bayanta hade da son sabule mata hannun rigar, Still bakinshi Na sarke da nata yaki saki! Wani qarfi ne ya zo mata ,nan take ta kama fatar gefan kunneshi ta garzawa cizo sosai! Abinda Nasir bai taba ji ba kenan domin ya saba da "yan matanshi in suna holewarsu Lallabashi suke hade da Sosa masa kunne yanzu yaji sabanin haka,nan take yadawo cikin nutsuwarshi yana tunanin dawa yake tare, Mikewa yayi da Sauri lokacin da ya tuna wannan yarinyar ce mai sifar Aljanu yake Romance da ita ,jikinshi Na rawa ya mikar da ita tsaye gami da kifa mata mari,yace"Dan Uwarki Baki isa kija ra'ayina ba,domin baki kai matsayin da zan hada jiki dake ba,ya tattaro miyau ya tofa mata a jiki,yace mutukar naji wannan Maganar wallahi sai nasa an yagalgala min ke,sai nasa rambow yayi miki kaca_kaca!! Wuce kibawa Mutana guri!! Yafada cikin muguwar tsawa, Da sauri ta matsa daga kusa dashi tana kukan bakinci tana kici-kicin mayar da Ziff!! Din ta da ya zuge,takasa Da sauri yakara so in da take tsaye ya joyo da ita a zafafe ya mayar mata da zif!! Din idonshi tar! A kirijinta yana kallo Tayi sauri ta yafa mayafin ta nan nade wuyanta dashi gami da rufe qirjin tunda gabar rigar Net ne shiyasa ana ganin tudun breast di ta,gabanta sai faduwa yakeyi tayi gaba batare da ta waiwayo ba Yace" keee!! Ta jiyo da sauri , "Wallahi kika gayawa dady namiki wani Abu sai nakusa kasheki domin Na lura dady a kanki zai iya tsine min" Jikinta Na rawa tajoya ta tafi Cikin zuciyarta tana nemawa Uncle din shiriya gurin Allah gefe guda ko tana takaicin yadda Ya Cakuda mata jiki kamar wata matarsa,Abinda bata tabayi ba tunda Allah ya hallice ta. Zama yayi jikin bishiyar bayan yaga wucewarta Nuffashi ya ke sauke gami da lasar bakinshi ,wata muguwar sha'awa Na yunkoru masa sai ya fara hade jikinshi tamkar ya saki kuka, Yarinyar nan ta cuce ni a fada Afili, gabanshi yafadi da ya tuna yadda ya riqa jin Sugar lokacin da yake tsotsar bakinta,ga fatar ta da mugun taushi, har yanzu yana jin ,tudun Braest din ta a nashi qirjin ,Ajiyar zuciya yariqa saukewa gami da ciccije baki ,ya daga hannunshi duk biyun yana kallo ,tunda yake hulda da Mata iri-iri bai taba kama Abinda ya Gigitashi irin Na wannan yarinyar ba,Dam!! Dasu a tsaye gashi sun cika masa hannu babu masaka tsinke, A halin da ake ciki yanzu ita kadai kawai yake Muradi, Ganin hakan baza ta samu ba ne yasa ya mike tsaye gami da lalubar wayarsa domin kiran baby dole ne yaje ya rage mararshi Dan wani irin kullewa take Cikin zumudi baby ta daga wayar, Murya a galabaice yace"baby kina ina ne" "Ina Muwala Hotel" "Ok gani nan kiyi min tanadi mai kyau" "Ihu! Baby tafasa tace"kace yau a kwai shagali" Kashe wayar yayi bai sauri Shirman da baby take ba Sai da ya tsaya ya sai-sai ta kansa sosai sannan ya fita daga gurin domin kumawa gurin taron ya shirya karyar da zai wa dady,domin a zahirin gaskiya ba zai iya zama har sai an tashi daga gurin taron ba, *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 08089965176 [24/04, 00:10] +234 808 996 5176: 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *🐾YARO DA KUDI*🐾 🏵🎗🏵🎗🏵🎗 *Writing By* _Binta Umar_ *MAMAN ABDUL WAHABU* *🅿47* *BISSIMILLAHI* Maryam Na fita gurin taron ta hangi su Na'fiu kusa da Dady ,Sai Hankalinta ya kwanta,ta karasa gurin a darare ganin yadda idanun Jama'a yayo kanta,Dady Ma ya lura daga inda ta fito ,sai yake Mamakin mai ya kai ta gurin Abdul ya ta so ya tare ta gami da Cewa "Maryam ina kika shiga ne kinsa ina nemanki ? Murmushi tayi tace"Nan baya Na shiga Neman su Nafi'u "Ba nace miki Sunan cikin Jama'a ba" Kin sanya ni INA ta nemanki" "Ai gani tafada tana kallonshi fuskarta a sake" Can Ancle ya fito daga gurin Shima idanun Dady a kanshi sai gabanshi yafadi ,yana mamakin me ya kaisu gurin, Har ya karaso gurin Bai dauke idonshi daga kansu ba Ranshi yaji ya baci ,wai me Abdul ya ke Nufi ne da Yarinyar Nan,ya ga Alamu kamar Son ta yake Hanifa ta Lura daga inda ya fito kuma tabbas in dai ba'idonta bane yake mata gizo Ba Maryam Daga nan gurin ta fito , Bakin ciki da kishi ya turniqe ta,gami da wani bala'in kishin Maryam din,Mai ya kaishi gurin"? Take tambayar kan ta. Maryam tayi Sauri ta dauke Kanta ,yazo ya giftasu ,ya je ya zauna yana gyara Fuska gami da shafa sumar kansa domin ya lura Da idon Dady dake kanshi tun fitowarsa. Abdul da Maryam suka nemi guri suka Zauna Abdul sai hira yake Mata,ita kuma tana sakar Masa Murmushinta mai qayatarwa. Ba suyi Minti goma da zama ba,Dady ya Mike yafara gabatar da taron kasancewar duk Wanda a ke bukatarshi a gurin ya Zo Sosai Dady yayi Nasiha kan zumunxhi da Muhumancisa gami da Abinda Allah ya fada,a kanshi,a karshe yace"duk Saurayin da yaga Mace a cikin Family din in yanaso to yayi magana ,Sabida kara karfafa zumunci" Jin Haka yasa Mubina Mikewa tsaye kafin kowa yayi Magana,tace"Dady ina da Magana" Dady yace"Bissimilh" Sunkuyar da kai tayi wai ita kunya tace"Dady ni dai ina sha'awar Auran Zumunchi da Nasir" Dady ya saki Fuska yace"Alhmdullahi Mubina,Sai kije Ku shirya kanku Allah ya tabbatar da Alkairi Nasir dake Zaune ya dago kanshi yana Kallon Mubina Cikin tsantsan bacin rai! Tabbas Mubina bata da Hankali ko kadan wato tana nufin ayi masa tilas! Kenan tunda dai Tasan baya sha'awar Auran zumuchi tuntuni, Tun kafin ta karaso ya riqa zabga mata harara Yana jin haushin Abinda tayi tabbas sai ya Bata Mamaki Hanifa ma harararta take yi tana tur!! Da Halin ta Na rashin kunya da kamun kai ,ita duk rashin kunyarta baza ta iya abinda tayi ba, duk matan dake gurin ta basu haushi mussaman wadanda ke son Nasir din a zuciyarsu Amma ganin babu Fuska yasa basu fada ba. Abdul yaji dadin wannan Lamari duk da cewar Maryam ba'a cikin Family dinsu take ba,Amma yasan Dady bazai hana shi ba Haka dai a ka dinga gudanar da taron cikin Ilimi da waye war kai kasan cewar duk Wanda yake gurin yasan Abinda yakeyi,daya bayan daya kowa yayi nasa jawabin ,sannan a ka rufe da addu'a,taro ya tashi sai bayan Wata Shida,"Yan Uwan juna suka tsaya kowa fuskarshi sake ana ta gaisa Wanda suka jima basu hadu da juna ba Yau sun hadu shiyasa kowa bakinshi yaqi rufuwa, Nasir ya karaso inda Dady yake tsaye cikin Jama'a Ana gaisawa gami da barkwanci ga juna, Fuskarshi a sake ya dinga gaisawa da iyayen nashi,suna ta tsokanarshi ,shi kuma yana Murmushi gami da basarwa,ya kalli Dady yace"Dady zan fita yanzu kafin ku gama gaisawa yanzu zandawo ,sai Mutafi ,gidan Marayun" Nazarin shi yake dashi da Maganarshi ,yasan karya yake Akwai inda zashi,sai ya kalli agogo yace "Dubi time sosai karka jima kazo mu tafi" "Owk dady yanzu zan dawo in sha Allah Dady ya fito sa key din Mota ya mika masa Ya karba da sauri yana musu Sallama,sannan yaje ya bude motar ya shiga, Cikin Sauri da zumudi ya fice daga harabar gurin Kai tsaye *Muwala Hotel* Yayi wa tsinke. *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 08089965176 [24/04, 00:11] +234 808 996 5176: 🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *YARO DA KUDI* 🎀🎀🎀🎀🎀🎀 *✍🏻Writting by* _Binta Umar_ *MAMAN ABDUL WAHABU* *ZAMANI WRITES ASSOCIATION* *🅿48* _BISSIMILLAHI_ Baby Na Sa ma Cikin Wani haddan daki tana kwance tayi dai-dai da ita tana jiran Nasir yazo yafara Aiki yau tayi Alkwari sai ta gigitashi da salon ta,tun dazu da sukayi Waya ta balli Magungunanta Wanda take Using dashi In zatayi shaidan cin ta suna da kyau Sosai sha yanzu magani yanzu ,kun San dai Maganin Bature Jin ta take a sama Ga wata sha'awa mai zafi tana bijiro mata, Ta mike ta sabule Wandon ta da brziyar ta ta zauna zigidir haihuwar Uwarta, ta kago Mutuminta ya shigo ,Aiko Sai gashi ya fado dakin a dimauce yayi kanta idonshi ya rufe ganinta zir!! Nan da nan suka fara cakuda juna suna tsotsa tsotsensu Baby ta Makale shi tana cire masa Riga tana shafa bayanshi ta kwance masa Wando ,tafara yi masa Abinda yake gigita yake jin bazai iya rabuwa da ita ba sabida ita tasan Waye shi tana masa Abinda yakeso babu gaddama,ko sau nawa zaiyi sex da ita bata gajiya,Nan take yafara fidda Nishi!! Yana ihu! N dadi Ji yake kamar ba a cikin duniya yake ba *Nan nafito Na barsu ina tur dasu da Nema musu shiriya ganin yadda suka zage ,suke gudanar da Mu'amala irin ta Aure tamkar wasu Ma'aurata* Nasir sai da yayi sau Uku sannan yaji dama-dama Amma duk da haka yana jin Sha'awar Maryam Cikin jikinshi, duk da ya samu gamsuwa gurin baby Sosai Amma in ya tuno Maryam da Abinda ya faru dashi da ita dazu sai gabanshi ya fadi ,joysitc din ta Mike yara yadda zai yi,nan ya kara hai kewa Baby wai ko zai daina jin Abinda yake ji, Amma kamar karawa Abin qaimi yake ,haka dai ya hakura ya mike ya shiga toliet yana tsarkake jikinshi, Still ga Joysitc din shi a tsaye ya rasa yadda zai yi domin wani Sabon Fleelings yake ji Tabbas Maryam ta cuce shi Haka ya fito a daddafe yana Jan tsaki ,ya dauki rigarshi ya sanya ya shirya staff! Ya na kallon Baby a kwance ta zuba masa ido cikin So da Kauna cikin Zuciyarta take cewa anya akwai Na mijin da zai iya gamsar dani ko kamar Nasir"? Ya ciro kudi masu yawa kamar ko da yaushe ya aje mata kusa da ita ,bai ce mata komai ba ya kama hanya zai fita,ta Mike da Sauri ta tari gabanshi ,tare da kama gannunshi tana lumshe ido tace"My Sweet sai yaushe kenan? uhum"! Cikin shagwaba take masa Magana, ya bi qirjinta da kallo yana lasar baki kamar wani Maye ,shi kadai yasan Abinda yake ji a jikinshi,yace "Sai an kwana biyu Babyna" Marai rai cewa tayi tace"Bazan jura ba My Nasir don Allah gobe ma kadawo ,Wallahi ina mutukar son Rayuwa da kai" Dariya yayi kan yana Lasar bakinshi Abinda ya zame masa Jiki yace"ba zai yihu ba Babyna,ina da Ayyuka ga hidamar bude Sabon Asibitina duk sanda nake da bukatarki zan miki waya" Sai ta saka Kukan shagwaba Tace wai mai yasa kake aje min kudi ne idan kayi sex dani nifa bana bukatar kudinka,Dan Allah nake sonka,zan iya mallaka maka kai Na kyauta" Yace"ae hakkinki ne Baby dole in baki idan ba Kya so kije ki bada sadaqa babu ruwana" Da kyar! Dai Nasir ya samu baby ta kyaleshi ya tafi,yana zama cikin Mota wayarshi tayi kara ya dauka ,gami da karata a kunne ,dady ya rufe shi da Fada "yace kace yanzu zaka dawo yanzu a warka daya da tafiya Duk inda kake ka tawo Haka ina jiranka" Nasir ya kwantar da Murya kamar Mara Lafiya yace"Afuwa Dady gani a hanya ,ai kasan nace maka bana jin dadi wallahi Na karbo Magani ne" yafada kamar gaske Dady ya Dan huce kadan yace"Ok Allah ya sawaqe Ina jiranka,ya kashe wayar Ajiyar zuciya Nasir ya sauke a fili yace Dady kenan a kwai daukar zafi Ko da ya shiga gurin sauran tsirarun mutane ya tadda,nan Dady ya shiga Motar tare da karbar dreving din daga Hannunsa, Nasir din ya fito ya kuma kujerar baya ya kishingida,domin A kwai dalilinshi nayin Haka,Cikin Dari Dari Maryam ta bude gidan gaba zata shiga,dady yace "Aa Maryam kuma baya ,ki bar min su Nafi'u anan kusa dani" Cikin Nutsuwa tace"To Dady,tace tabude ta shiga Nasir duk yayi bake bake a gurin haka ta raba ta zauna ,Rabin jikinta a jikinshi Su Muftahu suka shiga Motar Dady yaja Motar yana dagawa "yan Uwansa hannu Haka suka fice daga gurin zuciyarsa cike da Farin ciki. Nasir ko jikinshi ne yake karkarwa Jin Maryam a jikinshi sai motsi take tana so ta zauna Sosai ta kasa,domin ya matse gurin,Sai ya zira hannunshi kasanta yana Lalubar ta, A zabure!! Ta joyo tana kallonsa ,sai taga kwata kwata baya kallonta tamkar bashi ba, tayi Sauri dauke kanta gami da Dora hannunta kan nashi kamar zatayi kuka tana kokarin cirewa jin yadda yake Murza mata Fatar jiki, Ya riqe hannun cikin Nashi yana Murzawa cikin Fitar hayyaci , Sai ta sunkuyar da kanta,Hawaye Na kokarin zubowa daga idonta,gefe guda kuma tana jin jina tacewa da kwarewa ta Fanni Bariki a gurin Nasir,Cikin Mota ma bazai kyale ta ba,daga yau tayi Alkawari in dai tafiya ta kama dashi ,baza ta bisu ba sai dai Aunty ta tsine mata, Sabida ta lura Sam! Aunty bata son bacin ransa, Haka dai Nasir ya riqa Shafa mata jiki yana Lumshe ido yana jin raguwar Abinda yake damunshi game da Yarinyar Dady ko yana can yana tuki ko ta Mudubi bai nasar ganin Abinda yake wakana ba,Domin dai Nasir yaqi yadda hakan ta faru *BINTA UMAR ABBALE* _MARUBUCIYAR_ *NANA KHADIJA* *YARO DA KUDI* *GIMBIYA BALARABA* 📚📚📚📚 08089965176 [05/06, 18:38] +234 808 996 5176: [19/05/2019 8:55 AM] Binta Umar Abbale: [19/05/2019 8:17 AM] Binta Umar Abbale: [18/05/2019 9:05 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *49* Gefan Fuskar ya kurawa ido inda wani kwantaccen gashi yabi lafiyaryiyar fatarta ya kwanta, baki kikirn dashi ,Wanda muke kiran shi da (saje) Ya sauke a jiyar zuciya mai zafi ,yana ji kamar ya Kama Fuskarta ya tsotsi bakinta, ganin hakan bazai Samu ba ,sai ya cigaba da cuda mata jiki cikin tsabar iskanci da kwarewa, Babu ta yadda mutum zai fahimchi da a kwai Abinda yake Faruwa a gurin Sabida ta bayanta ya zura Hannunshi, *Gaskiya Nasir ta caccene* Nafi'u ne ya joyo yace Ya Maryam kinga Miftahu yana so yayi Bacci" Da Sauri Nasir ya gyara Zama gami da cire hannushi daga cikin rigar Maryam ya basar tamkar babu Abinda yake yi,sabida yasan Dady zai iya joyowa a kowane Lokaci, Hakan bata damar gyara zama Sosai dalili Ya matsa mata,guri muryar ta Na rawa tace"Ka tasheshi mana shi yafiye bacci komai bacci" Dady ya waigo kadan ya kalleta yana dariya yace"kinji ko Maryam ko ke kikasamu dama bacci zakiyi ai yaran sunyi kokarin zama guri guda" Cikin Nutsuwa tace"Allah dady Yaron baccin tsiya ne dashi ko a gida ma haka yake" Murmushi Dady yayi,ya cigaba da tukinshi ,shidai yana mutukar kaunar zuri'ar Malam Ya'u Ya kalli Nasir ta cikin Mudubi ,yana Nazari, Shiko gogan naku tunda ya sunkuyar da kanshi kasa ya kasa dagowa Sabida yadda yake ji Wani mugun yanayi a jikinshi tabbas zama kusa da Yarinyar nan zai iya haifar masa da Matsala ,ya tabbata da babu dady cikin Motar babu Abinda zai hanashi kawar da Sha'awarshi ko ta Halin kaka ne. Dady ko sai yayi tunanin ko jikin nashi ne ,Wata zuciyar tace Masa kamanta Halinsa ne idan "yan wulakancin sa nakusa sai ya share mutane dama ba wani shiri suke da Yarinyar ba. Yayi gyaran Murya ,kadan yace "Nasir dama kuna Soyyaya da Mubina na ne"? Maganar tazo masa a bazata ,da Sauri ya daga Kai da ido jazir!! Yace wace Mubina Dady"? Hararsa yayi yace" I don't No" Murmushi yayi ya Mayar da kanshi kasa Shiko dady gabanshi ne ya fadi ganin yadda idon Yaron nashi yayi ja! Kamar Gauta,yasan Halin jarabar Nasir a kan Mace nan take ya tsayar da Motar ,Cikin ,ya waigo ya kalli Maryam yace"Maryam dawo nan kai Nafi'u ko kuma kusa da Uncle Ku taya shi hira, Nasir ya dago kai cikin tsarguwa yana kallon Dady din Cikin Sauri Maryam ta bude mota ta fito dama a takure take ,Allah ya isa kuwa tayiwa Nasir yafi cikin kwando Bai ce komai ba Ya mayar da kanshi kasa bayan ya fito da wayarshi Ya fara danne danne duk Dan ya rage radadin da yake ji,yana jin su Nafi'u suna masa Surutu ,Sama!Sama ya ke Amsa musu. Haka Dady yaja Motar ,Maryam Hankalin ta ya kwanta Sosai sai sauke a jiyar zuciya take, ga gabanta sai faduwa yake! *YARO DA KUDI* *49* Dady yai ta Jan Maryam da hira,Cikin Hikima, A nutse ta ke bashi Amsa ,gaskiya dady ya yaba da Nutsuwar Yarinyar Haka dai suka je gidajan Marayun ,wannan karon Ma Dady ya fitar da kudi Sosai Yara suka dinga zuwa gurinshi Babu kyama ya riqa jansu a jiki ,Nasir Ma sun saba dashi Sosai har Maryam ta rika Mamakinsa ganin yadda ya zage cikin su Tamkar ba ,shi ba Nan Dady ya Cika su da kyatittuka Sosai ,Sannan Suka tafi ,hukomomim Wurin Sai Fatan Alkairi Suke Masa, Kamar yadda ya takasance gidan Marayun haka ma ta kasance gidan Bursun da sukaje,Sosai Dady ya sha Addu'a Shida Zuri'arshi,Sabida Yadda yake Tai maka musu ta kowa ne Fanni Dukiyarshi duk Anan take karewa, Nasir Bai zaga ya Sosai ba,Nan yace ma Dady zai je Mota rana tana damunshi, Allah ya sawake ,shine Abinda Dady yafada ya cigaba da Zagayanshi, Su Maryam Na biye da Bayanshi, Shiko Nasir Cikin Mota yayi Tafiyarshi ya kwanta, Ya rasa Abinda yake Damunshi in za'a Tara masa Mata Dari! Babu Wacce zata iya gamsar dashi in dai ba Maryam ba,Yarasa Wace irin Masifa ce Wannan,Wai yarinyar da ya tsana ita ce yake Sha'awa Kamar Ya Mutu,Lallai ya yadda ,Yarinyar Mayya ce,Sabida yadda ta rike masa Wuya Wayarshi ya dauka yana laluben No din Anwar ,dole su shirya yadda zata kasan ce a kan Yarinyar Domin yana jin Ba zai yadda ya Mace A ban za ba Anwar ya dau Wayar tare da Cewa "Ya a kai ne *Nass* "Normal" Nasir din ya Fada,ya cigaba da cewa "Wai kana ina ne yanzu"? "Ina nan Club Mai Nene"? "Owk " Wai ka shirya wa Yarinyar Nan kuwa"? Nasir yafada yana Lumshe ido "Wace Yarinya"? "Mtssss Banason Rainin Hankali fa Maryam nake Nufi" "Oh!k Anwar yafada yana Dariya yace"duk ba zai bani Wahala ba ko Anan gidan zan San yadda nayi Mata Na dauke ta" "Aa kasan Abinda zamuyi"? Nasir yafada "Sai ka fada" "Mubari Sai gobe Sunday Tana Zuwa Makaranta da Safe ,sai ka fito da Mota kawai ka daukar Min ita" Anwar yace "Kamar Yaya in daukar ma ita" Kai da baka goyan bayan Haka" "Ba za ka gane bane Abokina Nariga nagama kwadaituwa da Yarinyar Wallahi ,kai dai kasan Halina,ko Dariya Anwar yasa yace"Har ka dai Na jin kyamkyamin nata"? "No ka ajiye wannan Maganar gefe,, Kawai Komai take yi A halin da nake ciki a yanzu ita ce zatai min Magani" Anwar ya ta6e! Baki kishi! Yana tsikarasa,yace" Ai ka bari in nayi Sai in bar ma ,Sabida Na fika bukata" Shima Nashi ban garan Kishin Anwar din yaji ya na damunsa, Ganin yadda yake zaqewa a kan yarinyar ,yace" Baka isa ba kasan bana cin Sauran wani , Yasin! Ina da damar da zanyi duk Abinda nake so da yarinyar ,Tunda tare muke guri guda shiyasa Ina gudun Matsala kasan Halin Dady Sosai ,shiyasa kaji nayi maka Magana" Anwar yayi kici-kici da Fuska kamar a gaban Nasir din take tace"Wannan karon baka isa ka gwadamin iko ba Wallahi ko Dan kaga Yarinya a gidanku take, Yarinya da bata da Wani galihu ,ina da yadda zan yi in yi abinda nakeso da ita batare da An dauki wani Hukunci ba. Mamaki ya kama Nasir! Sai ya kashe wayar kawai batare da yacewa Anwar din komai ba ganin yadda ya hasala yake sakin Maganganu Shi bai hanashi yayi Abinda ya ga dama da yarinyar ba,Amma ya bari tukkuna shi ya fara in yaso komai zai yi yaje yayi tunda dai shi ya kawar da Abinda yake damunsa. Yana kwance cikin Mota yana sakawa da kwancewa ,nan ya hangi ta wowarsu gurin,tun daga Nesa ya zuba Mata ido kamar me, Ita Sam bata lura ba,Sabida glass din motar a zuge yake Shine yake ganin Na waje Dady ya bude gidan baya ya zauna tare dasu Nafi'u ,ganin Nasir a kujerar drevar, Gurin ya Dan Matse ,gashi bata so ta takurawa Dady,ga su Nafi'u Na tayi mishi shirme,sai ta bude gidan gaba ta Zauna ,cikin zuciyar ta tana ta Neman tsari da Nasir Yayi Bissimillh kamar gaske gami da Jan Motar ,Suka fita daga gurin Ta kurewa tayi jikin kujera gami da sunkuyar da kai, taqi yadda ko da wasa ta dago kai ,ta kalleshi ,Amma jikinta ya bata yana kallonta, Tabbas Kuwa Nasir raba hankalinshi gida biyu yayi ,yana dravin yana kallon Jikin Maryam ta cikin Mudubi Maryam tayi da tasanin Sanya Rigar jikinta, ita Sam! Bata ga Abin kallo ba, Shiko ya gani ,domin dai duk da bai ga Brest din ta a fili ba, ya gansu cikin rigar ta mai kamar Net! Duk da ta yi rolling hakan bai hanashi gani ba,tunda gyalen bata karami ne Gaskiya tudun qirjin Yarinyar yana dimauta shi ,babu Abinda yakeso a halin Yanzu illa yaji su A hannushi yana Murzarsu. [18/05/2019 9:05 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *50* A cikin Wannan Yanayin suka isa gida Maryam duk jin ta take a tukure, Malam Ya'u ya mike ,Yana kokarin bude Get! Da sauri daya daga cikin Masu tsaron gurin ya Mike yaje ya bude Get! Din yana Wa dady barka da dawowa Malam ya budewa Dady kofar Mota fuskar shi a sake yana masa barka da zuwa. Shima dady din sakin fuskar shi yayi ,ya mika masa hannu suna gaisawa cikin Mutumchi , yace"Malam Yau kaki hakura dai da zama bakin Get! Ko? Murumshi Yayi yace"Alhaji kenan , Nafison zama gani gida komai Lokaci, Nasir ya fito tare da su Nafi'u, Mi ka masa Hannu yace"Arrama barka da Rana" Malam Ya'u ya kama hannun ya rike Sosai Fuskarshi a sake yace"Nasiru an dawo,ko to Allah ya bada ladan Zumunchi" "Ameen ya rabbi Arrama,Nasir din yafada,yayin da yake kokarin tafiya , Miftahu yayi tsagal! Yace Uncle Ka huta Kawai!! Nasan ka kaji" Cikin Sakin Fuska Nasir yace"Kahuta My Friend Sai mun Hadu in anjima" Yana gama Fada ya shige part din Momy . Jikinta a sanyaye ta fito daga Motar,tana kallon Mahaifinta suna hira da Alhj Huseen kamar Wasu Abokai. Tace "Baba Sannu, " "Yawwa Maryama kun dawo ko" "Eh Baba" "To Masha Allah" "Allah ya bada ladan Zumunchi" Ameen Ameen Dady yace ,Sannan ya kalli Maryam Yace"Sannu Da kokarin Allah yai miki Albarka, Maryam tace "Ameen Dady ,Ta kama hannunsu Nafi'u Suka wuce bangaransu, Dady Ma cewa yayi zai shiga ya kwanta ya huta tukkuna,nan Ya'u yayi tai masa Fatan Alkairi tare da godiya Mara Yan kewa,Tabbas Samun Mutum kamar Alhji Hussein Sai an tona! ***** Nasir ko yana Shiga ya zube cikin kujera gami da dafe kan shi ,sai faman Jan Numfashi yake, Momy ta sakko daga Sama cikin kwalliya kamar ko da yaushe ,Fuska sanye da glass Na kara karfin gani,ta karaso, da Sauri,tace"My Son Lafiyan ka kuwa" Yaushe ka shigo? Dago kai yayi yana kallonta ya gaza furta mata komai Gabanta Ya fadi ganin yadda kwayar idon sa tayi jajazir!! Tace"Me ya sameka ,lafiya Lou ka fita" Da kyar! Yace" Momy ina da Damuwa" Zama tayi kusa Da shi da Sauri tace "Mai Nene My Son"? "Dady Ne Mom Shi yafiye Sanya Abu a ranshi ,Wai meye Alaqarshi da Arrama Ya'u ne Yakama ta ya sallame shi haka,Kwata kwata bana kaunar Yarinyar nan Tashi" Momy tace"Wani Abu tayi maka"? "Eh Momy yafada yana zakudawa"! "Mai tayi maka My Son" Momy tafada cikin Mamaki domin dai tasan babu ta yadda za'ayi Maryam ta takale shi,Yarinyar da Magana ma bata dame ta ba ,sai dai in shine yake Kulata" To Amma dake tasan Halin kayan ta sai take biye masa da Abinda yazo Yana ya mutse Fuska yace "Wallahi kwata kwata jini Na bai hadu da ita ba Mom ,In Dady yaqi Sallamarsu ni zan San yanda zanyi subar gidan,Domim bazan zauna da Abunda yake barazana da Rayuwa ta ba" Momy tace"Babu ruwanka da su Nasir! Don Allah ka rika kiyaye bacin ran Mahaifink...... "Kar Allah yasa ya kiyaye Mana" dukkaninsu suka joya suna kallon kofa a razane Sakamakon jin Maganar dady Cikin Fishi da Tashin Hankali! Nasir ya hade Fuska tamau!! Yau kam zasu bata Dady akan Yarinyar nan ,shi baya kaunar ya rinka ganin gilmawar ta a gidan gudun Abinda zai kai ya kawo ,tabbas in yana ganinta babu Abinda zai hana shi kawar da Sha'awarshi a kan ta, Tabbas yasan halin Dady din shi ,in har haka tafaru to zaidauki kwakwkwaran hukuknchi a kan shi, Gashi yana jin Nauyin Arrama tare da Aunty Shi, [19/05/2019 8:11 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *51* Dady yace"idan Zaman ka suke sai ka koresu in gindan ka ne sai in Sani,Ni narasa wace qiyyayace Wannan ,To bari kaji Maryam tamkar "Ya take a gurina ,In kasake kayi mata wani Abu sai nayi Mugun Saba maka" Hade Fuska yayi Sosai yace"Owk Dady tunda haka kace,ni zan fita in bar maka gidan Naka,Naga kana fifita Wasu a kan Abinda ka Hai.. Nasir ba karasa ba Dady ya kwashe shi da Mari ,Cikin Fada yace"Sai me ! Nace sai me Dama ,ai ba yau ka fara haka ba, Kaje duk in da zaka ,Nasan jarraba ce. Dan kaga kai kadai Na Haifa ,To nazabi Zama da Ya'u da Zuria r shi duk Abinda zakayi kayi! Momy tafashe da kuka Sabida tasan Halin Fushin Nasir, shi kan shi dady n bai iya fushi ba Nasir Na zaune Cikin dumbun bakin ciki gami da Mamaki Yau A kwan wata "Yar iskar Yarinya Dady ya mareshi abinda bai taba yi mishi ba tunda yazo duniya Lallai Maryam ta dauko wa kan ta Bala'i Daga Fadu yayi!! Alamun Abin bai da meshi ba ,Ya mike yana kallon Mom din tasa yace "Pls Mom kiyi hakuru kinji ko duk inda nake ina tare dake,Dady yaqi ya Fuskanci Abinda nake Nufi,So" duk Abinda ya faru Daga baya kar a sako sunana, Cikin zafin Zuciya Dady ya kara kai masa Mari,yayi Saurin kaucewa, bakinshi a bude yace"dad!! Cikin Mamaki yafadi Maganar. A zabure Dady yace "ko zaka Rama ne !? Girgiza kai kawai Yayi ya Wuce Shi kamar Wanda zai tashi Sama! Dama duk sanda Rana ta baci suna yin Fada Amma Na yau yafi Na kullum ,part dinshi ya bude ya shiga ya kwanta a kan bed yana Jan Numfashi ,dama can tun yana Yaro shi mai zuciya ne inda yace ya'aje Abu ya aje shi kenan har Abada,Lallai dole zai barwa Dady gidanshi kamar yadda ya bukata Ammafa dole ya dauki Mataki kan Wacce tayi silar Faruwar hakan, Mikewa yayi cikin zafin Nama ya shige toilet ,Wanka yayi ya fito ,ya shirya Tsaf!! Cikin Kananun kaya,Sun mishi kyau Sosai ya zuba sarkokinshi har da Dan kunne, duk Dan ya batawa Dady Rai! Ya kawo tafkeken Agogonshi Nafama yasanya As'usel ya tsunshi Sanye da Manya Manyan a zirfa Masu tsada ,Yayi kyau Sosai ,kana ganinshi kaga "Handsome kyau Ilimi Wayewa Uwa Uba *Kudi* ya na cin Magani ya Nufi Motarshi ,Malam Ya'u Na masa Magana ,Ya shareshi kawai ya Fafari Motarshi ya fice daga gidan,kai tsaye ,Can Mahadarsu ya Nufa [19/05/2019 8:11 AM] Binta Umar Abbale: Guri ya ka came da Da gayu ,Yana zuwa Matasan suka Fara yi masa kirarin shi kamar yadda suka saba ,Ya samu kujera ya hakince ,yana Wani shan qamshi. Tamkar Mace,Nan "Yan Mata sukayi caaa! A kanshi ko wacce tanaso ya Taya, Kudi ya fito dashi kamar yadda ya saba ya je kan Teble din dake gabanshi, Ya Dora kafa daya kan daya ,yana Bin tarin Matan da suke ta kara kai Na a kan shi,bin su yake da Kallo Sosai har yanzu bai ga Wacce zata iya da Shi ba Babu Kalarshi a gurin ,Ya fara ya mutse Fuska,yana Tunanin Maryam Yarinyar da ta dama masa Lissafi yau ta rikitashi gashi har yanzu yanajin Abinda yake ji game da ita" Can ya Hango Anwar Cikin Mata suna ta rawa Cikin kwarewa hannunshi Riqe da kwalbar Wsky yana Sha, Sai rungume Rungume suke, Nan take yaji tana Sha'awar Sha, Kafin Yayi Wani yun kuri,Wata Sisi ta karaso gurinsa ita da tsirara babu Mara ba . Hannunta dauke da karamin tire cike da Abubuwan Sa Ta karaso gurin gami da ajiye tiren kan teble din kusa dashi, Nasir ya bita da Wani Mayataccan Kallo yana Lumshe ido ganin Baby din tana da Manya-Manyan Boss! Abinda ya ka Mutukar burge shi a jikin "Ya Mace Ya kamo Hannunta gami da jawo ta ya dora kan ciyarshi ,ya sabule Figigiyar rigar jikinta ,Ya shiga Wasa da Jikinta cikin tsabar kwarewa da iya bariki! Ihu Yarinyar Ta rika yi Na dadi ta Makale Shi Yau *Yaro da kudi* ya Kula ta har yana romance da ita Lallai Yau ta fito bariki a sa'a Guri ya hargitse kowa yanayin Abinda yake so *Wa'iyazubillahi* Nan Nasir ta ciccbeta sukayi daya daga cikin dakunan dake Katon gurin. Yarinyar duk ta rikitashi da Salonta. A takaice dai Nasir nan ya kwana,Tare da Sabuwar Yarinyarshi suka Sheqe a yarsu Yadda ya kamata, Ranar ya sha kayan Mayen da ya Dade bai shaba Sakamakon Bacin ran da Dady din shi ya Hadda sa Masa. *YARO DA KUDI* Can Guest Haush Din shi ya Tafi ,Da gari ya Waye, Kwata kwata basu hadu da Anwar ba, Sabida jiya kwana yayi baya cikin Nutsuwa ,babu Laifi Yarinyar ta Dan rage Masa Radadin Abinda yake damunshi, Babu Abinda babu a gurin Na more Rayuwa ,shi kanshi dady bai San da gurin ba, Dama yasa an gina masa ne Sabida irin wannan ranar" Nan ya baje kolinshi duk Abinda yake so yake babu takurawa,Har BudyGard ya Samu Masu yi masa tsaron gurin hakanan in zai fita suna Take mishi baya. **** Kwana Biyu Mom ta dai Na jin Motsin sa ko wayarsa ta kira bata Shiga Hankalinta ya tashi,Tasamu dady tana kuka Tana bashi , Hakuri Dady yace"Ta rabu dashi shi ba yaro ba ne, duk in da yake yasa ni tunda shi bashi da bakin da zai bashi hakuri sai ita, To Yaje babu shi babu shi ,Tunda bai isa dashi ba, Dady ya rika fada ranshi a bace Momy ta Hasala! Ita ma tace" Yanzu akan Mutanan da bakasan Asalin su ba ka fifitasu a kan Dan ka,Lallai watara Na a kansu nima zaka iya cewa Na fita Na bar maka gidanka Ganin Ranta ya baci yasa Dadyn Sassauta Murya yace" Gida na ne ina da ikon da zan kawo duk Wanda nake so ya zauna ciki Na lura ke kike daure masa gindi, In ban da haka Na isa in zartar da hukunci yace ga yadda yakeso ayi Sabida baya kaunar Yarinyar,yaje duk in da zashi ,zai dawo ne,Tilas Ranar Monday ya Fara Zuwa Aiki ko yaqi ko ya so [19/05/2019 8:12 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *53* Momy dai haka ta kara ci koke koken ta ita kadai a farlou Nasir taurin kai Dady ma haka babu Wanda za'a fadawa yaji a cikinsu, wayarta takara dauka a karo na Uku ta na gwada kiran Nasir din Cikin Sa'a wayar ta shiga ya dauke,cikin Nutsuwa,kafin yace komai momy ta fashe da kuka tace"My son kai da dady ka kuna so kuga Kun kashe ni ko," kullum sai nafada maka ka rika kiyaye bacin ran mahaifinka kaqi ji" "Momy please I'm sorry ,ki kwantar da hankalinki ,ina nan lafiya kalau,a gabanki fa yace in fitar mishi a gida Mom kamar bashi ya haife ni ba,Narasa mai nayi mishi komai fada" "Aa my son kai ma da naka laifin mai yasa baka bashi hakuri ba a lokacin" "Momy mubar maganar kawai duk ran da ya huce yana bukatata a gidansa sai in dawo" "Owk yanzu ya maganar Aikin ka"? "Tananan Momy in sha Allah Ranar Monday zan fara fita .aiki "Allah ya taimaka my son" "Ameen momy na ,kiyi hakuri ki kwantar da hankalin zan riqa kiranki a waya kullum Haka dai Nasir ya riqa tausar zuciyar Momyn shi tayi-tayi yafada mata yana wane guri yaqi Yarinyar shi ta jiya Ita ce tazo ta taya shi kwana yau sabida yaji dadin mu'amala da ita jiya ya fuskanci za'aje da ita Bai gayawa Baby ba sabida yasan halinta sai ta tattaro kayanta tace tadawo gaba ki daya, Zata hanashi ya sake sosai yasan halin jarabar ta ***** Washe gari ranar Sunday kenan da Wuri ya tashi ,ya fita trening bayan ya dawo yayi Wanka. Ya shirya tsaf! Cikin yanayin shigarsa ta kowane lokaci,ya zauna kan daining Yana karyawa inda Yaron shi yayi mishi Abinci lafiyyaye, Bayan ya gama,ya mike ya daga daining din kai tsaye Kofar fita ya nufa,Cikin irin tafiyarsu ta gayu! Budyguerd dinshi Na tsaye bakin kofa ,suka bashi hanya ya wuce bayan sun gaisa ,suka rufa masa baya ,ya bude bayan mota ya shiga,daya ya zauna kusa dashi daya ya zauna set din drever ,ya ja motar bayan ya saki Music wakar (ain to mama) ce take tashi ,wacce mawaqiyar nan tayi wato Janeefar Lopez. Kwanciya yayi Sosai ya na jin Nishadi Yana son wakokin janeefar Sosai "Boss" ina zamuje ne"? Daya daga cikinsu ya fada, Kai tsaye yace"Kubi titin Sulaimanu ,Ina nufin titin gidan Dadyna. *YARO DA KUDI* *54* Can gefe guda ya sa yaronshi yayi parking yana kwance cikin mota idanunshi kan Get din gidan dady yana dakon fitowar ta,domin yasan lokacin makaranta zuwanta makaranta ne, Aiko ko minti biyar basu da tsayuwa ba Maryam ta fito cikin shirin makaranta ,kamar ko da yaushe ta rufe fuskarta da niqab kafafunta sanye cikin safa baka,ta rataya jaka a kafadarta wacce take dauke da Alkur'ani hade da sauran littafan addini, yau su Nafi'u sun rigata tafiya , ta makara a gurguje take sauri ,Nasir ya bawa yaron shi umarnin tafiya bayan yaga Maryam tayi nisa da gurin, Yace "tare gaban yarinyar can mai tafiya" Yes Boss! Da sauri ya sha gabanta tamkar zai banke ta da motar, Nasir yayi saurin daukar hularshi wato person cape ya san ya , ya bude motar ya fito ya karasa in da take tsaye ,Jkinta na tsuma,ga layin nasu shiru babu motsin mutane kasancewar unguwace ta wane da wane, ta daga kai cikin tsoro gami da zuba masa idanunta masu firgitashi, ya daka mata wata muguwar tsawa,gami da fadin " dai Na kallona mai sufar aljanu ,munafuka ,kawai ,yau sai Na dai-dai ta miki rayuwa yafada gami da fizgarta ya tura a mota ya shiga shima gami da bawa Yaronshi umarnin tafiya Maryam jikinta ya ruqa kar-karwa tamkar ta saki fitsari ganin wasu gudun duma gunduman mutane ,duk girman Ancle din sun fishi,sai ta fashe da kuka tana kallonshi tace "Uncle mai nayi maka zaka siyar dani ,kayi hakuri dan Allah Bakinta ya gwabe da hannunshi yace"dan ubanki rufe min baki, ko siyar da mutane nake yaushe zan yi wahar siyar dake,wannan kan naki ai bazai yi tsada ba, yau zaki fadamin wane irin surkulle kuka yiwa dady dake da iyayenki ,Wanda bayason ganin bacin ranku Kuka take tana bashi hakuri ,yayi mata banza,sai ya dauko sigari ya kunna,yana zuqa yana fesa mata hayaqin ta, Maryam ta riqa tari tana kau da kai sabida warin tabar! Ganin batason warin yasa ya juyo da fuskarta ya time sosai da ya zuqa sai ya fesa mata a fuska. [19/05/2019 8:15 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *55* Kau da fuskar ta take tamkar zata shide sabida yadda hayaqin yake hawa kan ta,idon ta yayi jajazur, sai ruwa yake , Shiko Nasir bai bar busa mata haqin sai da ya shanye tas sannan ya sake ta tafadi cikin kujera tana fidda numfashi na wahala. Da kyar ta dawo hayyacin ta,tafara bin titi da kallo ganin su a bayan gari tunda take bata taba biyo hanyar ba mai ma zai kawo ta, Addu'oi tafara yi cikin zuciyarta tana kuka sosai sabida ta saddaqar da Uncle zai sai da ita ne , Kan ta a sunye taji an yi parking din mota,ta dago kai tana bin ilahirin gurin da kallo har yanzu bata fasa yin addu'a ba,Nasir ya bude mota yafito yana mata wani banzan kallo ,yace fito min a mota bagidajiya kawai" Cikin kwarin gwaiwa ta fito albarkacin addu'ar da take bakinta,amma duk da haka gabanta bai bar faduwa ba. Da sauri daya daga cikin yaran ya bi bayansu, Nasir a gaba Maryam biye da bayanshi,ya bude gidan ya shiga ,sai ta ja ta tsaya taqi shiga, tana waiwayen mutumin dake bayan ta,ya buga mata tsawa gami da cewa" shige ciki" Jikinta na kyarma ta fada cikin katon farlo Wanda ya amsa sunanshi ,komai Na more rayuwa a kwai,part biyu ne ko wanne da saitin kujeru,can gefe kuma wani katon show glass ne cike da kayayyakin sha ,masu tsada ko wanne cikin kwalabarshi,can taga Nasir ya nufa ya zauna kan wata kujerar mai bala'in kyau,hannunshi riqe da kwalabar wsky yana kokarin budewa, Dama bodyguard din shi sun fita,sai ita dashi, kawai tana tsaye bakin kofar farlo tana zare ido ,domin ta saddakar uncle din cutar da ita zai yi. Mikewa yayi ya dawo farlo ya zauna cikin daya daga cikin kujrun farlo din ya zauna gami da Dora kafa daya kan daya ,ya zuba mata ido kurr! Yana kurbar wsky din shi cikin kwarewa ,sai lumshe ido yake cikin zuciyarsa yace yau dai zan kawar da duk abinda yake damuna game da yarinyar nan. Da hannun shi yayi mata alamar tazo in da yake ,ta kalle shi jikinta na makyarkyata ,gani tayi idon shi yayi jajazir ,sai tayi baya da sauri ta nufi kofar fita daga farlou, Mikewa yayi a nutse ya karaso inda take tana ,kici-kicin bude kofar ta kasa bude ta,yana zuwa bai jira komai ba ya dauke ta can kas! Ya nufi wani daki a cikin farlo,Maryam ta ruqa kurma ihu tana dukan bayanshi ,hade da ya kushin shi ,a fatarshi kasancewar rigar dake jikinshi ,vest ce ,duk ta ya kyushe masa jiki ,amma da yake ba'a cikin hayyacin sa yake ba,bai saurare ta ba,kai tsaye kan wani haddadan bed ya cilar da ita, ya sunkuya kan ta yayi mata rumfa numfashinsu na bugun na juna,Marym ta zabura zata mike ya haye kan ta gami da sakar mata nauyin shi ,ya dagota gami da fizge hijab din jikinta, ya jefar ya fizge dankwalin kan ta shima ya cilar,tamkar wani mahaukaci ya kwantar da ita ,tana kici-kici zare mata dogon wandon ta na isilamiyar ,ta riqa kuka tana rokarshi ya kyale ta yayi hakuri,kwata kwata bai San tanayi ba domin dama yayi nasarar cire mata riga jikinta,daga ita sai briziyya, ya gigice gami da dimaucewa ya damqi breast din ta guda a riqa murza su ya nishi idonshi kamar gauta yafi ta daga cikin hayyacin sa Maryam ta riqa jin wata kasala a jikinta sakamakon jin abinda bata taba Ji ba,tayi shiru tana lumshe ido ,Ganin ta sakar masa jiki ya dago fuskar ta ya hade bakinsu guri guda ya cigaba da Cukuda mata jiki ko ta'ina, Ganin yana tube wandon sa yasa ta yunkura cikin zafin nama ta angiza shi ya fadi kan bed din ragwajab! Ta dira da gudu tayi han yar fita daga dakin daga ita sai brziya da pant,sai kuka take,ya mike a sukwane ya biyo ta,tayi saurin ficewa daga dakin ta rufe da sauri ta murza key din da tagani a jikin kofar ta kulleshi ta bar key din a ciki. [19/05/2019 8:31 AM] AIshata: *YARO DA KUDI* *56* Can kan kujera taje ta zauna tare da takure jikinta tana kuka mai ban tausayi, sanyi Ac yasa ta makyar kyata jikinta sai rawa yakeyi, Shiko Nasir dukan Kofar yake ,ya na zagin ta cikin turan ci yace "wallahi mutukar baki zo kin bude min kofa sai nayi miki abinda ban yi niyya ba, ni zaki kulle a gida na,kizo ki bude min kofa ko in ci ubanki,shegiya mayya,kin kamamin kurwa kin ruqe! Na tsane ki Maryam "I hit you I hit you!! Yafada gami da dukan kofar dakin da qafarshi, Maryam ta gigice tana jin tsoran ta bude masa ya haike mata gashi babu matai maki,da kyar tabude baki tace"Uncle Allah bazai baka nasara a kai na ba in Allah ya yarda Allah sai ya kare ni daga sharrin ka, Ta karashe maganar tana kuka harda majina,babban bakin cikinta yadda take zaune babu kaya a jikinta, Kafin yace wani abu wayarshi ce tafara kara,da sauri yaje ya dauka ya kara a kunnensa yana zarya a dakin, Anwar ne Yace"ya aikai ne mutumina gani a waje ina jiranka, yaran ka sun hanani shigowa,tunda naji haka nace yau ta samu, kenan shegen kaya" ya karashe maganar yana kyalkyala dariya cike da nishadi. "Eh nine na hanasu nace kowaye ya zo kar su bari ya shigo,kaje kawai mahadu anjima a club, Nasir yafada yana kokarin kashe wayar, "owk babu damuwa zamu hade,in sha Allah a kwai labari sosai,yau zan cika alkawari na a kan Baby nan fa,duk nagama shiri na,ina tunanin nan zan kawo ta kawai mu more, Anwar yafadi maganar yana zuqar sigari Tsaki Nasir yaja cikin zuciyarsa yace" sai muga ta inda zaka ga yarinyar shasha sha kawai Afili ko yace"ok sai mun hadu kawai ya kashe wayar, Ya aje kan bed,yafada toliet domin tsarkake jikinshi,ya fito ya shirya gami da zama gefan fado yana neman wata number a wayarshi , Daya daga cikin yaranshi yabawa umarnin ,ya shigo ya bude master bedroom din sa, ya bude drowas din jikin mirrow din shi a kwai sapire na mukkulai ya dauko ya zo ya bude shi. Bayan sun gama wayar,ya matsa jikin kofar , yace"Maryam bude ki karbi kayanki ki saka in mai dake gida shiru yaji,sai ya qara maimaitawa nan yaji shiru,gabanshi ya fadi,yana jin tsoran kar ,yaron shi yashigo ya gan ta ahaka,duk da yake Dan bariki yana da kishin kan sa,balle ga ya rinyar da ya kwallafawa ransa shi kadai" I ta ko Maryam jin ana kokarin bude kofar farlo din yasa tafada bayan kujera ta boya ,jikinta sai rawa yakeyi tana jin Uncle din na magana tayi shiru. [19/05/2019 1:23 PM] Binta Umar Abbale: [19/05/2019 12:39 PM] Nana Aisha: *YARO DA KUDI* *56* Can kan kujera taje ta zauna tare da takure jikinta tana kuka mai ban tausayi, sanyi Ac yasa ta makyar kyata jikinta sai rawa yakeyi, Shiko Nasir dukan Kofar yake ,ya na zagin ta cikin turan ci yace "wallahi mutukar baki zo kin bude min kofa sai nayi miki abinda ban yi niyya ba, ni zaki kulle a gida na,kizo ki bude min kofa ko in ci ubanki,shegiya mayya,kin kamamin kurwa kin ruqe! Na tsane ki Maryam "I hit you I hit you!! Yafada gami da dukan kofar dakin da qafarshi, Maryam ta gigice tana jin tsoran ta bude masa ya haike mata gashi babu matai maki,da kyar tabude baki tace"Uncle Allah bazai baka nasara a kai na ba in Allah ya yarda Allah sai ya kare ni daga sharrin ka, Ta karashe maganar tana kuka harda majina,babban bakin cikinta yadda take zaune babu kaya a jikinta, Kafin yace wani abu wayarshi ce tafara kara,da sauri yaje ya dauka ya kara a kunnensa yana zarya a dakin, Anwar ne Yace"ya aikai ne mutumina gani a waje ina jiranka, yaran ka sun hanani shigowa,tunda naji haka nace yau ta samu, kenan shegen kaya" ya karashe maganar yana kyalkyala dariya cike da nishadi. "Eh nine na hanasu nace kowaye ya zo kar su bari ya shigo,kaje kawai mahadu anjima a club, Nasir yafada yana kokarin kashe wayar, "owk babu damuwa zamu hade,in sha Allah a kwai labari sosai,yau zan cika alkawari na a kan Baby nan fa,duk nagama shiri na,ina tunanin nan zan kawo ta kawai mu more, Anwar yafadi maganar yana zuqar sigari Tsaki Nasir yaja cikin zuciyarsa yace" sai muga ta inda zaka ga yarinyar shasha sha kawai Afili ko yace"ok sai mun hadu kawai ya kashe wayar, Ya aje kan bed,yafada toliet domin tsarkake jikinshi,ya fito ya shirya gami da zama gefan fado yana neman wata number a wayarshi , Daya daga cikin yaranshi yabawa umarnin ,ya shigo ya bude master bedroom din sa, ya bude drowas din jikin mirrow din shi a kwai sapire na mukkulai ya dauko ya zo ya bude shi. Bayan sun gama wayar,ya matsa jikin kofar , yace"Maryam bude ki karbi kayanki ki saka in mai dake gida shiru yaji,sai ya qara maimaitawa nan yaji shiru,gabanshi ya fadi,yana jin tsoran kar ,yaron shi yashigo ya gan ta ahaka,duk da yake Dan bariki yana da kishin kan sa,balle ga ya rinyar da ya kwallafawa ransa shi kadai" I ta ko Maryam jin ana kokarin bude kofar farlo din yasa tafada bayan kujera ta boya ,jikinta sai rawa yakeyi tana jin Uncle din na magana tayi shiru. [19/05/2019 12:39 PM] Nana Aisha: *YARO DA KUDI* *57* Joy daya daga cikin yaro Nasir ya shigo farlou din kamar yadda oganshi ya umarce shi ya je ya dauko keys din ya fito farlo ,ya tsaya yana diri-diri wane daki oganshi yake ciki,sai ya fito da wayarshi ya kira sa,Nasir yace"bedroom din dake kallon ka in kashigo farlo ina ciki, Joy ya rinka mamakin waye ya kulle shi cikin daki,wata zuciyar tace masa mybe ko yayi shaye-shayen sa ne ya kulle kan sa bai sani ba,"No wata zuciyar tace Boss! bayashan kananun abu wanda zasu bugar dashi,lallai a kwai dalili, Maryam na makure jikin kujera tana kifkifta ido duk tanajin abinda suke cewa sai gumi take ,tana addu'a Allah ya tseratar da ita daga sharrin su. Bayan Joy ya bude shi ,sai ya bashi umarnin tafiya kawai, Joy ya fita kamar yadda aka umarce shi. Nasir ya fito daga bed din hannunshi nan nade da blet , sai huci yake yi dole sai ya hukunta Maryam,sabida ita "yar iska ce shine zata kulleshi cikin daki ,tamkar gidan ubanta, Ya bi farlo da kallo babu ita babu dalilinta, da sauri ya shiga kchin yana tunanin ko anan ta boya, nan ma bata nan ya fito yana rarraba ido,yashiga master bedroom din shi ya duba nan ma batanan,a gigice yafito yana daga labulayen farlo wai ko ta makale a ciki, wata zuciayr tace masa kila ta fita lokacin da Joy ya bude kofar,da sauri ya saki blet din ya fadi kasa, jikinshi na rawa ya fita daga farlon yana kwalawa Joy kira, a ran sa yace yarinyar nan tafita ahaka ai ta cuce ni, wallahi,shegiya "yar iska kawai, Ya riqa yiwa Joy masifa mai yasa lokacin da ya bude kofar bai kulle ba, Joy sai bashi hakuri yake,ko saurarasa bai yi ba, ya nufi daya daga cikin manyan motocin sa dake aje a farfajiyar gurin ya shiga a fusace,Joy ya biyo shi a baya yana bashi hakuri,ya daka masa tsawa gami da cewa ya koma baya bukatar rakiyar shi, Ya fafari motar ya fice daga gurin a fusace, ya daki kan motar yana huci a fili yace"Maryam I will kill you, Maryam in na ganki sai na kusa kashe ki, ji yake tamkar ya fashe da kuka Dan bakincikin abinda tayi masa [19/05/2019 12:39 PM] Nana Aisha: *YARO DA KUDI* *58* Maryam ko na ciki gidan tana jin duk wani motsin shi,sai da ta tabbatar ya fita sannan ta fito da sauri,Allah yasa ya bar dakin a bude tayi sauri ta shiga ta saka kayan ta cikin sauri-sauri take yi tanayi tana kallon kofa ,dama safarta na kafarta ta lalubi niqaf din ta ta daura , sai da jakar ta na motarsa haka tafito da sauri tana wai wayen dakin. Karo suka kusa yi da Joy ya dawo da niyar rufe kofar, ita kuma zata fito, Tsawa ta daka mata cikin turanci yace"wuce ki koma ciki" Ita ma cikin turancin tace"ai mungama da shi,Ogan ku ya sallame ni,tafadi maganar kamar gaske. Joy sai ya yadda da maganar ta sabida dama oga in ya dauko yarinya. Da safe ,bata kwana masa a gida sai dai in da daddare ya shi go da ita Ba ta hanya yayi ta wuce gabanta yana faduwa ta fice daga gidan. Babu kowa a layin shiru babu motsin mutum sai gilmawar mota,jefi-jefi ,Maryam sai rarraba ido take tana addu'a Allah ya kawo mata dauki. Wata mota tazo ta wuce ta gabanta fuuuu! sai daga hannun take. Sannu a hankali motar tadawo da baya har tazo in da take,Marym bata tsaya ganin Wanda yake cikin motar ba kawai ta bude ta afaka,ciki jikin ta na karkarwa, Anwar ya sauke a jiyar zuciya yana cizan lebanshi nakasa a fili yace"tsuntsu daga sama gashashshe ,ba sai na sha wahala ba,tunani yake yi mai yakawo ta gidan Nasir,gidan da bakowa ne yasan dashi ba, Lallai a kwai wani abu boyayye ,wata zuciyar tace masa mybe ita ce yarinyar da Abbas ya fada maka,dazu,in hakane Nasir ya gama dashi, wallahi, dama yafada masa ba ya cin saura,to wannan ba zai hanashi biyan bukatarsa a kan yarinyar ba. Ta mirrow din motar ya kura mata ido yana jin wani fleenig na yarinyar Da kyar yace"baby kin gane ni kuwa,dago kai ki kalle ni ,masoyinki Wanda ya jima cikin kwadayinki,da sha'awarki tare da sha'awar komai naki A gigice Maryam ta dago kai jin kamar maganar abokin uncle Wanda ya taba ritsa ta kwanaki a dakinshi. Ido hudu sukayi ,Maryam tafasa wata kara,tafara kokarin bude kofar cikin zafin nama, [19/05/2019 12:39 PM] Nana Aisha: *YARO DA KUDI* *59* Abinda Maryam bata sani ba kuwa motar mai sucurity ,tayi -tayi ta bude takasa, Shiko Anwar yana kallonta yana dariya, yace"ina zaki babyna ai yau Allah ne ya amsamin addu'ata a kanki" Maryam ta fashe da kuka tace "Wai mai nayi muku kai da abokinka kuka tsaneni in sha Allah ,nafi qarfinku Allah bazai baku iko a kai na ba" Dariya Anwar yayi yana dukan kan mota yace"ke din ce baby duk namijin da yayi ar ba dake sai yaji yana sha'awar ki ,sabida kina da wasu abubuwan da ba kowace mace take dashi ba. "Allah ya fiku domin dashi na dogara ban taba zina ba kuma ban yi ba ,sai dai Ku kashe ni Allah ya isa tsakanina daku ,"yan iska kawai" Cikin kuka take fadin maganar kwata-kwata a lokacin babu tsoro ko guda a tare da ita, Anwar ya tsai da mota ran shi a bace ya waiwayo yace "ni kike zagi dan ubanki ,shegiya "yar mai gadi,kamar ni ki sani a gaba kina zagi yau sai na nuna miki yaya bariki take, Kawai sai ya kwantar da kujerun motar ,ya afka kan ta, ya fizge hijab din har yana makure mata wuya ,ya kama Brest din ta ya riqa murazawa ya danne ta Tanata motso motso ,dukanshi take tana kuka,shikuma ya fita daga hayyacinsa sai kokarin zare wandon sa yakeyi, Motar Nasir yace tazo ta wuce,yana ciki yana cikin bacin rai,babu inda bai duba ba bai gan ta ba ,har skull din su sai da yasa aka duba masa ,a kace yau bata zo ba, Motar Anwar ya gani ya dawo da baya, yayi parking ya fito cikin zafin nama ,ya karasa gurin motar Numfashi ya riqa ji da nishi! Nishi! Yana tashi cikin motar ga kukan mace nan a ciki, babu abinda yake gani kasancewar motar mai duhun gilasai ce,sai ya daki motar da kafarshi gabanshi yana faduwa ,sabida yadda zuciyarshi take fada masa Maryam ce a ciki motar Maryam kuka take ,tana kiran ancle din sabida ita tana ganinshi shine baya ganinsu,yayinda Anwar ya gigice ya fita daga hayyacinsa ,sabida yadda yayi nasarar cirewa Maryam rigarta har briziyya ga kirjinta nan duk a waje ,ta na rufewa da hannuwanta tana kuka shikuma Anwar yana cire hannuta yana ihu! Nasir hankalinshi ya tashi sabida ya gama yaddawar kanshi cewar Maryam ce a cikin motar, Zagin Anwar yake cikin turanci yana dukan motar da kafarshi da hannunshi, jikinshi sai tsuma yakeyi ya tafi da gudu ya dawo ya kaiwa glass din mota doka da kafarshi mai sanye da takalmi boot mai Mugun tsada da kwari, A i kuwa glass din ya fashe , ya zira hannunshi cikin motar yana kokarin budewa, tafin hannunshi duk ya yayyanke, amma Sam bai damu ba, Lura da yayi Anwar ya sanyawa motar suciruty yasa ya zira hannu ya damko wuyan Anwar din ,yana dukan kan shi,hade da zaginshi cikin turanchi Anwar ya dawo hayyacin shi har yanzu yana kwance kan Maryam ya dago ta ya rugume a jikinshi idon shi kamar gauta,ya ke kallon Nasir"da kyar tace" haba mana! yawa kake Alhji ya ina hutawa zakazo kana min haka ,har da fasamin glass din mota" Nasir kamar zuciyarsa ta fashe haka yake ji ganin Maryam rungume jikin Anwar babu riga,ga nonuwan ta a waje ,daga ganinsu Anwar ya taba ganin yadda sukayi jajazir abinka da farar fata [05/06, 18:47] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *60* Nasir yace "ka bude motar nan dan ubanka shege maye ,kawai wallahi tallahi kasake kayiwa yarinyar nan wani abu sai na kashe ka Anwar!! "Iwiil kill you San nakashe ka,!!! Cikin ihu da hayaniya yake maganar sai dukan motar yake yana kokarin budewa hannuwanshi duk sun faffashe sakamakon glass din motar da ya fashe,. Anwar ya bude ya saki Maryam gami da bude mota sabida ,yadda yaji Nasir yana zaginshi gami da cin mutumcinshi,duk akan abinda bai taka kara ya karya ba,yarinyar da da kudi zai iya siyan ta ko nawa ne tunda Allah ya hore masa,yau sai yaga da abinda Nasir yake taqama Yana fitowa daga motar Nasir ya damke shi ,ya rika gaura masa marika hagu da dama,.yana zaginshi,fadi yake sai naga bayanka Anwar tunda kashiga gona ta,sai na kashe ka Kan kace kwabo fada ya rikice a tsakaninsu, Maryam na cikin mota jikinta duk yayi tsami,sai kuka take,ga gefan kafadar ta kwalaba ta yanketa sai jini gurin yake fitarwa,da kyar ta lalibi rigarta ta zira ta saka hijab ta bude motar ta fito, tana jan kafarta domin ita ma glass ya yanketa ,ko kallonsu bata yi ba, wanda har yanzu suke kokawa da junansu, Nasir sai duk Anwar yake duk ya fasa masa baki da hanci, Motoci jefi jefi ne suke wucewa saboda dama can titin ba ka safai a ke bin shi ba, Kokarin tsallaka titi take,Nasir ya ankara da ita , yasaki Anwar cikin zafin nama ,ya nufi inda take bai jira komai ba,ya dauke ta cas! Ya nufi motarshi da ita. Maryam kuka take tana dukan bayanshi, bai saurare ta ba a jeta cikin motar ya rufe Ta dunga dukan glass din motar tana ihu gami da kiran sunan shi ko sauraron ta bai yi ba ya karasa in da Anwar yake kwance jina jina cikin jini, da gaske Nasir kokarin kasheshi yake domin ko da ya karasa gurin dukanshi a kirji shi da qafarshi mai sanye da katon takalmi. Ihu! Anwar yake yana kokarin kwatar kanshi ya kasa ! Motar dady ce tazo ta huce fuuuuu!! Dady yayi daurin da katar da Nura drever yace"kamar motan Nasir ce waccan ko Nura" Nura yace"kwarai kuwa Alh.motarshi ce ,ai Nasir din ne ma suke fada Alh da'alama babu lafiya" "Subahanallahi" Ko ma baya" Dady yafada cikin tashin hankali, [05/06, 18:51] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *61* Nura yayi parking din motar can tsallaken titin da sauri dady ya bude ya fito sabida hankalinshi ya tashi ganin abinda yake faruwa, Sam Nasir bai ga zuwan shi gurin ba, yana can yana dukan Anwar sai kace wani mahaukaci, dady ya daga hannunsa ya tsinka masa mari ,cikin tsananin fushi da bacin rai! Yace"kisan kan zakayi Nasir iyi mai Anwar yayi maka kake masa irin wannan dukan.? "Nura ya kwalawa kira, Nura ya tsallako titi da sauri dady yace "maxa dauke shi mu tafi asibiti Nasir kuwa yana tsaye jikinshi sai tsuma yake ,tamkar wanda yasha tsimin "yan bori ko a jikinshi marin da dady yayi mishi domin in da sabo ya saba, ka wai ya kama hanya zai wuce cikin zafin zuciya,ya bar dady a tsaye a gurin, Dady ya jawoshi cikin fushi ,ya kara kai masa mari yace"wallahi ka shiga taitayinka dani Nasir in kayi kisan kai babu ruwana, wato duk ,bacin ran da nake ciki kai baka damu ba ko,yausa rabonka da gida,iyi? Nasir ya daga kafada yana huci"yace dady mubar maganar ta wuce gidan ka ne kace in fita na futa shikkenan ai" Dady yace"ni kake fadawa haka"? Shiru yayi yana dauke kai! "Owk ko zaka iya fada min mai ya hadaku da Anwar din kakeson kashe shi ? Ashe kazama Dan ta'adda ban sani ba" Dady yafada cikin tu'ajibin abinda Nasir din yake yi. Zakuda kafada yayi yace"dady babu ruwanka da abinda ya hadamu dashi tsakaninmu ne" "Wallahi baka isa ba dady yafada cikin bacin rai" Hankalin shi nakan motarshi,yana lure da Maryam dake faman dukan glass din motar tana kuka,yayin da abba ya bawa motar baya shiyasa bai lura ba. Gabanshi ya fadi ,domin yana jin tsoran dady ya gan ta ciki. Sai ya yi sauri wuce dady ya nufi motarshi batare da yace dashi komai ba. Dady ya bi bayanshi da kallo cikin mamakin yadda ya tabi ya harshi a gurin, yarasa me yake damun Nasir a rayuwarshi Zai bude mota dady ya dakatar dashi ,ta hanyar cewa,"Kasan yarinyar nan Maryam an nema ta anrasa kimanin a wanni shida kenan tunda ta fito zata makaranta" Nasir yayi sak! bai waiwayo ba yace"Allah ya bayyana ta. Dady yace"Ameen Nasir in dai nine na haifeka "ka wuce muje asibiti gurin yaron nan ,idan kai baka fada min abinda ya hadaku ba shi nasan zai fadamin tunda yana ganin mutumchi na. Gabanshi yafadi jin abinda dady n yace " Yace dady ka tafi a motanka na biyo bayanka, "Baka isa ba dady yafada lokacin da yake karasowa bakin motar. Dady ya tsargu ganin yadda Nasir ya diriri ce! A take dady yace"baka da gaskiya Nasir mai ka boye a motar Wanda baka so a gan... Kafin dady ya karasa maganarshiya hango mace cikin motar tana bubbuga glass din . Cikin tsawa dady yace"bude motar naga mai ka boye,ka zama Dan yan kan kai ne"?!!! [05/06, 18:53] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *62* Nasir ya matsa jikin motar ,yana kallon dady I do da ido yace "dady wai ina ruwanka ne ,nifa kana takuramin wallahi ,kayi tafiyarka ka kyaleni , in ta fiyata. Mamaki ya kashe dady domin tun da yake da Nasir duk rashin kunyarsa da tsaurin idon shi bai taba yi mishi magana makamanciyar irin wannan ba, Dady ya hasala ,sosai! Ya hankade Nasir daga jikin motar batare da yace"komai ba fara kokarin bude wa, Dady na bude motar Maryam ta fado kasa domin tana jikin murfin numfashinta na fita sama-sama, A gigice dady ya rafka salati tare da ambaton sunan ta,Maryam" Shiru babu amsa tana kwance a kasa,da sauri dady ya dauke gami da mayar da ita motar,tunda motarsa Nura ya tafi da ita,kai Anwar din. Ya kwantar da ita ,cikin kujera ,yana salati,yarinyar da ake ta faman nema tun karfe takwas saura nasafe ashe ta na hannun Nasir ko meye dalilinshi oho, Jikinshi a sanyaye,tace" shiga mota ka kaimu asibiti Mutukar daya daga cikin mutum biyu nan suka mutu to babu ruwana Nasir *innalillahi wa'ina ilaiyi rajiun* Dady yafada jikinshi sai rawa yake yi. Nasir ya bude mota ya shiga ya ja suka bar gurin. Dady ya nisa yana sauke ajiyar zuciya mai zafi. A kausashe yace" menene dalilin kidnaping din "yar mutane ,ko ka dauke ta ne kaje ka lalata mata rayuwa"? Nasir yayi shiru yana jan mota,ranshi a bace,da irin mugayen maganganun da dady yake fada a kanshi tamkar bashi ya haife shi ba. Sai cin magani yake yana dacin rai! "Anyway idan kai baka fada min ba,ina fatan Maryam ta tashi lafiya,nasan zata fadamin komai ,tabbas idan abinda nake zargi hakane,babu shakka zakayi mamakin irin mummunan matakin da zandauka a kanka. dady ya karashe maganar cikin zafin zuciya, Ko gezau Nasir bai yi ba,sai ma wani zafi da yake ji cikin zuciyarshi,in ya tuno da yadda yaga Anwar a kan Maryam jikinta babu riga ,shi kuma ya sabule wando,tabbas yasan halin Anwar da mace, zuciyarsa ta shiga yin wasi wasi tabbas Anwar yayi sex da Maryam sabida yanayin da yansu babu shakka haka tafaru. Ya daki! kan mota da qarfi !sai gumi yake ,idan haka ya zama gaskiya ne babu shakka sai yaga bayan Anwar a duniyar nan Minti goma ce ta kaisu, wani kata faran asibiti ,wanda yake mallakin Nasir din babu abinda babu na kayan aiki, a ciki ,ranar Monday za'ayi bikin bude shi, A ranar Nasir din zai fara zama a ofis din shi,na cikakken likitan ma(Garny) Dady ya fito ya bude mota ya fito da maryam din ,kamar yadda ya shiga da ita, Shi kuma Nasir din ya nufi wani Ofis , dady ya biyo bayanshi da Maryam din a hannunshi Kan kujere ya kwantar da ita, Ya tsaya kawai tare da zubawa Nasir din ido Shiko Nasir kai tsaye karfin Ac ya karo ya kureta ,tuntuni yasan yarinyar suma tayi ,amma ya lura dady bai gane ba Ya tsaya a kanta yana kallonta, yana jin wani kunci a zuciyarsa in ya tuno da yadda ya ganta da Anwar, Ya fi minti biyu yana tunanin wane taimako zai mata, Batare da wani dogon nazari ba ya dago kafadun ta ya sanya bakinshi a nata numfashin su na haduwa da na juna. Wannan shine taimakon ,gaggawar da yake tunanin zai iya bawa yarinyar [05/06, 18:54] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *63* Dady hankalinshi ya tashi ganin iskanci da Nasir yake a gabanshi,ya daka masa wata muguwar tsawa, yace"wannan wane irin iskanci ne,kake yiwa yarinyar mutane haka a ka taimako dan ubanka"! Nasir ya dago kan shi ,bayan yaji numfashin Maryam din ya dawo, idan shi jajazir ya ke kallon dady dashi,shi yana mamaki mai yake damun dadyn shi haka, har da zagi abinda bai taba yi ba, ranshi a bace yaje ya samu kujera ya zauna jikinshi duk ya mutu ,sakamakon yadda yaji bakin yarinyar a nashi ya rinka jin wani iri a jikinshi Dady ko a jikinshi ya nufi gurin Maryam din ganin ta farfado tana kokarin rikitowa daga kan karamin gadon da take kai. Ya mikar da ita zaune,sai sannu yake mata. Sannu a hankali Maryam tafara dawowa cikin hayyacin ta, ta kurawa dady ido ,sai tafashe da kuka,tana bin ofis din da kallo,lokaci guda ta kwala kara ,ta dirgo daga kan gadon ta rirriqe dady tana kuka tana nuna masa Nasir. Dady ya rirruqeta yana tofa mata addu'a sai da tadawo cikin nutsuwarta sannan ya zaunar da ita kan gadon gami da riqe kafadunta yana nazarin ta. Ita kam Maryam jikinta sai rawa yakeyi tana kallon Nasir. Dady yayi gyaran murya yace"Maryam ki fadamin gaskiya duk abinda na tambaye ki, Daga kai tayi, Kafin dady yace komai Nasir ya mike tsaye,dady ya daka masa tsawa ,gami da cewa"koma ka zauna munafinkin Allah ta Allah wato kaji abinda akecewa sabida kasan baka da gaskiya shine zaka gudu. Nasir bai ce komai ba ya nufi wata drowar dake gefen a ajiye,ya bude ya fito da kayan dressing ,yana so yayi wa hannunshi inda glass din ya shige masa fatar hannu . Dady ya bishi da kallo har ya kuma kujerar da ya tashi ,ya zauna, Ya dauke kanshi Dady ya kalli Maryam yace"kifadamin Abinda wancan yayi miki zan bi miki hakkin ki ni zan tsaya miki kinji ko, Zafi da radadi ne ya addabi Maryam a qirjinta ,ta kai hannu ta shafo gurin da take jin ciwo,jini ta gani a hannunta, Dady ma ya gani, hankalinshi ya tashi,yace"maza cire hijab din nan naji kin ki, *innalillahi* Dady yafada cikin al'ajabi Maryam ta cire hijab din tana hawaye ,ita kam wannan masifa ta ishe ta. Da sauri dady ya kalli jikin rigar ganin yadda jini ya 6ata ta,hankalinshi ya tashi ,sosai ya kalli Nasir da sauri yace"kazo ka duba min yarinyar nan Nasir, Babu abinda zan ce da kai ka cuce ni" Dariya ce taso ta kufcewa Nasir ganin yadda ya gigice gaskiya dady yana kaunar yarinyar sosai,hakan kuma baya rasa nasa ba,da yadda bashi da yara da yawa ne, Fuskarshi a hade yace"da wane hannu zan taimake ta nima nawa hannun sun fashe duk a gurin taimakonta, ka kai ta wani hospital din mana dole sai ni" [05/06, 18:54] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *64* "Baka isa ba" Dady yafada kai tsaye,ya cigaba da cewa "kai ne wanda ya jawo mata ciwon kai ne kuma zaka duba ta,dole,babu wani asibitin da zamu ga ka a zaune. Shiru Nasir yayi,dama ya fadi haka ne kawai,dan ya bata wa dady rai,amma ba zai iya yadda wani ya ga jikinta,tun a mota ya lura,gefen kafadar ta ,ya samu matsala,tun lokaci da yafasa glass din, shareware yayi kawai ,ya bar dady yana ta fadace-fadacensa. Maryam tayi sauri tace"dady ba sai an duba min ba in mukaje gida zan cire glass din da akai na ai babu matsala sosai" "Akwai matsala Maryama ,kiyi hakuri yayi miki dressing a gurin kinji ko ,sai muje gida,ina so ki fadamin duk abinda yafaru bayan fitar ki daga gida zuwa makaranta Daga kai tayi tace"to dady" Cikin zuciyarta tana addu'a Allah yasa Nasir yace "zai bata magani ba sai ya dubata ba,sabida in haka ta faru dole sai ta tube rigarta ,tanajin ciwon kasan Brest din ta da saman kafadarta, Dady ya buga masa tsawa gami da cewa"kana batawa mutane lokaci kazo kayi abinda yake gabanka ,mu wuce gurin Anwar,din ka kira Nura a waya ka tambayeshi wane asibiti ya kai shi" A nutse Nasir ya mike sai yanzu yake jin radadi a hannuwanshi ,amma dake namijin gaske ne ,bai nuna ba,ya dauki kayan aiki da hannun ya karasa in da suke zaune, Dady sai hararasa yake yi. Maryam din ya kalla ya wani sha kunu ,yace "je ki kwanta cikin waccan kujerar" ki cire wannan rigar dake jikinki cike da bada umarni yayi maganar. Maryam tayi tsili-tsili tana zare ido ,kamar kace kyatt! Ta zura da gudu jin furucin Nasir din wai ta cire rigarta Lallama Dady yayi masa wani mugun kallo,yace"baza ta cire rigar ba, wannan maganar banza ce kake yi mtsss,kai ba likita bane duk yadda zakayi ka duba ta kasani bai sai ta cire riga ba a haka akeyi" Nasir ya sauke ajiyar zuciya yana daga kafadu ,sama,alamun babu abinda ya dame shi,yace "ok shikken tunda haka kace ,dady ni gaskiya bazan iya dubata a haka ba, ciwon fa yana jikinta dole sai ta cire Na duba in da glass din ya shiga kasan dai sharrin kwalaba a jikin mutum , a kwai matanan da suka fita komai suna zuwa mu dubasu in lalura ta samesu, dady na karbi haihuwar mace sama da dari a america ,to mai zai dame ni mai zai dagamin hankali a jikint... Dady ya katse shi da cewar"wadan nan ba musulmai bane ,muko nan muna girmama musuluncin mu yin hakan ya sabawa shari'a". Cikin mamaki Nasir ya ke kallon dady nashi,wai shari'a ,to ai shari'ar ma ta yadda da abada taimakon idan abu irin wannan ya faru kamar dai haka,kwalba a jikin mutum a hatsari ce,amma ya lura dady ,sam bai gama fahimtar yadda ka'idojin aikin likata yake ba. Ka wai sai ya wuce yana kokarin barin gurin batare da yacewa dady komai ba,har yanzu zuciyarsa sai faman tafasa takeyi ji yake zai iya kashe Anwar idan yakara arba dashi. Babu yadda dady ya iya ,sabida shima ya fahimci dole sai hakan tafaru, ya kalli Nasir din yana kokarin zama kan kujerar da ya tashi ,yace "shikkenan zo ka dubata a wuce gurin, duk abinda kayi mata kanka" Duk da a cikin bacin rai yake hakan bai hana shi sakin Murumushi ba jin maganar da dady n sa yake ,wai in ya cuceta kansa, dady kenan a kwai fada, shi yana mamakin fadansa,kuma ya lura shi kadai yakewa fadan,kamar bashi ne ya haifeshi ba. Dady bai karacewa komai ba ,ya mike ya fita daga dakin, [05/06, 18:54] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *65* Dady na fita Nasir ya karaso kuda da Maryam Fuskarshi a hade Ita kuma sai kallonshi take, wannan karon tayi alkwarin kwatar kanta a hannunshi ya daina ganin gazawarta Yace"ke dan ubaki ni zaki kulle a cikin daki ko"? Shiru tayi,gami da dauke kanta daga kanshi, Ya ce"magana nake dake,munafuka mai fuska biyu ,dan uwarki mai ya kaiki motar Anwar kifadamin ko yanzu ,in kaca-kaca dake,!! Yafada cikin tsawa Cikin nutsuwa tace"taimakona yayi daga hannun azzalimi irinka" Cikin mamaki Nasir ya dago kai yana kallonta ."waye azzalimi" yafada jikinshi na tsuma Shiru tayi taqi tankwa "Owk nine azzalimi ko,to yanzu zan nuna miki zalinci kara ra Mikewa tayi cikin zafin nama zata gudu, Ya damke ta gami da makure ta jikin bango ,ya kureta da jajajen idanunshi masu bata tsoro Ita sai ta sama sa nata idan masu kassarashi, Jukinshi ya mutu sosai Ya dauke kanshi ,cikin tsawa yace "idan baki daina kallon ba sai na lahanta miki ido, mayya kawai. Ya sake ya koma kan kujera ya zauna,cikin bada umarni yace "kicire duk kayan jikinki,wato kema kin San dadin namiji shine kika cirewa anwar riga yana sosa miki kina jindadi,to duk zanci ubanku ke dashi. Maryam ta tsaya tana kallonshi,cikin mamaki sharrin sa wai ta cirewa Anwar riga, Cikin tsawa yace"kara maimata maganar dazu Maryam tace"in har sai na cire rigata sannan zaka duba ni to sai dai in hakura da ciwon. Wani mugun kallo ya watsa mata yana ya tsine fuska,yace"da dai ina sha'awarki yarinyar ,amma banda yanzu ,sabida ni bana cin sauran wani,duk "yan matana nine nake fara saninsu ,sabida haka kije ki jika abinki kisha sadaka kika bani bazan karba" Yafada yana wani zakuda kafada Maryam tafashe da kuka tace"Allah ya isa tsakanina dakai uncle ni ba"yar iska ba, c... Rufemin baki!! Yafada cikin tsawa yaci gaba dacewa,ke ba "yar iska bace kika mikamasa kirjinki yana sosa miki" Cikin kuka tace "uncle duk kai ka jawo min ,mai nayi maka,zaka dauke ni ka kai ni gidan ka keta min haddi na,ai gwara Anwar din a kanka" Nasir ya taso a fusace yazo ya tsinka mata mari,yana huci! Yace yes dole kice haka mana "yar iska tunda Anwar ya dandana miki kinji yadda abin yake ba,duk zanyi maganunku ke dashi Maryam ta mike da sauri zata gudu ya ruqeta,da duk hannunwanshi ,ya fara kokarin cire mata kayan jikinta [05/06, 19:00] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *66* Kuka take yi tana tankwabe masa hannu duk a kokarin ta na ganin ta hanashi cire mata rigar jikinta,tunda yayi nasarar cire mata hijab. Ya daka mata tsawa ,gami da cewa, " in baki tsaya na duba ki babu ruwana, wallahi kuma karki sake naji kin fadawa dady cewa nine na dauke ki ,sai nayi miki muguwar illah a rayuwarki!! Maryam ta kamkame jikinta ,yayin da Nasir yayi nasarar cire mata riga,ta sanya hannuwanta duk biyun ta kare kirjinta dashi, sai kuka takeyi cikin zuciyar in banda Allah ya isa babu abinda take masa. Duk tsananin sha'awar Maryam da take cin Nasir ko gezau bai yi ba lokacin da yayi arba da qirjin Maryam abinda yake mutukar tayar masa da hankali ,duk sai yaji abin ya fice masa,a ka sabida shi mutum ne mai tsananin kishin tsiya shiyasa ba ko wacce mace yake kulawa ba. Wani mugun abu ne yazo ya tokare masa a makoshi ji yakeyi kamar ya shaqe mata wuya ya huta da wannan bala'in da yakeji a zuciyarsa game da ita ,shi kanshi yarasa ko menene. Tankwabe hannuwanta yayi daga kan qirjin na ta data kare, yana ya mutse fuska yace"ubanki kike boye min iyi? Mai kike dashi a haka, duba ki ,sha sha sha kawai stupid!! Cikin zafin zuciya yayi maganar , bai saurari koke koken da takeyi ba ya ciccibe ta yaje ya daura kan wani karamin gado ya kwantar da ita, yana bin ilahirin jikinta da kallo so yakeyi yaga iya wane guri glass din ya fasa a qirjin nata, Babu yadda ya iya dole ya sanya safa a hannuwanshi yaje ya dakko kayan aiki, Maryam ko tana kwance tana kuka bakin ciki kamar ranta zai fita,uncle ya cuceta ,ganin yadda ya ke kalle mata jiki. Har yanzu hannuwanta na qirjinta ta kare,wai bataso ya gani. Cikin rashin imani yazo ya tankwabe hannun a karo na biyu fuskarshi a murtuke, ya ciro wani abu mai tsayi yana da dan kaifi, ya daga mata Brest guda ,inda ya hango wata labcececiyar kwalba ta makale a gurin jini na fita, Ya sanya wannan abin ya fara aikinshi Maryam ihu take kurmawa kamar ranta zai fita ,shi ko babu abinda ya dameshi ,sai da ya ciro kwalabar sannan ya sanya auduga a gurin ya tsane jinin dake fita, a gun ,ya cire ya dauko wani magani ,shima ya sanya auduga ya dangwalo ,ya manna a gurin ciwon cikin rashin tausayi! Maryam ta fasa kara jin wani mugun radadin zafi yana tsirga mata a ko wane sassan jikinta ,riqe masa hannu tayi ,tana kuka tace"please uncle ka kyaleni haka,kar ka kashe ni ,na tuba ancle wallahi bazan fadawa dady komai ba" Share tayi ya cigabah da aikin shi,yanda yayi wa kasan Brest din nata haka yayiwa saman kafadar ta,inda ya ciro wata katuwar kwalba,yana ji tana kuka gami da rokanshi yaki saurara mata,sai da yayi dressing din gurin yadda ya kamata,sannan ya sanye plasta ya manne gurin tsaf! [05/06, 19:00] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *67* Yana gama aikinshi ya matsa daga gurin , zuciyarshi sai faman tafasa takeyi, key din shi ya dauka ya fice daga ofis din sai huci yakeyi shi kanshi yarasa wace irin masifa wannan kishin yarinyar kamar ya kashe shi duk wata sha'awar ta da take damunshi ya neme ta yarasa. Maryam tashi tayi da kyar ta lalubi rigarta ta saka ,sai faman kuka takeyi ta sauko daga kadon a hankali ,taje ta dauki hijab dinta ta saka,ita ma ta fita ,dady ya daga kai ya kalli Nasir lokacin da ya fito ,hankalin shi ya tashi,ganin Nasir din yana muzurai,yace"kai lafiya kuwa"? Ina Maryam din"? Kafin yace komai Marym ta fito tana goge fuska ,dady ya saki ajiyar zuciya, yace"sannu Maryam kinji ko,yanzu mai yake miki ciwo"? Dady ya bata tausayi ganin yadda ya damu da lamarinta ,sosai dattijon yake burgeta,itama tana bala'in kaunarsa kamar yadda yake kaunarsu,tace "babu komai dady sai dai zugi da nake ji,shima nasan maganin da'akasa a gurin ne," "To Masha Allah ,Maryam Allah yakara kiyayewa kinji" "Ameen dady nagode" Maryam tafada kanta a sunkuye Yace"shige muje mota kinji naga wancan yafito yana zare ido kamar mara gaskiya,dafatan dai bai miki komai ba"? Kanta a kasa tace"dady babu abinda yayi min" "Yawwa Allah yayi miki albarka, dady tafada cike da tausayin yarinyar. Nasir na cikin mota yana jiran su ranshi duk a dagule yake,dady ya matsa lallai sai sunje duba Anwar yana ganin in yaje zai iya karasa shi mutukar sukai ido biyu Dady ya bude mata kofa, yace"shiga ki zauna kinji, cikin jin kunya Maryam tace"dady da kanka,ai zan iya budewa" "Nasani ai na hutassheki" Babu yadda ta iya tashiga bayan motar tana jin nauyi sosai Lallai Alh huseen samun kamarshi a duniyar nan sai an tona. Dady ya bude kujerar gaba kusa da Nasir din ya zauna ko kallonshi bai yi ba. Nasir din ma haka,ya kunna mota suka bar hospital din Dady yayiwa Nura waya suna wane asibiti'"? Nura yace suna Malam Aminu, kai tsaye yace"ma Nasir din su wuce Malam Aminu Bai ce masa komai ba ya cigaba da dreving din shi Maryam ta dago kai cikin rashin sa'a suka hada ido dashi ,yai mata wani banzan kallo ,tayi saurin yin kasa da idonta, a zuciyarta tace"ban taba ganin mugun mutum kamarka ba,mai zuciyar fir'auna" Anwar ya na kwance a gadon asibiti,bayan likita ya duba shi, sosai shima ,sai da a kayi masa dinki a fatar lebanshi inda Nasir ya fasa sai gwiwarshi da kafadarshi, Gaskiya Nasir yayi masa lahani sosai,sai nuffashi yake fitarwa na wahala,yana tunanin irin Wulakacin da rashin mutumchin da zai yiwa Nasir ,in ya far fado. Dady yayi Sallama dakin da Anwar din yake kwance, likita a kansa,nan suka gaisa da dady cikin mutumchi da girmamawa. Likitan ya juyo yana kallon Nasir ,shima Nasir din ya kalleshi , Dr Dini ,ya ce" kai Nasir Alhussen ,dama kana duniyar nan"? Nasir ya saki fuska kamar bashi bane mai nukufurci nan yace"ya akayi ne dini, inanan wallahi, kace har ka fara aiki kai" "Dr dini ya saka dariya gami da rungume Nasir din yace"gaskiya naji dadin ganinka Nass ,sosai kasan bayan shekaru biyar da suka wuce da rabuwarmu a america,na dawo nan na karasa karatuna a jami'ar bayaro wallahi to ban dade da kammalawa mahaifina ya samamin aiki a wannan asibitin, dama kai ai ka dauko karatu mai zafi sosai ,ina fatan duk ka kammala"? Cikin sakin fuska Nasir din yace" sosai kuwa,kasan duk abinda nasa agaba Allah yana taimakona, yanzu zancan da nake maka ma ranar Monday zan fara aiki a sabon asibitina,an kammala komai, da komai, "Alhmdullhi na taya ka murna mutumina bukatar ka ta biya, Allah yasa a fara a sa'a Nasir ya bashi hannu suka tafa ,suna dariya, Dr dini, ya kalli Maryam dake rabe a bayan Nasir tana zare ido,yace"kai! Mutumina kace kananan kana shagalinka" Nasir ya dinke fuska ,yana nuna masa dady, nan da nan Dr dini, ya shiga hankalinshi domin kwata kwata ya manta da dady, dady kuwa duk yana kallon su, bai ce komai ya wuce gurin Anwar dake kwance ,yana kallonsu wato Nasir bashi da mutumchi , wallahi sai ya tona masa asiri gurin mahaifinshi. [05/06, 19:00] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *68* Dady ya karasa kusa da Anwar din gami da dafa kafadunsa,yace"sannu Anwar,wato kun girma,ba kusan kun girma,har yanzu Baku dai na shirme,ba ko"? Anwar ya ya mutse fuska yana kokarin mikewa zaune, yace"dady , a rayuwata babu wanda ya tabayi min wulakanci irin wanda Nasir yayi min dazu,amma ko dame yake taqama dashi wallahi sai na rama" Dady yace"wannan kuma abinda ya shafeku ne, babu ruwana kuje Ku kashe kanku ,sai dai duk Wanda yayi kisa a tsakaninku ,to kar ya saka sunana, yanzu abinda nakeso dake ,kagayamin mai nene ya haddasa wannan rigimar" Anwar ya ya mutse fuska yana jin radadi a jikinshi yace"dady ka tambayi Maryam duk zata fada maka dalili,yarinyar nan tun safe kuke nai manta ,ko"? Dady yayi saurin daga kai gami dacewa kwarai kuwa,mai yafaru"? Ya zakuda kafada,gami da nuna Nasir da hannunshi yace"to ga Wanda ya sace ta nan ya kaita can guest house din shi da gina can bayan gari,inda yake kai"yan matanshi, can ya kaita zai lalata, dama ya Dade yana hakonta,shine na gan ta tafito daga gurin tana kuka, nayi sauri na sata a mota na, shine fa ya biyo mu wai sai ya kashe ni" Dady ,bai yi mamaki ba sabida dama ya zargi haka , ya daka wa Anwar din tsawa gami da cewa ,"ka fadamin cewar Ya keta mata haddi kokuwa,mutukar kayi min karya domin kare shi ,kai dashi sai nayi shari'a daku" Anwar ya tsorata da ganin yadda dady yake huci yace"Dady waqa abakin mai ita tafi dadi ga Maryam din nan ka tambaye ta,zata fada maka komai" Ya juyo yana fuskantar Maryam din yace"hakane maganar Anwar ko kuwa"? Maryam ta diririce batasan sanda ta daga kai ba Dady yayi salati ya sanar da ubangiji yana bin Nasir da kallo wanda yayi tsaye ,yana kallonshi ko gezau bai yi ba,sai dai abinda ya bashi mamaki bai wuce ,Maryam ba wato ita sharri zatayi mishi,Sam! Hakan bai dameshi ba Dady ya ce"Nasir kaci amanata kaci amanar malam Ya'u ,to bari kaji wallahi summa tallahi,baka da mata sai Maryam,ka rubuta ka ajiye, Anwar sai da ya kusa wuntsilowa daga kan bed sabida bai yi tunanin irin wannan hukuncin dady zai yanke ba, Shiko Nasir ko a jikinshi ,Lallai da akwai rigima mutukar dady yace ,zai aura masa yarinyar ,dan shi yanzu wata irin tsana yake mata , amma can kasan zuciyarshi kishi,yana tsunkulinshi in ya tuno lokacin da Anwar ya danneta a mota,yana wasa da Brest din ta. Sai yaji kamar ya kashe kansa ya huta. [05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *69* Babu fargabar komai yace"dady ka kwance wannan rantsuwar taka, kasan halina in nace banason abu ba na so sabida in ka ce lallai sai na zauna da yarinyar nan ,zakaji kunya sabida yadda na tsaneta haka na tsani mutuwa ta bana kaunar in bude ido in ganta, A fusace dady ya tsinka masa mari,ya ce wato ina fada kana fada ko Nasir,turawa sun bataka da rashin kunya,ko su ai da suka Baku "yancin kai,ba sai wa iyayensu rashin mutumcin da kake yi min Nasir,nafada na kara fada mutukar ni na haifeka ,to baka da matar Aure sai Maryam,in yaso in an kai maka ita ka kashe ta,dan naga alama zaka'iya Dr dini dake tsaye yana sauraronsu ,sai yanzu yafara gane inda maganar take ,sai ya ruqa bawa dady hakuri yana tausar zuciyarsa ganin yadda ya hasala,sai fada yakeyi. Nasir na tsaye kanshi ,a kasa yayin da ya zube hannunwanshi cikin aljihun wandan dake jikinshi 3 qutar ,ranshi yana masa zafi mutuka ,tunda yake da dadynshi bai taba fudda hannu ya mareshi ba tun korociyarshi,kawo wa girmanshi, amma yau in baiyi qarya ba, yau ya mareshi sau uku a kan yarinyar da bai San asalinta ba, Fuskarshi a murtuke ya ke kallon dady dake ta balbala masa fada,yace"dady ,kasan bana karya ,bana boye abinda yake zuciyata, nace kar ka kulla wannan lamari ,ok kai ne a ciki ,duk abinda ya biyo baya kar ka tambaye ni yana gama fada yayi nufin barin dakin ranshi a mugun bace. Dady ya bishi yana zagi,yace "duk abinda zakayi kaje kayi,aure kai da Maryam babu fashi,na fada maka,idan andaura auran ka kasheta ,kagani in ban sa an kasheka ba kai ma, zanga abinda kake taqama dashi,ka lalata yarinya ,daga baya ka kawowa mutane maganar banz.....kuka Maryam ne ya katsewa dady Fadanshi,ya waigo a fusace,gami da cewa"Maryam in dai ina raye bazaki wulakanta, zan cika Alkawarin da na daukarwa mahaifinki tun bakizo duniya ba Da rarrafe ta karasa kusa da dady din ta ruqumqume kakafunshi tana gursheken kuka, tace"dady please ka janye wannan maganar da kafada a kai na da Uncle, dady ka dai na zaginshi kana ai batashi, dady uncle yafi mu gaskiya, fa tun da yace bayaso kar kayi masa dole" Ya buga mata tsawa gami da cewa"rufe min baki shashashar yarinya ,kawai ,kema tsoro yake baki,ya cuceki ,kina rufa masa asiri,baxan janye ba,duk abinda zakuyi kuyi,kinji na fada miki" Maryam na kuka tana rokan dady a kan irin zagin Nasir din da yakeyi ,tace"dady Uncle bai yi min komai ba asali ma yaje taimakona ne, lokacin da wannan can yayi nufin cutar dani a motarshi,tafadi maganar tana nuna Anwar da hannunta . Dady ya buga mata tsawa a karo na biyu yace" ki kiyaye ni nafada miki ,ni zaki fadama halinshi, Anwar bazai yi masa sharri ba, sabida yasan halinshi,idan kema zaki bijeremin kamar yadda yayi min shikkenan,nasan dai tarbiyarki ba irin tashi bace, Tausayi dady ya lullube ta sosai tace"dady kayi hakuri bazan bijirewa umarninka ba,Amma ina rokan alfarma ka janye maganar hadamu da Ancle nayi maka,alkwarin yi maka biyyaya ga duk namijin da kazaba min ,amma ba Nasir ba. Dady yaji babu dadi da jin furucin Maryam zuciyarshi tace"wata kila itama yarinyar tana gudun mugun halin danka ne,shiyasa take kuka,kar ka shiga hakkinta, Jiki a sanyaye ya kalleta yace"ok naji maganarki Maryam, kiyi shiru kin jiko bazan cutar da ke ba domin jin ki nake tamkar yar da na haifa a jikina, kiyi min alfarmar auran Nasir kinji ko, zuciyata tana bani a kwai alkairi a auranku sosai,kece zaki zama silar kintsuwarshi" [05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *70* Maryam ta mike tsaye tana share hawaye ,tace"dady kai ne zaka dinga yi masa addu'a dady ka dai na yi masa mugun baki,domin bakinka yana da dafi a gareshi , kasan shiriya ta Allah ce" 'To Maryama na dai na, kinji dama duk a kanki ne,abinda nakeso dake shine kifadamin gaskiyar abinda ya afku a tsakaninku dashi,shin maganar da Abokinshi yafada haka take a kanki"? Maryam bata iya karya ba,nan ta zayyanewa dady komai tun lokacin da tafito daga gida ,da yunkurin cutar da ita da Nasir din yayi Allah ya taimaketa ta gudo,ta kare maganar da cewa,amma Sam baiyi min fyade ba kamar yadda kake nufi dady" Dady yace"na yadda da duk abinda kikace Maryam domin ba kya karya ke sabida haka na janye maganar da nafada a kanki,ke da Nasir din ,bazan miki dole ba,kwanaki Abdul latif yaron kanina yazo min damaganar yana son ya aure ki ,nace ya bari in sanarwa da mahaifinki tukkuna ,Na lura dama ke dashi kuna shiri ko? Maryam ta sunkuyar da kanta cikim jin kunya. Ta daga kai alamun haka ne dady yayi murmushi yace"To masha Allah ,Allah ya nuna mana,ke kuma Allah yayi miki albarka" Anwar ji yake tamkar ya kashe dady sabida tsabar bakinci ki yana iko da abinda banasa ba, ai yarinyar ba"yarsa bace ,ba "yar waninsa ba ,da zai riqa yanke hukumci a kanta,Abdul din banza da hofi,ko Nasir ne ya aureta ba yajin zai iya hakura batare da ya kashe ,shiryawar dake damunsa ba Ya zakuda ,yanawa dady wani irin kallo na raini,yace "haba! Dady wannan ba girmanka bane,eh!! Yawa!! Fa kakeyi kakyale yarinya ta mori kuruciyarta,kai tsaye zakace zakayi mata aure, gaskiya in hakane nine yafi dacewa in aureta ,sabida Nina fi Kowa sanin ta sabida haka ka cire hannunka daga kanta ,tunda dai ba "yarka bace! Cikin rashin kunya da rashin mutumchin da suka saba Anwar yakewa dady magana Dady mamaki ya kasheshi yakasa furta komai ,Lallai dama hausawa sunce naka shike ba da kai,yanzu inda Nasir na ganin girmanshi ,ai Anwar bazai sami kafar zaginshi ba, ranshi yayi mugun baci,bai ce komai ba ya nufi hanyar fita daga dakin Babu zato Anwar yaji saukar mari! A kuncinshi, Maryam ce Sai huci! Take dama a kufule take dashi. Ya dago kanshi ,cikin sauri yana mamakin ta ,idonta masu kama dana mage ta zuba masa tana watsa masa wani mutsiyacin kallo. Tace "ko da maza sun kare a duniya bazan taba auranka ba ,Dan iska macuci azzalimi ,ba gwaramin Uncle din sau dubu ba a kanka, to bari kaji ,abinda bakasani ba dady yana da iko dani ,ba kamar yadda kake zato ba, duk abinda ya zartar a kaina da ni da iyayena,daidai ne sabida haka ,duk abinda ya umarce ni dashi ,shi zanyi,tana gama fadin haka,ta sakai ta bi bayan dady din. Anwar ko ya jima hannunshi dafe da kuncinshi ,yagaza tabuka komai ,tunani yakeyi ya'akayi har ya tsaya yarinyar nan ta mareshi,lallai ta tarowa kanta bala'insa da sharrinsa sai ya kulla mata!! Sai ta gwamace ba'a haife ta ba. Babu motar Nasir a gurin tuntuni yayi tafiyarshi, sabida haka Nura drevar yana ganin fitowar dady ,yayi sauri yaje ya bude masa mota ya shiga ,yana jin wani Bacin rai a jikinshi,yayi sanyi da'alama hawan jininshi ne yakeso ya tashi Maryam ta shiga bayan motar itama dady yabawa Nura umarnin tafiya,Nura yace",rankaya dade zan kai office ne"? "Aa Nura muje gida kawai nafasa zuwa ,bana jin dadin jikina,baya gahaka ma lokaci ya kure,mubarwa gobe, kawai" Nura ya ja motar suka bar gurin yana mamakin abinda ya canja dady ,yanzu yanzu sabida ya lura dashi ranshi a bace yake, Maryam ma haka, sai ta rika bashi hakuri, tamkar ta fashe da kuka. Yace"nayi hakuri Maryama karkiyi kuka kinji ko,muje gida ,ki huta ,Allah zai sakamiki duk Wanda ya cuceiki Maryam tafashe da kukan da take boyewa tace"Dady nifa nayafewa Uncle sabida dama babu abinda yayi min Uncle ba ya taba laifi a gurina, don Allah ka daina fadar haka,komai ya wuce ka kwantar da hankalinka" [05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *71* Haka suka sauka gida Maryam na tausar zuciyar dadi,da kalamai masu sanyi,ya riqa shi mata albarka, Nura nayin parking ya fito da sauri yazo ya bude masa kofa ,dady ya yunkura ya fito yanajin wata hajijiya a kanshi,kan kace kwabo ya yanke jiki yafadi a gurin ,yana fidda numfashi sama sama,Malam Ya'u dake kokarin mayar da get ya rufe ya tawo da sauri,yana fadin subahannallahi Alh" ya karaso gurin suka kama dady shida Nura ,suka shiga dashi gida,bai San inda kansa yake ba,Maryam ko sai kuka takeyi sosai *innalillahi wa'inna ilayi rajiun* Shine abinda Malam Ya'u yake ta nanatawa ,sai gumi ne yake karyo masa Momy na zaune cikin kujera tana duba wani littafi ,taga an shigo mata da dady ranga ranga, hankalinta ya tashi ,ta mike da sauri,har littafin yana faduwa,kan fisu karaso ta karasa ,tace"Nura lafiya mai yasameshi,lafiya lau ya fita fa" Nura yace"wallahi Hajiya kalau muka fita dashi kamar yadda kika fada sai yanzu kuma naga ya fito daga asibitin da muka akai Anwar abokin Nasir hankalinshi a tashe" Cikin gigita Momy tace"mai yasami Anwar din ,ina My Son ,ta na nufin Nasir, Nan Nura ya warware mata komai da abinda yafaru,Momy ta fashe da kuka ,tana kallon Maryam tace "yanzu da abinda zaku saka mana dashi kenan Malam Ya'u, yarinyar ka ta zame mana annoba, yanzu a kwai abinda dady zai nema a gurinki ki kasa yi masa" Malam Ya'u ya diri-ririce sabida bai fuskanci inda maganar tata ta dosa ba,yace Hajiya ban fahimci maganarki ba" Momy na kokarin hawa sama cikin tashin hankali tace"ai baza ka fahimci komai ba Malam Ya'u mungode da wannan Abu" Dady yana ta kokarin magana ya kasa sabida yadda bakinsa ya harde maganar bata fita sosai , Maryam takarasa kusa dashi tana kuka wai ko zataji mai yake cewa,duk da haka bata fahimchi komai daga abinda yake fada ba. Tana kuka ta rirruqe masa kafafu tace"dady ka yafemin in nice na bata maka rai ,wallahi zanyi maka biyayya dai dai gwargwado, Nan Malam Ya'u ya fahimchi Wato Maryam din ce dalilin bacin ran sa, bai yi wata-wata ba ya gaura mata mari! Yace "wato kece kika haddasa masa tashin ciwonsa ko, abinda tun kafin kizo duniya bai tashi ba,sai yanzu ta dalilinki ,mai kikayi masa wanda yasa ranshi ya baci wane umarni ya baki ,da kika kasa bi,kin cika butulo Maryam ,mutumin da ya hana kowa fita nemanki yace,shi zai je ,shine zaki saka masa da haka! Maryam kuka take kamar ranta zai fita tanabawa Mahaifinta hakuri,shiko sai faman fada yake Mata,tun da take dashi ,bai taba dukanta ba,ballantana ya yi mata fada,sai yau" Cikin tsawa yace"kifadamin mai nene dalilin da ya haddasa masa wannan tashin hankalin"? [05/06, 19:01] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *72* Kafin Maryam tace komai Momy ta sauko daga sama hannunta ruqe da kwalayen magungunan dady,ta mikawa Nura, tace bude ka bashi ko kallon inda Malam Ya'u yake ba tayi ba,taje ta dauki wayarta ,tana neman number Nasir,hankalinta a tashe, Fitowarshi kenan daga toilet ,ya ga kiran Mom din kin daga wayar yayi har ta katse wani kiran ya kara shigowa nan ma yaqi dagawa sabida yasan dady ya fada mata duk abinda ya faru,a tunaninshi ,za tayi masa fada ne, A takaice dai sai da momy ta kira sau kusan biyar sannan ya daga wayar kafin yace komai tace"ka kyaura Son" kaji ko wato ni zaka ki dagawa waya ,ko babu laifi, ina so duk inda kake kazo yanzu,dadynka babu lafiya ciwonshi ya tashi,gashi nan bai San wanda yake kanshi ba" Dama abinda nake ta gudu kenan" Gabanshi ya fadi,! Amma sai ya share yace"mom kin manta ya kore ni a gidanshi ne,banaso inzo wani Abu ya faru ni dashi,sabida dama dazu ba rabuwar kirki mukayi ni dashi ba" Momy ta sanya kuka tace"wato har yanzu kanaan kan vakanka ko My Son,sai kace bakasan halinshi ba,da fifita bare a kan nashi kayi hakuri kazo kaji ko" "Owk Momy ki dai na kuka dan Allah ganinan zuwa kinji kar inzo kina kuka,yaya jikin nashi"? "Yananan bai San wanda yake kansa ba kasan dama in ciwon nashi ya tashi haka yake masa" Nasir ya kashe waya cikin sauri ya saka ,kayanshi ya fito ya shiga motarshi,bai nemi rakiyar su Joy ba shi kadai ya tafi ,yana bala'in kaunar mahaifinshi sosai kawai halinshi ne ba ya so ,dady n nashi fadanshi yayi yawa gami da shiga abinda babu ruwanshi shiyasa ,suke yawaita fada dashi, Masu tsaron gurin ne suka bude mass get din ya shiga yayi parking gurin a je motoci, ya fito ,yana amsa gaisuwarsu ,sama-sama ya shige ciki. Dady ya gani kwance kashir6an kamar baya numfashi, duk sunyi tsaye a kanshi,yay in da Maryam take gurfane kusa da kafa fun shi,ta rirruqe masa kafafau tana kuka, Hankalinshi ya tashi ,da sauri ya karasa gurin,ya fincike Maryam din ya wurgar da ita gefe guda. Yana zaginta da turanci yace"idan so kike ki kashe shi ai ba ta wannan hanyar ba ,sabida kowa zai gane ki, Ke mayya ce,ubanki ne shi da zakizo ki rirriqe shi,ko kina da alaqa dashi,wallahi duk maytarku kurwar dady daci gareta"!! Maryam na kuka ta kara komawa kusa da dady domin Sam bata fahimci abinda Nasir din yake nufi ba burinta kawai taga dady ya mike ,yana magana tafada masa cewar ta 'amince da auran Nasir din,domin duk a ganinta ,ita ce dalilin da ta haddasawa dady tashin ciwonsa Dady yana kallon Nasir yana motsa baki ,sabida tun lokacin da yaji muryarshi ya bude ido, yanaso ya fada mashi ya dai na zaginta Malam Ya'u kam hankalinshi ya tashi jin furucin Nasir din a kan Maryam shifa duk sunbi sun rikitashi ya kasa fahimtar komai Nasir ya kamo kafadun dadyn nashi idonshi jazir sai sauke ajiyar zuciya yakeyi ,ya sanya gefan rigarshi yana goge masa gumi, ya kalli Nura wanda ke tsaye riqe da kwalayen magani,yace "dauko min fresh milk a frij" Da sauri Nura ya tafi,yaje ya dauko. Nasir ya balle Murfin ,ya fara kokarin sawa dady Abaki, *innalilahi wa'ina laiyi raji'un* Yadda yake saka masa fresh milk din haka yake dawo wa sam bayq zama a bakinshi ,ballanta a saran zai zauna a cikinshi, Momy tuni ta karaya da dady sai kuka takeyi ,shima Nasir din daurewa kawai yakeyi, Dady ya kama hannun Nasir ya riqe tamau!! Yana kallonshi, shima nashi hannun ya riqe ,yace"dady please ka tashi muna bukatar ka,ga Momy na tana kuka,dady in nine na bata maka rai kayi hakuri ,bazan kara kaji,yadda ya fadi maganar sai ka tausaya masa Alamun tsayuwar motoci suka riqa ji ,dama Momy tuni tayiwa"yan uwanshi waya aiko sai ga su sun shigo farlo din hankali a tashe, Mahaifin Hanifa ,ya bugawa Nasir tsawa yace"burinka ya cika ,Nasir babu tamtama kai ne ka yi silar tashin ciwonshi ,kasan sarai ba ya San damuwa,in ka kashe shi sai nayi shari'a da kai"! Nasir da ba'a fada masa ya kyale ,ya kalli Uncle din nashi sheqeqe ,yace"in har dady ya mutu ,to kwananshi ne ya kare bawa bai isa ya kashe wani ba, in lokacin mutym yayi dole ya mutu,sabida haka kar ka kuma dora min,ai ba Ku fini jin ciwonsa ba" Dukkaninsu mamakinsa suka yi to amma dake sun San halinsa ,babu Wanda yakara cewa ufan a cikinsu,suka kama Dan uwansu , da nufi tafiya asibiti [06/06, 00:44] +234 808 996 5176: [15/05/2019 1:57 PM] Binta U Abble: *YARO DA KUDI* *73* Hankali a tashe Malam Ya'u ya karaso gurin da nufi kama Alh Huseen ,Nasir ya daka masa wata muguwar tsawa tamkar bai san daga inda yake ba tace"karka kuskura ka ta bashi Malam ,duk wani surkule irin naku na fulani kaje ka kwance ,shi sabida dama na lura tun tuni kuka asirce dady ,shiyasa kwata-kwata bayason Bacin ranku kai da iyalinka, sabida haka ka rubuta ka aje ,zamanka a gidanan ya kare" Mahaifin Hanifa yace"kayi min dai-dai Nasir dama nima tuntuni nake zargin haka, dole subar gidan nan,ni ina zarginsa gurin rashin lafiyar dan uwanmu,dole ya bar gidan domin ba mu hada zuri'a dashi ba , Malam Ya'u yayi tsamo-tsamo tamkar Wanda a ka watsawa ruwa a jiki ,sai gumi ne yake zuba a jikinshi, lokaci guda ya muzanta,bakinshi yana rawa yace"ku fahimce Alh babu wannan abu mai muni a tsakanina da Alhji Huseen sai alkairi,uba na dauke shi ,babu cutarwa tsakanina dashi sabida yayi min abinda bazan taba mantawa ba a rayuwata" "Rufe mana baki dattijon banza da Wofi"!! Nasir ya katseshi cikin tsageranci ,yana masa wani banzan kallo" Maryam ranta yayi mugun baci! A gabanta Nasir yake kiran Ubanta da dattijon banza Lallai bazata lamunta ,dole a kwai ranar da zata amayarwa da uncle duk cin mutumchin da yake mata Duk wannan abinda yake faruwa Dady ya naji ,ranshi yana mugun zafi,da irin rashin kunyar da Nasir yakeyi,anrasa mai tsawatar masa ,a cikin "yan uwanshi,sabida sunajin tsoransa,wanan yana nuna cewar ko mutuwa yayi haka zasu wofintar da jininsa,tabbas zumunci bai ce haka ba tunda shi ba haka ya musu ba [15/05/2019 2:18 PM] Binta U Abble: Tari! ne ya sarqe shi ya riqayi babu kakkautawa ,nan da nan suka mayar dashi suka kwantar,Nasir ya nufi frji da sauri ya ciro ruwa mara sanyi sosai yazo ya na sama a baki, Dady ya ki karba ,idanunshi tsaye kan Malam Ya'u, yana kallonshi ,da kyar ya daga hannunshi da yayi masa bala'in nauyi yayi masa alama yazo gareshi ,Malam Ya'u ya karasa kusa dashi jikinshi a sanyaye,yace "sannu Alh Allah ya baka lafiya" Dady ya bude baki da kyar yace"Malam Ya'u ko bayan babu raina ban amunce ka bar gidanan ba ,shashen da kake ciki na mallaka maka shi ,halak malak, sannan , inaso kayi min wannan alfarma ga amanar Nasir nan na damka maka ita a hannunka kar ka wofintar da shi,ka cigaba da yi mishi addu'a Nasir naka ne dama can " Malam Ya'u yace"na karbi Amana Alh ko da ranka ko babu jinnika ba abin gudu bane a gareni,in sha Allahu zaka tashi ka cigaba da rayuwa, nagode da karamchin ka a gareni ubangiji Allah ya biyaka da aljanar fiddausi" Cikin zuciyarsa yace ameen,sannan ya kamo hannun mahaifin Abdul latif ya ruke gam! Yace"ni Hussen in dai na isa da kai da abinda ka haifa ,ina so ko bayan babu raina ,ka daura auran Abdul da Maryam,domin ina sha'awar hada zuri'a da ta Ya'u, da naso Nasir ne ya samu wannan garabasa domin auran kamilar mace irin Yarinyar dace,dukkaninku baza Ku fahimchi haka ba sai nan gaba, Nasir ya fadamin qeqe da qeqe ban isa dashi ba ,kuma bazai bi umarnina ba, sabida haka da wannan bakin cikin zanmu a rayuwata ,Nasir nagode nagode, nagode, tari ya rurnikeshi,!! Hankalin Nasir yayi mugun tashi, kaddai ,dady ya sauki maganar su ta dazu da zafi haka,har ta janyo masa tashin ciwonsa,shifa yafadi hakane kawai dan ya bata masa rai, amma kwata-kwata-ba gaskiyar abinda yake zuciyarshi ba kenan, Kafin ya dawo daga tunanin nashi,yaji Momy ta rusa ihu,yayi da Mahaifin Mubina,yake Fadin *innalillahi wa'inna ilayi raji'un* Dady ya amsa kiran Ubangiji [06/06, 00:45] +234 808 996 5176: [16/05/2019 9:26 AM] Binta U Abble: *YARO DA KUDI* *74* Nasir ya fasa wani ihu yayi kan dadynsa ya ruqunqume shi,kuka ya kece masa ,cikin dimuwa da fitar hayyaci ,yake fadin *innalillahi wa'ina ilayi raji'un* Dady kar ka mutu, bakace ka yafe min ba, dady ka tashi in fada maka abinda yake zuciyata duk kanin abinda nafada maka abaya ,karya nakeyi wallahi,dady ina mutukar kaunarta ,har a cikin zuciyata,dady in kayi min haka ina zan sanya rayuwata pls dady karka yimin haka rayuwata nima tazo karshe ban da amfani a duniyar nan,kafadamin mai kake bukata nayi maka shi yanzu!!! Nasir kuka yake sosai da sosai ,duk ya gigice yafita hayyacinsa, in banda gumi babu abinda yake zuba a jikinsa,yabi ya rungume gawar dady ya hana kowa ya kusance shi,da kyar! Malam Ya'u ya karaso gurin gami da dafa kafadar Nasir din cikin dauriya da jajircewa ya ce"kayi hakuri Nasiru Allah Ubangiji ya amshi Alh cikin aminci da yaddarsa, ya mutu yana kalamar shahada,yanzu babu abinda yafi bukata da kai sai addu'a kaji" Nasir ihu! Yakeyi yana sambatu da'alama kwakwalwarsa a lokacin ta daina aiki,domin kwata kwata bai ji abinda Ya'u yake fada ba. Maryam ko yanke jiki tayi tafadi, ta suma!!! Kafin kace kwabo gidan ya hautsine da hayaniya, tuni Nura ya fita ya sanar da Sucurty da ke waje abinda ke faruwa a cikin gida, Aunty ko tana bangaransu duk wannan abin da yake faruwa bata sani ba tana kchin tana hidimar Dora abincin rana,taga Malam ya shigo mata da yarinya ranga ranga, Salati ta tafka tana tambayarsa abinda ya faru ,sabida dama tasan da batan da Maryam din tayi na awanni biyar da suka wuce,Malam Ya'u yace"babu lafiya Suwaibah ,muna cikin tashin hankali,Allah yayiwa Alh rasuwa Gigicewa aunty tayi domin duk a zatonta mahaifinta yake nufi ,sabida tasan shima ba shi da koshin lafiya. Kuka ta fashe dashi tace "shikkenan baba wahala ta kare" Ganin bata fahimci abinda yake nufi ba,yasa ya tsaya yayi mata bayanin komai,aunty ta rika salati tana sanar da ubangiji,da gudu tayi dakin ta zaro hijab tana ,nanata innalilahi a fili,take tambayar mai ya sameshi,shiru Malam yayi mata shi dai yana ta tasbihi cikin zuciyarsa, tare suka shiga farlou, har yanzu Nasir na rungume da gawar Mahaifinshi ,yanzu. Ya dai na zubar da hawayen sai kukan zuci yakeyi kwata kwata ya hana kowa kusantar gawar ,har Momy dinsa, dake kusa dashi ,ita kuma a lokacin Allah ya sanya mata juriya,kwata kwata idanunta sun bushe ,babu hawaye ko days,amma kana kallonta kasan tana cikin dimuwa! Da tashin hankali [16/05/2019 9:43 AM] Binta U Abble: Tace"My Son shiyasa kullum nake fada maka ka kiyaye bacin ransa ,sabida kasan yana da lalura,kaki ji ,ko ka gani yanzu yazo ya tafi ya barmu mai zakace min ,my son ,mai zakace min!! Momy tafada muryar ta tana karkarwa, Aunty tazo ta dafa kafadar Momy tana zubda hawaye tace"Hajiya Kiyi hakuri kinji,dama Allah ya kaddara lokacin Alh yayi yanzu bawa bai ta kashe wani ba face sai lokacin sa yayi, kiyi hakuri ,kiyi mishi addu'a Allah ya jikanshi Hajiya Allah ya sanya mana hakurin jure rashinsa da mukayi. Sai lokacin hawaye ya kecewa Momy ,tafadi a gurin ragwajb ,tana kuka, cikin tashin hankali da damuwa take fad in"innalillahi wa inna ilaihi raji'un Aunty tazo ta dafa kafadar Nasir tace"dan gidan aunty kayi hakuri kaji ko ka fawwalawa Allah kowa na hakane,don Allah ka saki kyale Alh ayi masa suttura ,duk wannan abinda kakeyi bazai sa dawo mana dashi ba" Nasir ya zubawa aunty ido yana kallonta ,bakinsa dai motsi yakeyi ,da kyar ya samu ya finciko maganar ,yace"aunty dady ya mutu,!! Wancan yarinyar ,ce tayi sanadi ni babu ruwana,sabida lafiya kalau na tafi na barshi da'ita,sabida haka ,duk yadda zanyi sai nayi gurin ganin na wulakantata ,tunda tayi sanadin kashe min mahaifi. Aunty Sam!! Bata fahimchi maganarsa ba ,ta lura kwata kwata baya cikin hankalinshi,tace"eh nima Na amince Auncle ka dauki mataki kan wanda ya zalunce ka,amma yanzu abinda nakeso dakai ka saki Alh ayi mishi suttura kaji ko" Nasir yayi zakwado!! Yana bin dady dake rungume a jikinshi da kallo vakinshi sai motsi yakeyi,yanzu wai da gaske ne dady shi ya mutu !! Ina karya ne! Abinda ya fada kenan da karfi!! Sai ya fara Jan numfahi!! Da karfi ,kan kace kwabo ya afka kan dady din nasa ya suma!!! Guri ya hargitse da salati,Ya'u yazo ya janye Nasir ,daga kan dady,yayinda "yan Uwan dady din suka samu damar janye dan uwansu,domin sutur tashi, [06/06, 00:45] +234 808 996 5176: [16/05/2019 8:45 PM] Binta U Abble: *YARO DA KUDI* *75* Momy ta kidime tayi kan Nasir din tana kuka sosai ,tamkar wacce tasamu tabin hankali take cewa "My son kai ma zaka tafi ka bar ni ne, ta kamashi sai jijjigashi takeyi tana kuka da sauri Malam Ya'u yazo da ruwa mai sanyi cikin gora ya bude ya watsa wa Nasir din ,cikin zuciyarsa yana ta nanata Kalmar innalilahi Nasir ya mike a zabure!! yana dube dube babu dadynshi a gurin ya mike da sauri ,jiri! ya debeshi ya yar kan kujere ,sai ya dafe kanshi da hannunshi guda,ya na furta,kalame "Ya Allah!! Momy da aunty sai tausarsa sukeyi,kar ma dai aunty taji labari,shidai idanunshi suna rufe,kwata-kwata hankalinshi da tunanunshi baya kansu,zuciyarsa take fada masa kayi rashin mahaifinka har abada Nasir,sai ya karyar da wuyanshi jikin kujera ,hawaye yana zirarowa daga idanunshi da suke rufe, Kankace kwabo mutuwar Alh Huseen ta karade birni da kewaye sabida dukkanin wanda ya kwana ya tashi a garin kano da kewaye babu Wanda bai sanshi ba idan ma baka taba ganinshi ido da ido ba to za ka ganshi a jarida ko gidajan TV ko tashoshin yada labarai,sabida yadda yayi suna gurin taimakon marayu da nakassasu gami da taimakon talakawa ,Sam dukiyarshi bata rufe masa ido ba sabida haka ,kofar gidan damqam! Take da jama'a duk suna jira a fito dashi domin suyi masa rakiya zuwa ma kwancinsa na gaskiya ,sai jaje sukewa juna suna ta fadar alkairinsa, dayawa daga cikinsu hawaye suke sharewa domin sun gaza daurewa sabida sunsan ba karamin rashi sukayi ba, Addu'oi Ya'u ya dukkufa yana ta tofawa Nasir ,duk domin ya samu zuciyarsa ta sanyaya, cikin hukumcin ubangiji ya bude idonshi ,ya na binsu da kallo daya bayan daya, kimanin minti biyu,ya mike tsaye cikin nutsuwa ,aunty tayi saurin riko hannunshi,sai Malam Ya dakatar da ita ,yayi mata alamar ta rabu dashi, kai tsaye dakinshi dake farlo ya nufa ,ya bude ya shiga gami da rufo kofar,Momy tabishi da kallo zuciyarta ,tana tsinkewa Toleit ya bude ya shiga ya dauro alwala ya fito ya kwabe kayan jikinshi, ta cire sarkokin da suke wuyanshi,hade da barimar dake manne a fatar kunnenshi,ya bude katuwar siff dinshi,ya ciro wata jallabiya fara kar da ita ya sanya a jikinshi bayan ya sanya gajeran wando,ya dauki carbi mai ma dan nai Lokacin da ya fito anfito da dady,"yan uwa suna ta yi mishi addu'a Momynshi na gurfane gaban gawar tana kuka sosai da sosai, cikin jarumta yazo ya janyeta ya zaunar da ita kan kujera, bai cewa kowa komai ba,yafara kokarin daukar dady,ganin haka yasa jama'ar da suke gurin suka mike dama shi suke jira ya fito yayi masa addu'a ,sai suka kama masa makarar ya Dora a kafarshi, suka fita bakinshi dauke da addu'oi iri-iri yana nai mawa dadynshi rahamar Allah. [16/05/2019 9:05 PM] Binta U Abble: Nan Aunty ta zauna ita da saura jama'a suna ta tausar Momy,kwata-kwata ta manta da Maryam da a ka kai mata ita ranga ranga,sai ganinta sukayi tafado farlo din tamkar zautacciya sai zare ido takeyi dama ga su tubarkallah, Ta rika bin ilahirin farlou n da kallo, cikin zuciyarta take fadin Allah mafarki takeyi ba gaske bane abinda ta gani cikin mafarkin ta. Mata tagani zazzaune ko wacce cikin hijabi ga carbi a hannu,da kyar! Ta samu ta furta,kalarmar da ta fito daga bakinta, Tace"aunty wai da gaske dady ya mutu,wani mummunan mafarki nayi, Kafin aunty tace komai,Momyn Mubina ta daka mata tsawa ,cikin tsantsan kyama tace" waye sa'anki a gurin nan da zakizo kina mana maganar banza da wofi ko an fada miki ana wasa da mutuwa ne,shegu mayu! Kun kasheshi kun huta ,mutsiyata, kawai masu mugun abu, sarakan surkulle, Allah wadaran talaka Wanda zaka dauko shi daga rana kai ya mai da kai cikinta, dukiyar Alh kukewa to Baku da gado da ita ,ehe!! Maryam tayi tsaye bakin kofa tana ji da kallon ikon Allah, ita kwata kwata magangan nun Momy Mubina sam basu dameta ba,illah jin ciwon rashin dady da radadin yadda takasa bin umarninsa na auran tilon danshi wato ancle din ta,har ya koma ga ubangiji ,yanzu ita yaya zatayi da rayuwarta,gashi tanaji a gabanta dady ya bar wasiyar cewar a daura mata aure da Abdul latif duk da tasan ,ba haka yaso ba a zuciyarsa ya mutu ne da burin ganin ya aura Mata Uncle Hajiya Rakiya wato mahaifiyar Abdul kenan ta rika watsa aunty mugun kallo na tsana, sai tabe baki takeyi,sabida dama can ita macace mai mutukar izza gami da taqama,ta tsani talaka Sam! A rayuwarta shiyasa ko inuwa bataso ta hada dashi, macace "yar mulki ko shi Mahaifin Abdul din hakuri yake da'ita. [06/06, 00:45] +234 808 996 5176: [17/05/2019 4:00 PM] Binta U Abble: *YARO DA KUDI* *76* Maryam ta zube nan bakin kofar kuka ya kufce! Mata sosai take yi har da majina,a nan Nasir ya cimma ta, da ya lura ita ce a gurin ka wai ya sanya kafarsa yayi ball da ita,ya yi shigewarsa ciki batare da ya waiwayo ba, ihu ta kurma lokacin da kanta,ya bugu da bango ,ta dafe gurin hawaye wani na bin wani ,dakinsa ya shiga ya fito rike da dadduma ,babu Wanda ya kula a cikin mutanen da suke farlo din ya sakai ya fice Maryam tayi sauri ta bashi hanya ganin yadda ya taho gadan gadan , Haka dai akayi zaman makokin dady Auntt da Maryam suna kunsar Bakin ciki gurin mutane domin kowa ya daura mutuwar dady din a wuyansu,gefa guda kuma ga wasiyar da dady ya bari cewar kar su bar gidan, Nasir kuwa wani irin ya dawo mai shiru shiru sai ya yini ya kwana bai kula kowa ba har Momyn sa tare da "yan uwanta da suke kara kaina a gidan tun safe yake shiryawa ya fice ,kwata kwata yanzu ya dai na saka kananun kaya kullum cikin doguwar Riga yake"yar saudia kanshi da hula irin ta Larabawa sai ya dawo tamkar wani balarabe,kullum zaka Ganshi a masalaci ,nan yake zama yayiwa dadynshi addu'o yana zubar da hawaye, yau tsawon kwanaki goma shabiyar da rasuwar dady din Momy bata ga ko da murmushin sa ba ko magana zai mata ,bata wuce kalma biyar ko kasa da haka ,kwata-kwata baya yin doguwar magana kullum fuskarshi a murtuke abokanshi sunzo mai ta'aziyya mussaman Abbas da Anwar sunji mutuwar dady sosai kadai Anwar in ya tuno rashin kunyar da yayiwa dady din sai jikinshi yayi sanyi,to ko su kansu in sun zo Nasir din baya sakar musu fuska haka zasu karaci shirmensu su tafi, Bayan sadakar arba'in yafara aiki a asibitinshi domin shine burin dadynshi,yanzu duk abinda yasan dady yana so kafin rasuwarshi shi yakeyi ta mai da gidan fursuna da gidan marayu gurin zuwa bayayin sati daya batare da yaje ba tsakaninshi da Malam Ya'u kuwa gaisuwa ce itama sama sama baya taba yadda wata doguwar hira ta shiga tsakaninsu shi kuwa Malam Ya'u yayi ta janshi da magana wani sa'in yana jinsa yake shareshi Allah sarki Malam baya gajiya da hidima dashi [17/05/2019 5:14 PM] Binta U Abble: Tun ranar da dady ya mutu rabon da ya sanya Maryam a idonsa, kwata-kwata baya son su hada hanya sabida yadda ya tsane ta tsanar da yake mata ta yanzu taci uwar ta da, shiyasa yake gudun haduwarsu domin yana ganin zai iya kasheta a yadda yake jin zafinta a zuciyarsa,shi gani yakeyi itace silar mutawar dadynshi Allah sarki Momy duk tayi sanyi itama zuwa yanzu ta fawwala wa Allah komai su Nafi'u da miftahu kullum suna gurin ta suna de mata kewa duk ranar da basu shiga bangaran nata sai ta aika Uwani mai aikinta ko lafiya, wani lokacin kuma suna makaranta, Auntt ta dauki zafi da Maryam sosai lokacin da mijinta ya warware mata dukkanin abinda ya faru kafin rasuwar dady ,ta dinga yi mata fada sosai da sosai tunda ga ranar Maryam ta dai na ganin dariyarta Maryam duk jin ta takeyi a takure kullum tana dakinta tayi kuka har ta gode Allah kullum cikin bawa auntt ta hakuri takeyi,aunty tace indai kika ga na hakura to sai kinje kin bawa uncle dinki hakuri,sannan nima zan yafe miki, Maryam taci alwashin baza ta taba zuwa tabawa uncle hakuri ba sabida ai bai fita jin radadin mutuwar dady ba ,yadda takejin dady a ranta ,gani takeyi tafishi son sa da kaunarsa ,sabida haka ita a ganinta ita ce ya cancanci a bawa hakuri bashi ba [06/06, 00:45] +234 808 996 5176: [18/05/2019 10:31 AM] Bint U Abbale 💜: *YARO DA KUDI* *77* Yanzu duk wasu abubuwa da yakeyi a da marasa kyau ya rage yi ,sallah cikin jam'i bata wuce shi , duk abinda yakeyi lokaci nayi zai nufi masjid ya rage saka kananun kaya, sosai yana saka kayanmu na hausawa, askin da yake kanshi yasa an gyara masa Sosai yanzu ya dawo cikkaken mutum amma duk da haka akidarshi tananan ,ta turawa yana yawan sauraron wakokinsu ,zuwa club ma ya rage ba sosai yake zuwa ba, duk dai wani abinda yasan dady dinshi yanaso kafin rasuwarshi yana kokari ya yi abin , Son matanshi kuma wannan ma tun daga mutuwar dady din bai kara kwanciya da wata yarinya ba,sabida yanzu duk "yan matan nashi tsoro yake basu yadda kullum suka tunkareshi zasu ga fuskarshi babu Rahama ko ta kwabo ,baby ce kamar mayya kullum sai ta bishi asibiti taje ta isheshi da iyayi ,baya ko sauraronta Yau ta kasance ranar Sunday ce , yana part dinshi a kwance bacci yakeyi Momy ta shiga tana tashinshi , tashi yayi yana dan ya mutse fuska Momy ta karaso ta zauna bakin gadon tana kallon Dan nata tace"My son wannan baccin naka fa yayi yawa dubi time yanzu daya shaura ,ina ta zuba ido shiru baka shigo ba" Mika yayi yana kallon agogo yace "Wallahi Mom gajiya ce a jikin nan nawa ,kin san tunda nafara aiki bani da lokacin kai na wallahi , yau din ma dole zan fita a kwai wasu mata da nayiwa aiki zan je na dubasu duk da cewar Dr Sofia na kula min dasu amma zuwan nawa yana da muhimanci" "Hakane Son ai ladanka na gurin Allah, duk Wanda yazo ka taimakama sa ko da kudi ko babu ,kasan wannan shine burin dadynka dama" Taci gaba da cewa yanzu ma aikin lada zakayi ,Baban gida ne gashi can ciwonshi ya tashi ,muje ka dubashi Kallon Momy yayi yana murtuke fuska yace"waye baban gida"? Cikin Mamaki Mom din tace "banason rainin hankalin ka fa my son Baban gidan kake tambayar wanene" Ya bata Fuska yana kokarin mikewa tsaye yace"Mom kije ki dubashi ke mana ,nifa duk abinda zai hadani da wa"yancan mutanen bana so" "A'a kai yafi can can ta kadubashi kaji ko" "Momy nifa likitan mata ne kawai bazan gane mai ke damunshi ba" Hararsa Momy tayi tace"kasa ba fada ina fada ko My son" Tafada ran ta abace Ganin ranta ya baci yasa yace"Momy kije ganin zanzo Wanka zanyi shikkenan" Momy ta mike gami da cewa "ok kafito yanzu Dan Allah yana jin jiki" "Ok Momy" Yafada yana kokarin shaga toleit A nitse yayi shirinsa ya fito cikin Wani uban yadi piltex yayi mishi uban kyau sosai, bai sanya hula ba ,sai sumarshi da ya gyara sai daukar ido takeyi ,fatarshi kamar ka taba jini ya fito fara tas ,sai kwantaccan gashi baki sidiq da yabi lafiyar fatartashi, Kunneshi makale da eirpix ya fito harabar gidan,ganinsu yayi ,sunyi cirko cirko a tsaye [18/05/2019 10:44 AM] Bint U Abbale 💜: Ranshi ya baci ganin yadda suka zuba masa ido ,harda wancan banzan yarinyar ,a fili ya ja tsaki ya karasa gurin ,gami da mikawa Malam Ya'u hannu suka gaisa, Sama-Sama ya gaida auntt da sauran jama'ar gurin ,Nafi'u ya mika masa hannu su gaisa kamar yadda ya saba yi musu,nan ma bai wani sakarwa yaran fuska,kai tsaye ya kalli Malam Ya'u yace "ina Baban gida yake?" Can gurin Baban gidan ya nuna masa yace"yana ciki a kwance"wallahi jiya ba muyi bacci ba ,ciwonshi ne ya tashi" Tabe baki yayi bai ce komai ba ya nufi motarshi ,yana tafiya yace"ku dauko shi ku kawo min asibiti" Ya bude motarshi kawai ya shiga Malam ya tafi da sauri yaje ya bude masa get din ya fice daga gidan ko kallonsa bai yi ba Maryam kamar ta saka hannu a gurin tai ta kurma ihu haka takeji cikin zuciyarta wani irin zafi take mata lallai talauci bai yi ba, gata a tsaye ana wulakanta mata iyaye tun lokacin da uncle din ya fito take satar kallonshi ,tana lure da yadda yake wani ya mutse fuska yanawa iyayenta wani banzan kallo, gaskiya baza ta iya jure wannan bakin cikinba, dole zata nemi aiki domin ta sharewa iyayenta hawaye,wata zuciyar tace mata kin manta alkawarin dady akanki ,na auran Abdul gabanta ya fadi ,girgiza kai tayi tace dole muyi yarjejeniya da Abdul domin bazan bari iyayena su kaskanta ba [06/06, 00:45] +234 808 996 5176: [19/05/2019 11:04 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *68* Momy tafito daga part din ta ta gansu tsaye har yanzu tace"A'a Nasir din bai fito bane"? Aunt tace"ya fito yanzu ya fita yace a kai masa shi can asibitinsa" Girgiza kai Mom tayi kawai tana mamakin halin danta, yuyawa tayi ta koma ciki ta sanyo hijab gami da daukar key din motarta ta fito ta sanya sucurutiy dake waje su saka mata Baban gida a mota,sannan su Malam Ya'u suka shiga tare da auntt da wata yayarta sai Maryam da su Nafi'u Momy taja motar suka fita daga gidan. Lokacin da suka isa asibitin Nasir yana teater room ,yana duba mara sa lafiya , kwata -kwata ya manta da wani Baban gida ,tare suka fito da Dr Sofia tana cikin kayan aiki cinyoyinta duk a waje kasancewar siket din dake jikinta karami ne iya cinya (mini) gashi antsaga shi ta baya, kanta yasha karin gashi sosai kafarta sanye da wani takalmi mai mugun tsayi fuskarta manne da tubarau ,kwata kwata bata jin hausa ko daya ,duk abinda sukeyi da turanchi sukeyi Dr Sofia ta Dade tana kaunar Nasir tun lokacin suna karatu , shi a lokacin baya ta tata shiyasa yanzu da yayi mata maganar yanaso tazo tayi aiki a sabitin sa yasa ta'amince da sauri tana burin Allah yasa yafara sonta,shima Duk da cewar tasamu aiki mai tsoka amma tana ganin aiki da Nasir wani ci gaba ne a rayuwarta [19/05/2019 2:49 PM] Binta Umar Abbale: Fuskarshi a sake yake zagaya feshen din sa , yana tambayar su yadda suke jin jikinsu,alhmdullhi kowa lafiya ,tare suka fito Dr Sofia sai shisshige masa takeyi shima fuskarsa a sake yake amsa mata Momy ta kalleshi tace"ka kyauta Nasir tuntuni muna zaune muna jiranka ko kana ciki kayi banza da mutane" Murumshi yayi kadan ya karaso gurin yace"Mom kiyi hakuri kinji bana son kurafi kince lallai sai ni ne zan dubashi bayan kema likita ce" Hararsa tayi kawai ta dauke kan ta Dr Sofia taje ta durkusa tana gaida Momy cikin turanchi Momy ta rungume ta tana amsawa cikin sakin fuska, Dr Sofia ko kallon su Maryam bata yi balle ta gaida su Malam. Maryam zuciyarta sai zafi take mata Nan take Nasir yasa a ka dora Baban gida a wani gado yace a kaishi wani daki gashinan zuwa Malam Ya'u ya mike da sauri zai bisu Nasir ya buga masa tsawa cikin izgili yace"bama bukatarka a gurin ,ka tsaya a matsayin ka" [06/06, 00:47] +234 808 996 5176: [20/05/2019 10:45 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *79* Maryam ta yi masa wani banza kallo a nutse ta ce"in kun shiga ku to ku hana Allah ikonshi ,domin duk abinda kake takama kana dashi na ilimi ko kudi ko wani abin daban Allah ne ya baka ,kuma zai iya bawa kowa ,sabida haka duk inda mutum yake yana da daraja da baiwarsa , ba muce lallai sai ka duba Baban gida ba ancle a kwai lokitoci a duniya masu tsoran Allah gami da yin abu dominshi, ka sani ta lauci ba hauka ba ne da zaga rika zagar min iyaye a gabana ,in kai bakasan darajar naka ba ni Maryam nasan darajar iyayena domin sune kashin bayan samar dani" Ta karashe maganar tana wani huci! Dagani kasan a cikin mugun bacin rai take. [20/05/2019 1:37 PM] Binta Umar Abbale: Aunt ta tsinka mata mari ,rai a bace tace "yaushe kika zama haka, uncle din kikewa rashin kunya, Na lura dama ko gai dashi bakiyi ba , to maza ki bashi hakuri ko yanzu in miki dukan tsiya a gurin, Momy taji dadin abinda Maryam tayiwa Nasir din domin ita ma ta gaji da rashin mutumcin da yake yi wallahi,dan haka aunt take wa fada a kan me zata mari Maryam din ai gaskiya tafada. Maryam kuwa kuka takeyi wurjanjan kuma taki cewa komai ballantana tabawa taje ta bawa uncle din hakuri,Wanda tuni ya wuce cikin dakin da Baban gida yake kwance,yana mamaki wai yau shi yarinyar take mayarwa da magana sabida wuyanta ya isa yanka tabbas taci darajar dady din shi ,amma duk da haka sai ya kaskantar da ita, A yanzu dai bashi da lokacin kulata balle ya mayar mata da martani To ba wani abin ne yake damun Baban gida ba illah ciwon suga ga Jininsa ya hau sosai,nan yayi masa taimakon gaggawa Dr Sofia na gefanshi tana saka masa ruwa , kan kace kwabo bacci ya dauki Baban gida , Nasir ya kunna masa Ac dai-dai misali ,sannan suka fito tare da Dr Sofia tana binshi sai kace jela. Duk suna zaune a inda ya barsu ,ya kalli aunt yana ya mutse fuska kamar bayaso yace"ya samu bacci yanzu alhmdullhi jiki yayi sauki sai dai zai kwanta anan tsowan sati domin samun kulawa ,amma a rika kiyayewa da cimarsa zan dorashi kan magani" "Alhmdullahi Uncle Allah ya saka da alkairi kaji" Aunt tafada tana kokarin mayar da hawayen da yakeso ya zubo mata Ta cigaba da cewa "kayi hakuri kaji Nasir Wacan shashashar tana yi maka rashin kunya" Bai ce komai ba ya kalli Momy tace "ni zan wuce Momy zan je in fidda kudi kin san mun fara business da aboki na Abbas ko zamu bude shakatawa a can bayan gari ,bayan haka kuma zan fitar da kudi za'ayo min odar motoci zan fara gwada wa in gani" Cikin farin ciki Momy tace"Allah ya taimaka my son Allah yayi jagora" Malam Ya'u dake tsaye hannunshi nannade a kirjinshi ,tun lokacin da Nasir yayi mishi tsawa jikinshi yayi sanyi sosai kwata-kwata bai ga laifin "yarshi ba sabida yasan kokarinta gurin ganin ta kare musu mutuchi cikin zuciyarsa yake nai mawarwa kanshi mafita dole ta fita ya nemi na kanshi ,domin ya tsaya da kakafunshi tunda a kwai sauran karfi a tare dashi ba zai yuhu ace ya zubawa Yaro kamar Nasir shi zai dinga da wainiya dashi da iyalinshi, in Alh Hussen yayi wannan daban da Nasir,yasan a kwai kudi masu yawa da har su kare rayuwarsu a gidan ,Wanda za'a iya dawainiya dasu ,to ma lokaci yayi da zai yi amfani da damarshi domin tsira da mutumci Ya kalli Nasir din yana danne ,damuwar da take damunshi duk a kokarinshi na kula da amanar da akabar mishi,yace"Nasiru Allah yayi maka jagora Allah yayi riqo da hannuwanka yasa kafara wannan Sana'a a'sa" Ciki ciki Nasir ya amsa ya Sakai ya fice daga Ofis din batare da ya amsa wa aunt maganar da take masa ba Momy tace"sai hakuri nima in halin nashi ya motsa haka yake yimin in ta yi mishi magana yana share ni" [06/06, 00:48] +234 808 996 5176: [20/05/2019 8:57 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *80* Wata yayar aunty mai suna Rabi tace"ai babu komai Hajiya wallahi ,ai yaron ma yana kokari mu dai babu abinda zamuce sai dai muce Allah ya saka muku da alkairi ubangiji Allah ya jikan Alhji Huseen domin yayi mana abinda bazamu taba matan tawa dashi ba" Momy tayi murmushi tace "babu komai Rabi ai duk yiwa kai ne , zamu cigaba daga inda dady ya tsaya ,domin mu cika masa burinsa,ni dai fatana daku dan Allah ku riqa hakuri kan dukkanin abinda zai biyo baya ta gefan Nasir ,wallahi ni kai na narasa in da ya sa gaba,kullum cikin bacin rai yake, duk ya canja hali" Tausayin ta ne ya kama Ya'u yace"Hajiya ki kwantar da hankalin ki in sha Allahu komai zai warware ai mun gode Allah ma , yanzu Nasir ta samu ba kamar da ba yana sallah cikin jam'i wannan shine mataki na farkon shiriya ,duk wasu abubuwa da yakeyi zai dai nayi in sha Allahu" "To masha Allah Malam Godiya nake da wannan addu'a taka" Momy tafada Tana jin dadin yadda Malam Ya'u yake kula da Nasir din kuma baya ,yadda ya sa bacin ran abinda Nasir din yake masa Nasir yana fita ,suka ci karo da Abdul latif yana parking din motarsa a gurin da'aka tanada domin ajiye ta Nasir ya dakata har Abdul din ya fito bayan ya kulle motar ya karaso gurin Nasir din Fuskarshi babu yabo babu fallasa ,ya bashi hannu kamar yadda suka saba,Nasir tace"ya akayi ne, ina ka shiga kwana biyu" Abdul yace"ka manta nace da kai zanje Legos ko kasan na sami aiki acan wani babban kamfani ne suka dauke ni aiki wallahi, naje munyi intervio dasu kwanana biyar a can " "Ok na manta wallahi amma na taya ka murna , sosai yaushe zaka tafi" "Sai Monday ta sama amma ranar Sunday zan tafi da safe" Tabe baki Nasir yayi kadan yace"yaya salary din ka ,yana da kyau in ce ko" Abdul yace " alhamdullhi babu laifi , dubu Dari da sittin ne" Dariya Nasir yayi yana nuna Abdul da hannu cikin tsabar iskanci da ya saba yi masa yace" ok kana nufin da wannan zaka iya rike mace ,ka tsaya sai wata za'a biya ka kudin da basu kai sun kawo ba ,ai da wannan aiki da ka hakura ,ka nema a nan kawai ,domin zai fi maka" Abdul ya hade fuska yace"banason wulakanci da rainin hankali Malam ni rayuwata ban takura ta ba ina yin komai a tsari da sannu sannu komai mai zuwa ne [20/05/2019 9:16 PM] Binta Umar Abbale: Nasir ya zakuda kafada alamun bai damu ba yace"ok tunda haka kake ganin zai fi maka shikkenan ai" Kokarin bude motarsa yakeyi Abdul yace "ina zaka yanzu ,daga can gidanku nake naje gurin mutuniyar , sai naji mummunan labari wai Baban gida babu lafiya" "Eh Hakane" Nasir yafada bayan ya shiga motarshi yana kokarin kunna motar ya kalli Abdul latif fuskarshi ta rikide tamkar zaki a cikin dawa yana Neman abinci yace" wai kai har yanzu kana kan bakanka na auran waccan yarinyar"? "Yes of course" Abdul din yafada babu alamun wasa a tattare dashi Nasir ya girgiza kai yana cije lebansa na kasa minti biyu ,sai ya dago kai yana sakin wani murmushi daga ni kasan na mugunta ne , yace "banaso in fada maka abinda zai tayar maka da hankali ,a kan yarinyar wallahi tun wuri ina baka shawarar ka janye maganar auranta shine zai fi maka alkairi" Cikin namaki Abdul ya zubawa Nasir ido ya gyara tsayuwarsa sosai yace"wai kai don Allah yau dai ka fada min dalilin da yasa kake a dawa da wannan Abu,kar ka manta da cewar dady kafin ya rasu ya bar wasiyyar tabbatuwar auran" Nasir ya girgiza kai yana jin wani mugun bakin ciki ,a zuciyarsa har yanzu ,yana ganin Hoton Anwar da Yarinyar cikin Mota Abdul yace"kai nake sauraro kayi shiru ,yarinyar nan dai na tabbata baza tayi zina ba shine dai karshen wanda zai sa inji kyamar auranta,bayan haka kuwa duk abinda tayi mai sauki ne" Nasir bakinshi na daci kwata-kwata ba yaji tes din komai sabida bacin rai ya tashi motarshi batare da ya kara cewa Abdul komai ba ,ya fige mota tamkar zai banke Abdul din Cikin zafin nama Abdul ya kauce , yana kallonsa cikin mamaki abinda yayi sai kace wani mahaukaci ,sai da yaga ficeawarsa sannan ya sauke ajiyar zuciya shi ma ya bar gurin [06/06, 01:42] +234 808 996 5176: [21/05/2019 9:20 AM] Binta Umar Abbale: [21/05/2019 8:43 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *81* Abdul sun jima da Maryam suna hira cikin mutumchi da so da kaunar junansu da zai tafi ya ke fada mata ya samu aiki a legos sabida haka in an daura auransu can zasu tafi, Maryam taji dadi sosai tayi masa addu'a gami da fatan alkairi ,ya fito da kudi masu yawa ya bawa Malam Ya'u da kyar ya karba yana masa godiya Abdul yace babu komai Baba nan Maryam take fada musu ai ya samu aiki a legos Momy tayi murna sosai haka aunty ,har bakin motarshi ta rakashi suna ta soyyaya tace'Ya Abdul dama ina Neman wata alfarma" Yace "fadi kome Nene my Maryam in ina dashi zanyi miki" "Dama zance ne mai zai hana ka fara Neman min aiki nima tunda dai takkaduna sunyi kyau ,inaso in dinga kula da iyaye na da "yan uwana ,sabida yanayin rayuwar nan" Wajan minti biyu Abdul bai ce komai ba , kwata-kwata bashi da ra'ayin matarshi tayi aiki ko na menene ,to amma tunda ya Riga yayi mata alkwari babu yadda zai yi ,yace"kar ki damu Zanyi kokarin Neman miki aiki insha'allahu kinga da anan zamu zauna sai ki fara aiki a nan asibitin nasan Nasir zai dauke ki aiki,kuma da albashi mai tsoka" Jiki a sanyaye tace"yanzu can legos din bazan samu ba"? "A'a ba wai baza ki samu bane , kafin a dauke ki ne aiki ,tunda bamu da hanya kinga can ba kamar nan bace" 'Hakane" Maryam tafada tana girgiza kai Yace"amma ki bari tukkuna zanyi shawarar abinyi kafin in tafi ,in da yiwuwar in barki anan din shikkenan sai ki zauna anan din ko"? Maryam ta daga kai tace"zan zauna mana ai komai lokaci ne" "To shikkenan ,tawan Allah ya kaimu wannan lokaci" Rufe fuskarta tayi cikin jin kunya tace"ameen" "Yawwa ko kefa" Abdul yafada yana wani murmushi cikin jin dadi Nan dai sukayi sallama cike da so da kaunar junansu ,Abdul ya shiga Mota ya tafi, Maryam ta koma ciki Momy ta koma gida tare da Ya'u sabuda ,ta sa Uwani mai aikinta ta shirya abunci mai kyau sosai ,sannan tasa Nura drever ya kai musu can asibitin Aunty ce da yayarta Rabi sai Maryam da ta nace sai ta zauna sabida babu yadda Momy batayi da ita ba a kan tazo su tafi taqi ,sai su Naf'iu ne suka bita, aunty ko kallon inda take batayi sabida har yanzu tana jin haushinta kan rashin kunyar da tayiwa Nasir Ma'iakatan gurin ne suke ta kai kawo a gurin ko ina tsaf-tsaf tayal din gurin fari tas! Sai daukar ido yake ko ina ka kalla haske da walkiya kamshi sai tashi yakeyi a ko'ina sai da suka tabbatar ko'ina yayi tsaf-tsaf sannan suka shige dakunansu To suma su aunty wani haddadan daki suka shiga ,sabida har yanzu basu samu damar ganin Baban gida ba ,dama Nasir ya bada Umarnin cewa kar abar kowa ya shiga , shiyasa da aunty ta ga wata nurse tace"Dan Allah tabarsu su shiga Tace An hana har sai oga ya bada Umarni amma su kwantar da hankalinsu yanzu ya farka ma kuma yana cikin koshin lafiya. [21/05/2019 9:19 AM] Binta Umar Abbale: Abinda ya kwantar musu da hankali kenan,suka saki ransu suna hira sama-sama Yaya Rabi tace"wannan Yaro Allah dai yayi mishi albarka babu abinda zamuce dashi" Ajiyar zuciya aunty ta sauke tace"ai ni har narasa ma abinda zance wallahi ,wai ki duba ki gani Yaya Rabi duk irin dawainiyar da yaron nan yake damu ,ki duba kiga rashin mutumcin da yarinyar nan tayi masa dazu" Yaya tace"gaskiya Maryam baki kyauta ba ,ai duk abinda yayi bai kamata kiyi masa haka nasan da ciwo a dinga ciwa iyayenka zarafi a gabanka tabbas abinda yayi bai dace ba kuma bai kyauta ba,to amma dai kina jin abinda mahaifiyarsa tace a kansa cewar ita ma yi mata yakeyi ,abinda ya dace ayi masa uziri kawai sabuda kinsan giyar kudi babu abinda bata sawa mutum ,yana da kudi dole yayi izza! Da takama" "Hummm! Yaya Rabi kenan kece kike ganin haka ,a kan Nasir wallahi kwata-kwat ba halinshi bane wulakanci da izza ni zan fada miki halinshi a ciki babu Wanda ban sani ba tunda kusan a gurina ya taso nasan Halinshi tsaf! dama Maryam ta rai nashi Wanda ko gaisuwa bai isa tayi mishi ba ,kallon wulakanci ne a tsakaninsu ,sai kace wani sa'anta bata da abin rai nawa sai Wanda take ci a karkashinsa ,ai wallahi yau ba sai gobe ba sai ta je ta bashi hakuri ,sannan zan daina fushi da ita zan gani tsakanin ni da ita wayafi wani taurin kai" Aunty ta karasa maganar tata cikin zafin zuciya "Wannan shine dai-dai kawai in ya shigo taje tabashi hakuri a zauna lafiya" Yaya Rabi tafada tana goyan bayan abinda "yar uwarta tace Maryam kuka takeyi kamar ranta zai fita ,wannan shine a dakeka a hanaka kuka ita tarasa yaya zatayiwa auntt ta fahimce ta ta lura Sam! Auntt bata ganin laifi Nasir kullum sai nata ,yanzu da zata fada mata abinda uncle din yayi mata kafin rasuwar dady cewa zarayi karya take masa domin tasan bazata yadda ba Tace"aunt kiyi hakuri zanje in bawa uncle hakuri kamar yadda kikace din in har zaki dai na fushi dani ,amma ki sani aunt uncle baya kaunata baya kaunar ya bude ido ya ganni a duniyar nan,narasa me nayi masa a rayuwa tun ina "yar karama uncle ya tsaneni baya so na bazan taba mantawa ba" Aunt ta zabura! Cikin fada tace"ai tunda kince baya kaunarki mai yasa bai kasheki ba tun kina karama ,sai yanzu ai in mutum baya son mutum sai ya kasheshi ,wallahi kar nakarajin kinyi wannan maganar ranki zaiyi mummunan baci" Maryam tayi shiru kawai tana kuka mai cin rai! Haka aunty tayi mata fada ,Yaya Rabi tana bata hakuri **** Nasir kuwa lokacin da ya fita daga asibitinsa kai tsaye Club ya nufa zuciyarsa tana tafarfasa a halin da yake ciki a yanzu in bai je ya zuqi wsky ba ba zai ji dadi ba a zuciyarsa abinda ya jima bai sha ba tun lokacin mutuwar dady dinshi Yau kusan wata tara kenan ,sai yau Lallai Maryam ta cuceshi. Ko da ya 'isa dayawa daga cikin abokanshi sunyi mamaki ,sosai hakanan "yan matanshi Baby kamar ta zuba ruwa a kasa tasha sabida farin ciki,takaraso in da yake hannunta dauke da tire jere da abubuwan sha,masu tsada ,ga wata mutsiyaciyar shiga a ajikinta Wanda da ita gwara babu ,tunda ga nesa yake kare mata kallo yana lasar baki nan take wata mutsiyaciyar sha' awa ta kamashi ,abinda yayi alkwarin ba zai sake ai katawa ba,amma yana ji dole yau ya karya alkwarin nan da yayi sabida yadda yake ji a jikinshi Tazo ta haye jikinshi tana goga masa kirjinta a fuskarshi sai wani lumshe masa ido takeyi cikin kwarewa da iya bariki Shiko qirjinta ya tsurawa ido kamar tsohon maye , ya sa lebanshi nakasa a bakinshi yana tsosa,baby ta karka da ido race"My love kwana biyu ka guje ni nayi missing din ka sosai da sosai yau dai tunda naga kazo nan nasan kai ma a matse kake kamar yadda nake a matse da kai kasan kai kadai ne kake iya gamsar da ni" Babu abinda yace mata ya karbi tire din hannuta ya aje kan teble din dake gabanshi ,ya dauki kwalbar Wsky guda daya ya bude ya kafa ta a bakinshi yafara ,sha jikinshi Na tsuma ,sabida yadda yaji tana ratsashi gaskiya yayi missing din abar sosai [21/05/2019 9:42 AM] Binta Umar Abbale: Baby ta rika sha fa kansa tana sosa masa kunne cikin kwarewa ,Nasir ya dinga jinsa a sama, I do ya lumshe yana jin dadin abinda take masa,sai yaqi yake da zuciyarsa a kan hanata abinda takeso amma ina zuciyarshi tafi karfinshi domin yadda yakejin jin jikinshi in bai rage abinda yake mararshi ba a kwai matsala ,nan ya yiwa baby daukar jarirai kwata-kwata baya ganin gabanshi ya nufi wani daki a gurin Anwar na zaune can gefe ,suna buga wasan lido shida abokanshi Duk yana kallon shigowar Nasir din da lokacin da suka shiga daki shida baby,sai ya sheqe da wata mahaukaciyar dariya tace"Shege mai tuban muzuru ai in sha Allahu ,sai mun fara shiryiwa sannan Kai zaka shiryu Nasir ,Dan iska mutsiyaci ,sai na kulla maka rashin mutumci ,zakasan cewar bariki ma iyawa ce , tawa barikin tafi taka" Ra'is ya bashi hannu suka tafa suna dariya yace"wato da shi ya shiryu kenan sabida ubanshi ya mutu ,to Dan uwarsa mu da iyayen namu suka mutu a mu wannan ne lokacin da zamu baje kolinmu ,mu shakata mu wala" Dariya suke yi cike da farin ciki,Ra'is ya cigaba da cewa ,amma gaskiya gayan nan ya cuceka Anwar dubi yadda ya yi maka" Yafada yana nuna gefan giran Anwar din inda Nasir ya yankeshi da kwalba lokacin da yake kokarin kwatar Maryam a hannunshi Anwar yace"ka rabu da Dan iska ina nan ina shirya masa tsiya wallahi" Ra'is yayi dariya cikin shaqiyanci yace"amma na tayaka bakin ciki ,kana dab da shiga wani gari ,Dan iska yazo ya cuce ka kaga kayi biyu babu ko daya ,ga tabo yayi maka a goshi ,gashi baka ji yaya koramar take ba" Anwar ya sha kunu sosai yana kallon Ra'is din yace"kai dai bari Alh wallahi nake fada maka , kaji yadda yarinyan take da taushi kuwa ,wow!! Wai! Humm a kwai Brest na ban mamaki Wanda lokacin da Na latsa sai da na kusa shidewa. [06/06, 01:43] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *82* Ra'is ya kwashe da wata mahaukaciyar dariya yana nuna Anwar da hannu ,sai kace wani shashasha yace"gaskiya baka da mutumci wallahi ,zanso inga wannan yarinyar ko ni bazan kyaleta ba wallahi tunda naji kana ko da ta" "Mtsss kai dai mubar maganar ai sai na kawar da kwadayi na a kanta har yanzu inanan a kan bakana wallahi" Anwar ya fada yana wani cije baki Nan dai suka zauna sukai ta shirmensu,su a ganinsu waye wa ce yin hakan Nasir da baby kuwa suna cikin wata duniya domin baby wani irin salo takewa Nasir Wanda ya rikita masa lissafi,yana daf da biya musu bukatarsu ,sai yaji kamar muryar dady din shi a kunnenshi yana cewa Nasir kar ka ai kata abinda kayi niyya! A firgice ya sauka daga kan baby ,wacce take kwance zigidir haihuwar uwarta tana rirriqeshi gami da kai masa wasu zafafen kiss duk ta gigice a lokacin babu abinda takeso taji illa taji Nasir na biya mata bukata,Dan haka a gigice ta rungomushi tana lasar fuskarsa tamkar wata mayya. Nasir ya angiza ta yana fidda nishi cikin tsananin damuwa ya fara kokarin mayar da kayansa Ta mike da sauri zata kara rungumeshi ya daga mata hannu alamar ta kyaleshi Jiki a sanyaye baby take kallonsa ,tarasa abinda zatace masa ,ganin yana kokarin fita daga dakin ne tayi saurin tarar gabansa ta riqe qugu tace"wai me kake nufi ne bayan kagama jagwalgwala ni shine zaka gudu ka barni kasan ka riga ka gama tayar min da sha'awa ta kuma sanin kanka ne babu da Namijin da zai iya kawar min da idan ba kai ba, sabida haka dole ka tsaya ka biya min bukata ta" Cikin mamaki Nasir ya tsurawa Baby ido na minti biyu ya dauke kansa domin sai yaji kwata kwata bayason kallon tsaraicin baby abinda da yake daukar hankalinshi ,da kyar ya bude baki yace "bani hanya in wuce ko ranki ya baci" Baby ta kare hanya tana wani irin Abu da idonta duk a kokarinta Na ta ja ra'ayinsa Yayi mata kallon banza kawai ya zira hannu a aljihu ya Ciro kudi kamar yadda ya saba ya kama hannunta ya sanya mata a ciki, ya bangajeta ya bude kofar zai fita Baby ta cikwikwiye shi ta baya tana kuka take fadin babu inda zakaje wallahi ,yau ko ni ko kai ,haka kawai ina zaman zama ka tayar min da hankal... [06/06, 01:43] +234 808 996 5176: [22/05/2019 10:02 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *83* Mamaki ya kashe Nasir ganin abinda baby take masa kuka takeyi bilhakki tsakaninta da Allah Ya juyo a fusace! ya tsinka mata mari ,abinda bai ta bayi mata duk tsawon zamansu ,duk da cewa bariki ce amma shi kwata-kwata bashi da dabi'ar dukan matan bariki,baby ta dafe kuncin ta cikin mamaki da damuwa tace"yanzu ni ka Mara Nasir dama wannan lokacin zaizo"? Nasir ya zakuda kafadarsa gami da gyara wuyan rigarshi babu abinda ya dameshi yace"ke ce kika jawo baby ,dole ne sai na kwanta dake ,ko ni kadai ne namiji gasu nan ki fita wani ya biya miki bukatarki ni bazan yi ba ok" Yana gama fadin maganar yayi ficewarsa ya barta a tsaye hannunta dafe da kuncinta Anwar yana kallon fitowarshi yayi mamaki sosai ganin ko minti goma bai yi ba har ya fito kuma da alama ranshi a bace yake Kawai sai ya mike ya nufi dakin ,baby na zaune gefan bed tana kuka kamar ranta zai fita ,tunda take a bariki babu Namijin da ya taba dukanta sai Nasir ,sabida yadda take da gata ubanta mugun mai kudi ne mai fada aji sabida haka ita barinkin ta ma da takeyi ba Dan kudi takeyi ba Anwar ya zauna kusa da ita yana wani lumshe ido ganinta a tube babu kaya dama ya dade yana kwadayinta yarinyar taki yadda dashi bata yadda da kowa sai Nasir sai kace shine autan maza Hannunsa ya sanya kafadarta yana Dan mammatsa mata jiki yace"baby yaya a kayi ne kyakykyawa a kowa ne hali ,mai yasa kike kuka "? Cikin kuka tace "Anwar wai yau ni Nass Mara sabida yaga yadda na damu dashi" Anwar ya ja tsaki yace "an gaya miki ki rabu da wancan Dan iskan kinki kina wahalar da kanki ,tuntuni nasan bayasonki jikinki kawai yakeso ,kizo kawai ,kinsan ni tsakani da Allah nakesonki amma kamar ke babbar yarinya ki tsaya ya mareki" "Kasan yadda na keson Nasir a rayuwata Dan Allah ka fada min ko wata sabuwar budurwar yayi shiyasa yake min wulakanci" Anwar yayi murmushi yace"kwarai kuwa sabuwar yarinya yayi kece dai baki Sani ba amma tuntuni dama yake boye miki" Baby ta share hawaye tana kallon Anwar ranta a mugun bace tace"ai kuwa Nasir ya tabowa kanshi bala'i domin bai isa ya yaudare ni ba wallahi babu wata mace da ta isa ta rabeshi sai ni sabida ni nafi kowace mace sanin waye shi ,wallahi sai na lahanta mata rayuwa ko wacece ita" Shashshafa mata jiki yakeyi yana lasar baki sai kace tsohon maye yace" nima zanbaki goyan baya mutukar zaki amince dani muyi mu'amala zan taimaka miki gurin ganin kin cika burunki a kan Nasir din" [22/05/2019 11:31 AM] Binta Umar Abbale: Baby wacce take a bukace tafara jin sakon da Anwar yake ai kamata nan da nan ta juyo gami da kamashi tana kiss din shi ,dama haka yakeso nan take suka dilmiya cikin aikinta Zina ,abinda suke ganin yin hakan waye wace a gurinsu Nasir ko da kyar ya kai kansa gida , yana kokarin fitowa ya tuna da Baban gida dake can asibitinsa a kwance dole yaje ya duba shi duk da cewar ,a kwai likitoci masu kula da masu jinya amman zuwanshi yana da muhimanci dole ya juya kan mota ya nufi asibitin Lokacin da ya isa 11:30 Na dare ,haka yayi parking din motarshi ya fito ya nufi ciki Shiru bakajin komai sai karar Ac a ko'ina ,kai tsaye dakin da ya kwantar da Baban gida ya nufa,ya na kwance yana bacci ,cikin kwanciyar hankali ya duba gefanshi inda wata drowar ke aje magungunanshi ne a aje ,wannan ne ya tabbatar masa da cewa an bashi magani a kan lokaci kamar yadda ya umarta kafin ya tafi Fitowa yayi daga dakin yana sakin ajiyar zuciya, batare da bata lokaci ba ya leqa sauran dakunan a gurguje nan ma komai normal, Maryam kuwa tunda taji alamun an shigo gurin ta mike ta fito daga dakin nasu lokacin iyayenta duk sunyi bacci, jikinta sanye da Hijab taje ta tsaya bakin hanya , tana jiran fitowar Nasir din. [06/06, 01:43] +234 808 996 5176: [23/05/2019 10:26 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *84* Nasir ya fito cikin sauri hankali yayi gaba kwata-kwata bai lura da mutum a tsaye a bakin kofar ba ,sai da yazo daf da kofar suka hada ido da Maryam,gabanshi ya fadi sabida yadda ta dallareshi da idanunta Wanda suke mutukar gigitashi ba tun yau ba, Sai ya fara addu'a cikin ranshi yace yau kuma kinzo min a zahiri kenan ,da kina zuwan min cikin baccina ki dameni kullum ta'ala yau zaki bude min ido ,to ta Allah bata ki ba,aljana a kwaba,shikadai yake wannan zancan a ransa Maryam ko da ta lura da yadda ya tsorata da ita ,sai tafara wani salo da idanunta kuma takafeshi dasu kurr! Abinka da dare ,launin idanun nata yakara yin blue sosai da sosai ga gajiya da tsabar bacci a cikinsu Nasir ya nemi yawo ya rasa a bakinshi ,da kyar cikin karfin hali ya furta maganar da take bakinshi ,"wai ke wace irin macace ne ,yanzu mai ya hadani dake , zaki tsare min hanya ,uhumm! Ki fita daga rayuwata in huta kin zame min matsala a rayuwata ,to idan ke aljana ce ina da maganinki hakanan In mayya ce ke nan ma ina da maganinki bai yiwuwa kizo ki dinga damuna cikin bacci na ,yanzu kuma ta kai takawo kina so ki bude min ido ,to baki isa ba wallahi,ya karashe maganar cikin karaji da hayaniya! Shi duk a zatonsa mafarki yakeyi irin Wanda ya sabayi kullum ta'Allah in ya kwanta Maryam ta dake tana boye dariyar ta ganin yadda uncle din ya gigice lokaci guda sai Sam batu yake mata, Ta bude baki da kyar tace" uncle nice fa Maryam dama jinsin bil'adam yana dawowa Jinsin aljanu ,ko duk tsanar da kake min ce ta jawo kake dangantani da aljanu,ok babu komai,dama Aunty tace Lallai sai na baka hakuri wai dazu nayi maka rashin kunya a cewarta to sabida ni ina girmama iyayena kuma ina bin abinda suka ce yasa na ce dole zan tsaya komai dare in kadawo in baka hakuri kamar yadda aunty ta umarce ni ,Allah ya baka hakuri Nasir" Nasir yayi tsaye yana mamaki yarinyar tabbas itace ba gizo take masa ba sabida haka batare da bata lokaci ba ya makureta jikin garo ya tattaro hijabin da yake wuyanta ya rike a hannunshi sosai ya shaqe mata wuya tana fidda tari sama-sama ,idonshi jajar yace" Dan Ubanki mai kike anan baki tafi gida ba ,ni zaki rainawa hankali ,kice aunty tace ki tsaya kibani hakurin uwarki ko dai kintsaya kinyi yawonki na iskanci dare yayi miki shine kika fake cikin asibitina da safe ,ki tafi ,ni zaki kawowa bariki" Tana tari sosai yayinda idonta suka kada sukayi jajazir tace "dama duk abinda mutum yakeyi sai ya dauka haka kowa yake uncle ,baka isa ba kayi kadan ,a kanka nayi karuwanci ,ni ba "yar iska bace ehe"! Mari ya tsinka mata yace"ni kike zagi "yar iska ,yaushe har idonki ya bude da bariki" Maryam ta fashe da kuka tace"Allah ya isa indai ka kara dangan tani da wannan sunan ancle [23/05/2019 10:43 AM] Binta Umar Abbale: Yace " an dan gan taki dashi dan ubanki in bakisan bariki ba mai nene kullum sai kinzo kin dame ni dadaddare yau dai zan koya miki hankali" Janta ya farayi tana turjewa cikin kuka tace"ka kyaleni wai ina zaka Kai ni ne Allah ya isa ban yafe ba" Bakinta ya buge da bayan hannunsa ya cigaba da janta a kasa ,takalman kafarta duk suka watse a harabar gurin yayin da duk gwiwoyinta suka kurkurje jini har ya fara fita ,kuka takeyi tana kokarin cire hannunsa amma yaki sakinta, Ya bude mota ,ya tattaro ta ya sakata ciki sannan shima ya shiga a fusace ya ja motar ya fice daga asibitin,a gogon dake motar ya kalla karfe daya saura na dare,kai tsaye ,babu inda yayiwa tsinke ,sai muwala hotel yayi parking din motarshi gurin haske tarwai kamar rana shagallalun sai rayuwa sukeyi babu abinda ya damesu ,wasu Na shaye-shaye wasu na tsotsa tsotsensu har da masuyin sex a gurin gaba daya ma Marym ta gigice ganin irin abinda yake furuwa a gurin sabida tana kallon komai ta cikin glass din motar Nasir ya fito ya zagayo gefanta ya bude motar yana kokarin jawota tana turjewa sai kuka takeyi tace"uncle kaji tsoran Allah mai yasa zaka kawo ni nan da mutumci na" Tsinka mata mari yayi yace" waye Mara mutumci anan,duk sun fiki kima da mutumci a gurina "yar iska ,ni zakiyiwa rashin kunya" Maryam ta riqe murfin mota taki fitowa ,sai kuka takeyi tana bashi hakuri, Nasir yayi mata fizga guda sai gata a kasa a gurin ta zube ,ya mayar da motar ya rufe ,ya zagaya ya shiga mazaunin dravar ya kunna motar yayi tafiyarshi ya barta a gurin tana kuka ,tana ganinshi ya tsaya bakin get yana magana da sucurty din da suke tsaron gurin ta kwaso a guje amma kafin ta karasa ya fice daga gurin,tana kokarin fita ,suka mayar da kofar suka rufe ruf batare da sunce mata komai ba,sai ta zube a gurin tana ihu!! [06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [23/05/2019 3:40 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *85* Wani haddadan gaye ne zaune can gefe bakin wani katon swimin yana zukar sigari yaga lokacin da Nasir ya shigo cikin hotel din idanunshi a kan motarshi har sanda yayi parking ya fito,cikin zuciyarsa yana mamaki ,yau Nasir ya shigo rabon da ya ganshi a hotal din nan tun bayan rasuwar mahaifinshi to kafin ya gama tunin ne kawai yaga yana jawo Maryam tana turjewa taqi fitowa,abin sai ya bashi mamaki ,yau Nasir ne ya kawo mace amma tana bashi wahala, Abinda yakara daure masa kai yadda yaga ya fito da Maryam ya jefar a gurin ya shige cikin motarsa ya barta a gurin. Ya karaso gurin jikinshi sanye da wando 3Q da vest wacce ta dame shi yazo ya tsuguna kusa da ita ,har gwiwarsa tana taba tata ya zuqi tabar ya fesa Mata afuska idanshi jajazir ya kalleta gami da cewa"ke mai kikayiwa babban yaro haka ya shi go dake ya ajiye ,gaki kyakykyawa,Vrysoon, nan ba gurin kuka bane ki tashi muje kiyi Wanka ki more kuruciyarki ,in kina fama da talauci zan baki kudi masu tsoka kiyi rayuwa tunda na ganki naji kin kwanta min a raina inaso ki zama yarinyata ,zan baki million biyar da farko in har na tabbatar da cewa kidin budurwa ce ,babu namijin da ya kwanta dake ,tabbas dagani nasan zakiyi tes" Ya karashe maganar yana lumshe ido gami da lasar lebanshi kana gani kasan a buge yake Maryam tayi saurin matsawa gefe tana jan jiki ta sa gefan hijab dinta ta toshe hancinta dashi sai tari take,duk addu'ar da tazo bakinta tana yi" Ya kwashe da dariya yana nunata da hannunsa yace"ke "yar kauye mai ye haka kikeyi ai a hankali zaki saba,nasan dai ko ba'ataba yin sex dake ba ,kin tabayin romcing sabida haka kar ki raina min hankali , baby" Kuka Maryam tasa tace"Allah ya tsareni daga sharrinku ,insha Allahu ni nafi karfinku ni ba "yar iska bace ,kuma ina muku addu'ar Allah ya shiryeku shirin addinin musulunci" "Ke!! Kifquit" yafada cikin tsawa hade da mikewa tsaye yana nunata da hannu yace"kamar ni Indan dan! Zaki tsaya kina gaya min magana Dan uwarki ko shi Nass din bai isa ba sabida yasan ko ni wanene ,a wannan guri duk yarinyar da nagani inaso batayin gadda ma sai ke ,da me kike taqama iyee!! Tafada cikin qaraji yana kaiwa da kawowa tare da yin tsalle Maryam ta tsorata ,sai kuka takeyi tabi ta kamkame jikinta a cikin hijabinta Cikin bada umarni yace "tashi muje ko insa karnikancan su yagalgala min namanki" Kallonsa tayi taga babu alamun rahama a tartare dashi sannan ta waiwaya ta kalli inda wasu girda gurdan karnika suke su kusan goma suna kwance kowqnne wuyanshi rataye da sarqoqi rakwacam sai dallaro da harshensu sukeyi [23/05/2019 6:45 PM] Binta Umar Abbale: Ta mike da gudu tayi bakin get din gurin inda masu gadin gurin suke zaune suna kallon duk abinda yake faruwa a gurin. Babu abinda ya damesu Shima ya bita da gudu suka kasa tsere ya cimmata ya tare jikin get din gami da danne ta da jikinshi ,sai shinshina ta yakeyi kamar wani tsohon maye ,Maryam ta dinga kauda kanta sabida yadda take jin hucin numfashinsa yana wani mugun wari zuciyarta ta dinga tashi, sai kau da kai takeyi Fuskarta ya riko da dukanin hannuwansa ya kura mata jajayen idonsa masu kama da gauta so yakeyi yahada bakinsa da nata Daf yake da ya hada bakinsu guri guda ,yaji anyi masa wata muguwar bangaza wacce tasa ya kusa faduwa da kyar ya tsaya da kafafunshi ,sabida jikinshi babu kwari, ta juyo a fusace yanaso yaga wane dan iskan ne yayi mishi wannan iskancin, Nasir ne tsaye ya kura masa ido sai huci yakeyi kamar wani Dan dambe, In dan dan yace" kai wane irin iskanci ne wannan yaya ina jin dadina zaka zo ka wani bige ni" Babu abinda Nasir yace dashi tsabar bakin ciki ya kalli Maryam wacce take makure jikin bango jikinta sai makyarkyata yakeyi zuwa yanzu hawayen ya daina fita daga idonta zuciyarta ta kekashe" Cikin bada umarni yace"wuce mutafi" [06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [24/05/2019 8:47 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *86* Da gudu Maryam ta je ta 6oya a bayan Nasir din zuciyarta sai harbawa takeyi ,cikin kuka tace "uncle wannan macuci ne kai tai makamin zai keta min haddi" Nasir ya kara daka mata tsawa a karo na biyu yace "yau kinga bariki kinga abinda a keyi marakunyar banza kawai"Maryam ta rikeshi tamau ta bayansa sai kuka takeyi sabida ta tsorata da al'amarin Ya rike hannunta suka fita da ga gurin shi ko in dan dan yana tsaye tamkar wanda a ka dasa a gurin yakasa tabuka komai lailai Nasir bai mutumci yadda ya kwadaitu da yarinyar shine zaizo ya watsa masa shiri amma babu komai Allah ya kai damo ga harawa Nasir ya bude mota ya shiga yana jiranta ta shigo ,sai ya ga kawai ta dauki hanya tana tafiya sai kace wata zautacciya Ya kunna mota yabi ta ya tari gabanta da motar ,tayi saurin kaucewa taci gaba da tafiyarta ,cikin talatainin dare baka jin komai a gurin sai haushin karnuka Kashe motar yayi ya fito yana bin ta a baya har ya cimma ta Ya sha gabanta ya tsaya yana mata wani Dan iskan kallo na raini Ita ma tsayawa tayi tana kallonsa ,sunfi minti goma suna kallon kallo sannan ya bude bakinshi da kyar yace"ke wuce kishiga mota mutafi ko in baki mamaki yanzu" Cikin jajircewa gami da jarumta Maryam tace"Allah ya tsare ni da shiga motar asharari kuma fasiki" Wani murmushi Nasir yayi mai dauke da ma'anoni da dama,yace"OK kinaso ki koma can gurin kenan ,dan ma kin samu nadawo daukarki, har kina da bakin yimin rashin kunya ko"? "Nasir da,dai ina ganin mutumcin ka da darajarka amma banda yanzu ,ai ba nice nace kadawo ka dauke ni ba" Sabida haka ka kauce ka bani hanya na wuce na tafi mugu azzalimi,allah sai ya saka min wallahi" Fuskarshi a murtuke yace"wato bazaki dai na zagina ba ko" "Anzage ka din" Tafada jikinta na tsuma Girgiza kai yayi ya kawai bai ce mata komai ba ya wuceta ya shiga motarsa ya kunnata ya fixgeta yazo ya wuceta fuuuuu Maryam tayi sauri tabi motar da kallo gabanta yana faduwa ,sai tafara bin gurin da kallo babu kowa a gurin Tsit!! Da sauri ta fara tafiya tanayi tana hadawa da gudu sai waiwayen bayanta takeyi , tayi rantsuwar bazata shiga motarsa ba sabida batasan irin muguntar da ya shirya mata ba [24/05/2019 9:13 AM] Binta Umar Abbale: Tafiya take tana kuka sam batasan in da take sanya kafafunta ba kuka take sosai tana rokan Allah ya kawo mata dauki a wannan daran. Nasir can wani guri yayi parking din motarsa Sam ba zai iya tafiya ya barta a gurin ba, yarinyar tana da taurin kai ,lokuta da dama ita ke sashi yayi mata abinda bai niyya ba ,yana da tausayi sosoi musamman a kan "yaya mata sabida yafi kowa wanene su shiyasa yake rangwanta mata Ko dazu ma lokacin da ya Kai ta Hotel din ranshi ne yayi mugun baci yadda take fada masa magana son ranta wai shi take kira dan iska,shiyasa ya kaita bariki taji yaya take amma kuma yana komawa gida sai yaji bazai iya barin ta takwana a gurin ba, wata zuciyar tace ka kyaleta tayi wasu "yan awanni a gurin sabida kasan a kwai kurayen mata a gurin dole za'akawo mata cafka ,wannan shine dalilin da yasa ya kyaleta ta samu awa biyu a gurin,sai yaje ya tadda ,mutsiyacin nan Dan Dan a kanta ,lokacin zuciyarsa ji yayi kamar zata fasa kirjinsa tafito waje sabida yadda take masa radadi yana masifar kishin yarinyar sosai da sosai yarasa wace irin musiba ce wannan. Yana zaune cikin motarsa ya bude murfi daya ya ziro kafarshi daya hannunsa rike da Karan sigari yana zuqa idanshi yayi jajazir sosai jiran karasowar ta yake ,sabida yasan a kwai tazara sosai da gurin da ya barta Tafi minti talatin tana tafiya yanzu ma ta daina kukan idonta ya bushe kamas! Ta barwa Allah lamarinta Tunda can nesa ta hango motarsa ,sai taja ta tsaya tana kalle-kalle gurin so take taga ko a kwai wata hanya da zata sanja dan kar ya ganta ,abinda bata sani kuwa yana kallonta duk abinda takeyi Can taga wata siririyar hanya jikin gatangar wani gida ,nan take tabi gurin, yana kallonta ya fito daga motar gami da kullewa hannunshi rike da sigari ya durfafi inda tabi shima, Maryam na tafiya taga mutum ya sha gabanta, Cikin firgici ta kwala kara!! Nan take ta silale a gurin tafadi ta sums Nasir ya tare ta tafadi jikinshi ,cak ya dauke ta ya sa6a a kafada cikin tashin hankali ya nufi motarsa da ita. [06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [24/05/2019 11:40 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *87* Motarshi ya nufa da ita hankalinshi a tashe Maryam ta sanqame masa a jiki ,yana zuwa ya bude motar ya kwantar da ita a kujerar ba ,da sauri ya zagaya mazaunin driver ya dauko ruwan gora wanda yake ajewa domin bukatar kanshi,ya bude shi cikin sauri ya fara zuba mata a fuskarta, tsaf ruwan ya kare a kanta amma bata dawo dai-dai ba ,jikinshi na rawa ya shiga motar sosai gami da dago ta ya rungume ta a jikinshi yana tunanin wane irin taimako zai mata a karo na biyu Wata zuciyar tace kayi mata irin Wanda kayi mata kwanaki baya Batare da ya tsaya wani tunani ba kawai ya dago fuskarta ya sa bakinta a nasa yana hura mata iskar dake bakinshi Yafi minti goma yana abu daya sannan taja wata shegiyar a jiyar zuciyar numfashinta ya dawo dai-dai idanunta a rumtse taki yadda ta budesu Qirjinta ya kalla ganin yadda zuciyarta take bugawa fat!fat ,bai San sanda ya dora hannunshi a kai ba yana dannawa Maryam ta bude idonta da sauri jin kamar Hannun mutum a jikinta kuma a kan kirjinta,ido hudu sukayi da Nasir Wanda ya zuba mata idonshi sosai yake kare mata kallo yau. Saurin dauke kansa yayi daga kanta domin bayason yana kallon idonta da daddare, Ta yunkura zata tashi takasa ,sabida yadda yayi mata rikon tsauri Da kyar ta bude baki tace"ka sakar min jikina domin ni ba lalatarciya bace,kuma Allah ya isa taba min jiki da kayi" Shiru yayi na minti uku yana dai dai ta nutsuwarshi domin kusancinsu da ita ya tayar mai da tsumammiyar sha'awarta ta shekaru da dama , Ya kwantar da ita sosai cikin kujera ,sannan ya fito ya maida kofar ya rufe ya zagaya mazauninshi ya zauna ya kunna motar, Kai tsaye gida ya nufa da ita Da kyar ta samu ta mike zaune jikinta a mace sakamakon tafiyar kafa da tayi abinda bata saba ba ,kallon hijab din ta tayi Wanda ya jike jagab da ruwa ,mamaki takeyi mai ya jika mata jiki haka Ta kalleshi ganin ya nufi gida da ita tace"ka maryar dani asibiti domin aunty tanacan tana nemana nasani ko wannan hakki ma nasan Allah bazai barka dashi ba" Babu abinda yace mata kawai ya cigaba da tukinshi batare da ya sauya hanya ba Haka har suka je gida ,ya fito kawai ya kulle motar batare da ya kalli inda take zaune ba yayi shigewarsa part dinshi Tafi minti goma a cikin motar tana saqawa tana kwancewa, sannan tafito jikinta duk yayi mata nauyi ta nufi part dinsu tana addu'ar Allah yasa kar taga Malam ya fito sallar dare domin yanzu ne lokancin tashinsa, [24/05/2019 12:04 PM] ®Binta Umar Abbale: A kuwa Malam Ya'u na tsugune a tsakar gida yana daura alwala,Maryam ta shigo Gabanta yafadi ,addu'ata bata karbu ba Kallonta yakeyi cikin mamaki yace"Maryama kece da dadaranan ,Allah yasa lafia Domin ya kawo ko Baban gida ne rai yayi halinsa Cikin ina ina tace "e nice Baba, aunty ce lallai sai na bawa uncle hakuri wai nayi masa rashin kunya,shine Na tawo gida nazo na bashi hakuri" Cikin mamaki yake nazarinta yace"aunt taki ce tace"lallai kizo kibashi hakuri da daddaran nan,ai a bari sai da safe" Daga kai tayi ,yace "shikkenan ai wuce ciki,zamu hadu da ita" Maryam ta shige simi simi kamar wacce kwai ya fashewa a ciki Malam ko ya dade yana tunanin abin ,daga bisani ya daura alwalarsa ya mike daga gurin Maryam ko tana shiga dakinta toleit ta shiga tayi wanka da ruwan zafi ,sannan ta dauro alwala tafito ta shirya tsaf ta hau kan dadduma ta tada sallah, tadade tana addu'oi a kan Allah ya kawo musu dauki ita da iyayenta ,sannan ta kwanta, tana tunanin abinda ya faru da ita a wannan dare Fuskar Nasir kawai take gani yana mata gizo lokacin da tafarka daga suman da tayi ta ganta a kwance a jikinshi ga fuskarsa daf da tata, zuciyarta ra rinqa bugawa , tunda Allah ya hallice bata taba son wani kamar yadda take sonsa ba ,amma ta bawar zuciyarta sabida ta naganin yafi karfinta bayan haka kuma kwata-kwata bata sha'awar auran namiji manemin mata, sabida tana da kishi sosai shiyasa tun lokacin da taganshi da "yan matansa takeji kamar takashe kanta ta huta. Babban abinda yake hadata dashi shine rashin ganin girman iyayenta da bayayi ita duk mutumin da baya ganin darajar iyayenta to itama bazata ga girmanshi ba,shiyasa take ganin girman Abdul sabida yadda yakeson ta yake ganin girman iyayenta baya gudun talaucinsu, duk son da takewa uncle baza ta bari ya wulakan tamata iyaye ba, Tun tana yarinyar "yar shekara bakwai baxata taba mantawa ba lokacin uncle din ya zo Hutu daga da ya shiga gurinsu aunty take fada mata shine a uncle dinta to tunda ga lokacin takejin wani Abu a zuciyarta a game dashi har yanzu tanajin abun ,sai dai taki yadda abin ya bayyana ya fito fili sabida tasan Nasir din ba tsaranta bane [06/06, 01:45] +234 808 996 5176: [25/05/2019 10:06 AM] ®Binta Umar Abbale: [25/05/2019 9:49 AM] ®Binta Umar Abbale: [25/05/2019 9:16 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *88* To shima nasa bangaran tunanin da yakeyi kenan tun da ya taso a rayuwarsa yayi hulda da mata iri -iri amma bai ta ba cin karo da yariyar da take caza masa kai ba kamar Maryam tunda ya daura idansa a kanta a lokacin da yazo hutu lokacin tana shekara bakwai a duniya yakejin wata muguwar tsanarta a zuciyarsa, haka kawai yaji baya son ganinta ko gilmawarta a guri ,dalili kuwa tun ranar ya fara mafarki da ita in har ya kwanta bacci, duk tsawon shekarun nan bai fasa mafarkin taba, shiyasa yake kauce wa abinda zai hadasu guri guda, amma can kasan zuciyarsa yana jin wani matsanan cin kishinta wanda yake sawa yaji kwata-kwata baya kaunar ya bude ido ya ganta da wani namiji. Haka yayi ta juye juye kan bed yana jin wani iri a jikinsa yarinyar ta tayar masa da sha'awa wacce ta sanya masa kasala yaji ko Dan ya tsansa baya son ya daga, haka yayi ta taune lebanshi na kasa idanshi yayi ja ya mike da kyar ya nufi toleit ya dinga zubawa kanshi ruwan sanyi ko yaji sauqin abin amma abu yaci tura tamkar karawa kansa wata sha'awar yakeyi ,gashi yayi alkwarin ba zai sake kusantar wata mace ba mutukar ba matarshi bace Ya fito a daddafe ya fara laliban magani ya balli biyu ya sanya a bakinshi batare da ruwa ba haka yake tsotsa ya fadi kan bed din rigif! Hannuwanshi dafe da mararshi Wajan minti goma sha biyar abin ya fara lafa masa ,sai gumi yakeyi tamkar babu Ac a dakin a haka bacci ya dauke shi na wahala. Washe gari Maryam da wurwuri ta tashi tayi Wanka tsaf ta shiga kchin ta na hada abin karin kumallo Malam ya leqo yace"kiyi sauri ki kammala mutafi ,dazu da'a suba aunty taki tayo waya hankalinta a tashe ,wai an ne meki an rasa, nace mata ta kwantar da hankalinta gaki nan a gida" Gabanta ne ya fadi tana jin tsoran haduwarta da aunty ,sabida tasan dole sai tayi mata fada, tafi jin tsoran aunty ta a kan Malam sabida shi bashi da zafi kamar aunty Muryarta a sanyaye tace"to Baba yanzu zan gama insha Allahu" Ficewa yayi daga kchin din hannunshi rike da carbi yana ja ya nufi bakin get din Nasir ya fito jikinsa sanye da kayan motsa jiki , ya nufi bakin get din Fuskarshi babu yabo babu fallasa ya mikawa Malam hannu domin su gaisa kamar yadda suka saba Mamaki Malam yakeyi sabida Nasir din a kwanaki baya bashi hannu Sai ya mika masa hannushi shima yace"Nasiru ka tashi lafia" "Lafiya arrama " Nasir din yafada yana kokarin zare hannusa "To masha Allahu Jiya kuma sai naga wannan yarinyar cikin dare wai aunty ta ce tazo ta Baja hakuri, Dan rashin hankali, nace bata bari gari ya waye ba" [25/05/2019 9:48 AM] ®Binta Umar Abbale: Gabanshi ne ya fadi kadan yana addu'ar Allah yasa kar yarinyar ta fada masa abinda ya faru ita dashi Sai ya gyara fuska yace"Owk ai ni bangan taba ma kwata kwata a jiya" Cikin mamaki Malam yace"tace kuma tazo gurinka tabaka hakuri" Girgiza kai yayi kai tsaye yace"batazo ba" Kawai ya fice ya bar Malam tsaye a gurin yana binshi da kallo Zama yayi kan bainci dake gurin yana al'ajabin wannan abu ,amma zai zaunar da Maryam din ya tuhume ta yasan yarinyarsa tsarkakkiya ce kuma ba zatayi masa karya ba. Nasir kuwa Can wani guri ya nufa cikin estet din nasu da suke motsa jiki yafara motsa jikinshi babu abinda ya dameshi. Tsaf tagama hada komai tafito jikinta sanye da katon hijab dinta kamar yadda ta saba,ta aje kayan dake hannunta kusa da Malam tace"Baba bari inje mu gaisa da Momy ko" "To babu Laifi " Malam yafada yana bin ta da kallo Kai tsaye part din Momy ta nufa Momy na zaune kan kujarar daining ita dasu Nafi'u sun shirya tsaf , Uwani mai aikinta tana hada musu breakfast ,Maryam tayi sallama Momy ta amsa mata fuska a sake tace"Dota shigo mana kika tsaya nan" Kanta a sunkuye ta shiga ciki farlo sosai ta karasa gurin Momy din ta durkusa har kasa tana gaida ta Momy tace"Nima yanzu nake cewa Nafi'u ya gama karyawa yaje ya kirawo min ke" Murmushi tayi batace komai ba "Ina fatan kin karya ko" Momy tafada tana kallonta "Eh Momy na karya ga abinci can ma nayiwa su aunty" Momy tace"ai da baki bawa kanki wahala ba ,tuntuni nasa Uwani tayi musu" "Laa Momy ai babu komai sai su hada da nawa" Dariya Momy tayi tace"to shikkenan sai ki jiramu mu gama karyawa a nutse sai mu tafi" "To Momy" Maryam tafada gami da mikewa taje ta zauna cikin daya daga cikin kujerun farlo Ko minti uku batayi da zama ba Nasir ya shigo farlo Idansu ya tsarke guri guda Da sauri ta dauke kai ta mayar kan kayuwat TV plasma dake manne a farlo din, ta cigaba da kallonta Fuska ya hade sosai yana namakin mai yakawo yarinyar nan da sanyi safiyar nan , zuciyarsa yace mybe ko Momy ce ta jajibo ta yasan halin Momynsa da kwashe kwashe Kai tsaye Tv ya je ya kashe batare da ya saurari gaisuwar da su Nafi'u suke masa ya shige dakinsa dake farlon Baki a sake Momy take binshi da kallo tana namakin abinda yake nufi, girgiza kai tayi kawai tacigaba da cin abincin ta Bai fi minti biyu da shiga ba sai gashi ya fito yana ya mutse fuska hannunshi rike da wayarsa yana daddanawa ya tsaya daga bakin kofar dakinshi yana kallon Momy yace"Momy wai Dan bana amfani da room din nan sosai shine ba'a gyara min, yanzu inaso in shiga toilet na tadda ko ina kaca-kaca" Hararasa Momy tayi tace "sannu Ubana kashigo ba ka kula kowa ba shine yanzu zakazo ka titsiye ni da tambaya" [25/05/2019 10:06 AM] ®Binta Umar Abbale: Please Momyna kisa a gyara min dan Allah ,Wanka nakeso inyi zan fita" Yafada yana karasowa inda take zaune Momy tace"ko jiya sai da nasa, Kyauta, mai yimin goge goge ta gyara maka dakin kai dai kawai kace zakayi min iyayi" Dariya yayi kadan abinda ya Dade bai yi mata ba ,yana kallonta yace"Momy kinsan halina banason kazanta,wallahi tunda na shigo Farlon nan nakejin karni na tashi nake kamar zanyi amai wallahi" Ya karashe Maganar yana ya mutse fuska Kowa yayi zagi a kasuwa yasan da Wanda yake ba Maryam kadai ba ita kanta Momy ta tsargu da Nasir din domin tunda take dashi bai taba yi mata irin wannan maganar ba ,kasancewar a ko da yaushe ko ina na gidan cikin kamshi yake sabida Allah da yayi Momy a kwai San kamshi. Sai tayi shiru da bakinta domin bataso ta kara wata maganar Nasir din ya kwabo wata maganar tasan zuciya batada kashi dole wata rana Maryam din tafara mai da martani kamar yadda tafara ramawa jiya a asibiti Minti biyu farlo yayi tsitt Maryam sai kokarin danne zuciyarta takeyi ,sabida yadda take jin kamar ta tashi tabar gurin ,tana jin kunyar Momy ne kawai kuma tana ganin mutumcin ta, amma ranta ya yi mugun baci da wulakancin da Nasir yake mata idanta ya Tara kwalla sai kokarin mayarwa takeyi ,kawai tajiyo Muryar Momy tana cewa Maryam Dan Allah shiga ki gyara masa dakin kafin mu gama kinji ko" "Don Allah" Tafada maganar cikin zuciyarta Yanzu Momy ce take hadata da Allah Allah sarki Momy ,albasa batayi halin ruwa ba A nutse ta mike tsaye tana gyara hijab din ta juyo ,fuskarta a sake tace"to Momy karki damu yanzu zanyi abinda kikace insha Allahu" [25/05/2019 2:00 PM] ®Binta Umar Abbale: "Yawwa Dota Allah yayi miki albarka" Momy tafada cikin farin ciki yarinyar tana burgeta sosai ,tanada hankali kwata-kwata bata biyewa Nasir din da abinda yakeyi Cikin nutsuwa ta nufi bed din ,Nasir ya dago kanshi dake sunkuye yana kallon wayarshi ya bita da kallo yana ya mutse fuska ,yace"ke!" Maryam ta juyo a nutse tana kallonsa Yace "kar ki kuskura kiyi min binkice a daki domin a kwai muhiman abubuwana a ciki , duk abinda na nema narasa to sai kin biya ni" Shiru Maryam tayi a tsaye tana tunanin ta shiga ko tafasa tunda zargi ya shigo ciki Momy tace"wai mai yasa kake hakane my Son mai Maryam tayi maka kuma kake mata wani zargi na daban" Shiru yayi baice komai ba ya cigaba da danne dannensa a waya babu abinda ya dameshi Momy tayi kwafa kawai ranta a bace tace"Dota yi hakuri kinji ko ,kar ki dakata ta halinshi kiyi domin ni" Maryam tayi dariya mai ciwo race"Momy karki damu ai uncle yana da gaskiya , kar inje inga wani abu nasa mai muhimanci in share ko in zubar, kwata-kwata raina bai baci ba" Momy tasan Maryam din dannewa tayi kawai sabida kawaici irin nata,sai tace "to shikkenan Maryam je kiyi sauri ki kammala muwuce ko" Maryam ta wuce dakin ranta yana mata suya tarasa inda zata sa ranta sabida yadda takeji a yanzu zata iya fito na fito da Nasir din ko dame yake taqama Kuwa Babu wani datti a cikin dakin na kuzo mu gani ko ina tsaf in banda bedshit din da yayi datti kadan kasancewarsa mai kalar haske ,cikin sauri ta dauke shi gami da zare rigunan filillikan tabude sif ta Ciro wani sabo a ledarsa ,ta shimfida tsaf, sannan ta wuce toilet din shima babu wani datti Sai jirwayen sabulu na Wanka shima ba sosai ba asalima in banda kamshi babu abinda yake tashi a ciki na irin kalolin sabulan da yake amfani dashi gurin Wanka da wanke sumarsa Tsaf ta wanke ta sanya turaran wuta Na ban daki ,sannan tahada masa kananun wan dunanshi da vest dinshi a cikin abin wanki ,afili tace "wallahi bazan wanke ba masa Dan iska kawai,Dan rainin hankali" Ta fito tana Jan tsaki kai tsaye kofa ta nufa domin fita daga dakin,suka ci karo dashi,zai shi go Maryam tayi baya da sauri tana dafe goshinta sakamakon yadda suka gabza karo,ya shigo dakin yana bin ta da wani mutsiyacin kallo Na kaskanci ya mayar da kofar ya rufe yana bin dakin da kallo ,fuskarshi a hade Bata kalleshi ba ta sanya hannunta a Karo na biyu tana kokarin bude kofar Taji ta a kulle gam! Sai ta waigo tana kallonshi fuskarta a murtuke Kallon kallo sukeyi minti biyar tukkuna yace"kika kuskura kika fadama mahaifinki abinda yafaru jiya wallahi sai na kaiki inda baza ki iya dawowa ba kin tafi kenan" "Kashe ni zakiyi Kenan"? Maryam tafada kai tsaye tana kallonshi babu kifta wa "Yes" Yafada yana zare mata ido Dariya ce ta subuce mata bata shirya ba ,tace "wallahi da naji dadin haka kaga dana huta da ganinka a duniyar nan domin bana kaunar in bude ido in ganka a rayuwata" Shiru yayi yana bin ta da kallo Sam maganganunta basu bata masa rai ba so yakeyi ya kirkiri abinda zai bakan ta mata rai yanzu Zama yayi gefan gadon yana ya mutse fuska yace "Ke boyi boyi na zo nan Dan Ubanki ki fito min da kayan da zansa yanzu nan" Wani mugun shocking Maryam taji a jikinta lokacin da ya kirata da wannan Kalmar Boyi-Boyi ,har da zagin Ubanta,lallai yau zata nuna masa tasan darajar iyayenta [06/06, 01:45] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *89* Maryam ta juyo a nutse tana kallonsa fuskarta babu yabo babu fallasa,tace "Nasir inaso kasa ni, ni Maryam wallahi nafi qarfin in zama boyi-boyin ka ,dukkanin abinda kaga ina yi maka ina yi makane kawai sabida darajar Momynka,amma kasani cewar kudinka ko takamarka basu isa su sa na yi maka bauta ba ,wallahi in har nice zan dauko maka kayan da zaka sa,to sai dai a kwana a haka,amma kai baka isa kasani abinda banyi niyya ba" Idanshi tsaye a kanta har ta kare maganar Ranshi a bace yace"Na nawa kuma yarinya ,Wanda yayi silar zuwanki duniya ma gashi can bakin get yana min gadi,ballantana ke!!" Ya karashe maganar yana nunata da hannu cikin izgili Kuka ne yakeso ya Kufcewa Maryam jin cin mutumcin ya shallake kanta ya dawo kan Mahaifinta Tace"tabbas kafadi gaskiya mahaifina ba komai bane ,kuma ba kowa bane a duniyar nan ,muna nai man tsari da dukiyar da zata samu mu manta da Allah mu shagala da duniya murika sabon Allah a cikinta" "Ke kika sani dai yarinya na get out malama" Yafada yana nuna mata kofa Maryam ta bude kofa ta fice batare kawai tana girgiza kai cikin takaici wulakancinsa Momy na tsaye da hijab a hannunta tana kokarin sawa tace"yawwa dama yanzu nake kokarin in shiga in miki magana kifito mutafi naji shiru,nace Allah yasa bawani abin yayi miki ba" Cikin kokarin danne abinda yake taso mata Na bacin rai tace "babu komai wallahi Momy nayi duk abinda kika Sani" "Yawwa Allah yayi miki albarka" Momy tafada Sannan suka fita a tare Momy ta daukesu a motarta har Malam Ya'u suka nufi asibitin Mikewa yayi bayan fitarta ya nufi tolirt a gurgije yayi Wanka ya fito ya nufi inda kananun kayanshi ,ya kwana biyu bai sasu yau sai yaji yana sha'awarsu ,tsaf ya shirya cikin wani mugun wando jins mai mutukar tsada blue colour shart din ma haka ta matse masa jiki sosai power dinshi ya fito ya gyara sumarshi tsaf sannan ya dauki agogonshi ya daura,ya nufi inda takalmanshi suke ,sai da ya sanya safa sannan ya saka wani mugun takalmi fadar kudinshi ma aiki ne ,sosai Yayi bala'in kyau ,sabida yadda dressing din ya karbe shi ,sabida yadda ya yi qiba jikinshi ya murje sosai ya fito ,ya nufi inda motarshi take shima babu inda yayiwa tsinke sai hospital din yanaso yaje ya duba marasa lafiyarsa ,sannan ya wuce can gurin Abbas domin cigaba da tsare tsarensu na bude sabon gurin shakatawa da zasuyi [06/06, 01:45] +234 808 996 5176: [26/05/2019 9:51 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *90* Alhamdullihi jikin Baban gida yayi sauki sosai ,yana zaune gefan gado su aunty a kusa dashi , su Momy sukayi sallama cikin dakin, Yaya Rabi ta amsa tana yiwa Momy sannu da zuwa, fuska a sake Momy ta karasa cikin dakin tace"A'a lallai jiki yayi sauki Baban gida Allah ya kara afuwa" "Alhamdullhi kam jiki ya samu wallahi"aunty tafada tana bawa Momy gurin zama Momy ta zauna suna gaisawa da Yaya Rabi cikin mutumci , aunty ma suka gaisa cikin sakin fuska Yaya Rabbi ta kalli Maryam dake tsaye jikinta a sanyaye tace"ke kuma abinda kikayi kin kyauta cikin dare ki fita ,kisa mi ta nai manki ko duk kin daga mana hankali" Maryam ta sunkuyar da kanta kasa ,domin bata da abin cewa,tasan in tafadi abinda ya faru ba yadda zasuyi ba Momy tace"subahanallahi kamar yaya tafita cikin dare"? Aunty ta girgiza kai cikin bacin rai tana kallon Momy tace"wai daga cewa in uncle dinta ya shigo taje tabashi hakuri kan irin rashin kunyar da tayi masa jiya,shine da ta fakaici idon mu taga munyi bacci shine ta gudu gida ,sabida tana ganin kyashin ta tsaya tabashi hakuri" Momy tayi murmushi tace "Laifin mai tayi da har zaki titsiyeta kice lallai sai tabashi hakuri ,waya gaya miki anawa yara haka,? Ni sam banga laifin ta ba ,Dan yaro ya tsare kare martabar iyayenshi sai ace yayi laifi ,karki kara yin haka Suwaibah wannan ba hukunci ba ne" Malam Ya'u yana tsaye jikin gadon da Baban gida yake kwance ,ya sauke ajiyar zuciya yace" nima abinda nakeso ince mata kenan abinda tayi bai yi dai-dai ba ,jiya misalin uku shaura Na dare naganta ta shi go gidan a furgice,hankali na ya tashi sosai ,duk Na tambaye ta dalili shine take fada min Yaya Rabi tace"kwarai hakan ba dai-dai bane wallahi kar kiso kiga yadda hankalinmu ya tashi jiya Sai da asubah da nace ta kira Babanta ta sanar dashi halin da ake ciki ,shine fa yake cewa gata a gida mu kwantar da hankalimu" Momy tayi ajiyar zuciya tana kallon Maryam din tace "kar ki kara aikata irin haka,yanzu inda wani Abu ya sameki Na tsautsayi kice mai,Allah ya kiyaye ameen" Maryam tace"insha Allah Momy bazan karaba" Momy tace"ga kayan kari nan Rabi" Yaya Rabi tace" to angode Hajiya Allah yakara girma ya jikan magabata" Nan Momy tasa a ka hadawa Baban gida abinci a kabashi sannan tabashi magani da kanta,suna hira kadan kadan,Nasir ya shi go cikin dakin Dr Sofia na bayanshi hannunta rike da wasu takkadu [26/05/2019 10:18 AM] ®Binta Umar Abbale: Sama-sama ya gaida su aunty hankalinshi na kan Baban gida,Dr Sofia kuwa babu wanda ta gaida a cikinsu sai Momy ,to Momy Sam bata kawo komai ba , sabida tasan yarinyar dama can ba wani hausa takeji ba sai turanci amma dai duk da haka inda mutumci yadda ta gaida ita ta gaida sauran da suke tare Aunty ma jikinta ne yafara sanyi sabida ta lura da irin kallon raini da Dr Sofia take musu ita da Yaya Rabi,amma sai ta daurewa zucuyarta tace ko Dan yarinyar ba musulma bace shiyasa batasan darajar Dan adam ba. Maryam ko taci alwashi sai ta ci mata mutumci ko da me take takama wallahi bazata raina mata iyaye ba,tana addu'ar Allah yasa kafin su gama zaman asibitin wani abu ya hadasu da'ita sai ta wulakantata Dama gashi tana jin haushin yadda take wani shishshigewa Nasir din Dan wani lokacin tana lura jikinsu har haduwa yakeyi Ya karasa bakin gado yana duba shi sosai Ya kalli aunty kadan yace"anbashi magani ko"? Aunty tace"eh yanzu Momy tabashi" Shiru yayi kawai ,ya dauke idonshi daga kan Baban gida ya dora kan Momy ,fuskarshi kamar ko da yaushe yace"Momy ina ganin zan sallameshi tunda ya dawo normal So sai ya cigaba da karbar magani a gida ,sabida ni banaso ana cika min asibiti kullum" Duk cikin turanci yake maganar in banda ita Momy din da Dr Sofia da Maryam babu Wanda ya fahimci abinda yake fada Cikin turancin Momy tace"Why My Son mai yasa kake haka ne suwaye mutane ,ni ko kuwa iyalan wannan bawan Allah ,uhumm! Wulakanci fa babu kyau" Ya mutse fuska yayi kadan yana duba a gogo yace" Momy bafa haka nake nufi ba please kinsan komai nawa a tsare yake ,wallahi kwata kwata tunda suka shigo hospital din nan daga jiya zuwa yau komai ya sauya,gwara kawai su koma gida ,sai in cigaba da kula dashi" Dr Sofia tasa baki ita ma cikin ya mutse fuska cikin turancin ta tace"yes Bama bukatar hayaniya a wannan guri Momy sabida duk yawanci marasa lafiya suna bukatar huto da kwanciyar hankali" "Momy tayi kwafa tana kallonta rai a bace tace" wato koya min yadda aikin asibiti yake zakuyi ko kuwa tun kafin a haifeku nake wannan aiki" "Sorry Mom ba haka bane , kiyi hakuri in maganar tayi miki ciwo ,in babu damuwa abar mana Mara lafiyar shi kadai kawai bama bukatar "yan jiya ,sabida a kwai masu kula da.. "Ya'isa"! Maryam tafada a hasale tana nuna Dr Sofia da hannu cikin turanci tace"ko kunce ko baku ce ba dole Baban gida zai bar asibitin nan tunda ba Ku zaku bashi lafia ba , ni nan na isa in kula dashi tunda nima abinda na karanta kenan baku kadai Allah ya bawa ilimin ba,akin banza aikin wofi ,sai anyi magana ki dinga yiwa mutane turamci banza da wofi da wani rubban bakin ki da yagaji da shan giya da kayan maye" [26/05/2019 12:07 PM] ®Binta Umar Abbale: Shiru dakin yayi duk sun zubawa Maryam ido Momy taji dadin abinda Maryam tayiwa Dr Sofia ,sabida ta lura yarinyar tana da girman kai Dr Sofia ta kalli Nasir ranta a bace tace"kaji abinda wannan yarin take cewa ko, kamar ni zata dinga zagi tana fadawa magana ,ina kan aiki na" Shiru yayi kawai baice mata komai amma ranshi yayi bala'in baci da abinda Maryam din tayi ,wato duk kokarin da yakeyi a kansu bata gani,ya lura zaqewarta tayi yawa amma zai taka mata burki Fita yayi daga dakin batare da kara magana ba Dr Sofia tabishi a baya itama ranta a bace , duk suka bisu da kallo, Maryam ta sauke ajiyar zuciya tanajin dadi ko babu komai ta'amayar da abinda yake damunta Ko da Nasir ya fita ,kai tsaye bakin get ya nufa Dr Sofia Na bayanshi ya samu Sucurity ya kalle ta cikin turanci yace"kuje tare dasu ki sasu su fito da wannan yarinyar ayi waje da ita ,ita kadai nace kiyiwa haka banda sauran, zan fita ki kula da kowa ,sannan ki duba wannan takkadun da suke hannunki duk Wanda kikaga ya cancan ci a dauke shi aiki sai ki dauki sunanshi ,ki kirashi domin kiyi masa intervio" Cikin jin dadin hukumcin da ya yanke tace" OK za'ayi duk abinda kace,sai kadawo" Nasir ya shige motarshi ranshi a bace Dr Sofia ita da Security din suka nufi cikin Asibitin Suna zaune shiru kowa yana sakawa da kwancewa ,mussaman Malam Ya'u yana tunanin mai nene mifita a rayuwarsu Suka ji an turo dakin an shi go Cikin bada Umarni Dr Sofia ta nuna Maryam da hannu tamkar wacce tayi gagarimin laifi cikin turanci tace "kuyi waje da ita" Kafin Momy tayi magana tuni sunyi kan Maryam suna zare ido Momy ta daka musu tsawa tace"kar Wanda ya kuskura ya taba ta wallahi ranku zai baci" Daya daga cikinsu yace"Madam umarni ne daga oga" "Ok Umarni ya baku Nasir din cewar kuzo Ku fita damu"? Duk cikin turanci suke maganar. Yace"No ita kadai yace mu fita da ita" "To shikkenan Momy tafada rai abace tace nice Mahaifiyarshi ,ba Maryam ya kora ba ni ya kora kuma zan fita yanzu" Dr Sofia tace"Mom kiyi hakuri , wan can yarinyar ya bada umarni a fitar masa ,ba ke ba please mom Momy tace "rufe min baki bana son zan can banza" Malam Ya'u dake tsaya jikinsa a sanyaye duk da bayajin turanci amma ya fuskanci abinda yake faruwa ba mai dadi bane ,gashi yaga ana nuna "yarshi da hannu Allah yasa bata wani laifi tayi ba Ya tari Momy wacce take ta faman fada da turanci,yace duk da dai bana fahimtar abinda kuke cewa Hajiya ina ganin abin duk bai kai na daukar zafi haka ba,ina ganin tunda Baban gida yasamu lafia zamu bar asibitin nan mungude da karamchi Allah ya kara girma" Momy ta sauke ajiyar zuciya tace "ai ko baka fada dole zamu bar asibitin nan yanzu, shi kuma Nasir din zaizo ya same ni" Abin mamaki duk da tsawar da Momy tayiwa Sucurty din ,ta kuma ce musu ita mahaifiyar Mai asibitin ce ,hakan bai sa sun kauce daga kanta ba su tsaye kikam ! Suna jira ta tashi. Ita ko Maryam Sam abin bai mata ciwo ba domin tasan Dan ya bata mata rai ya yanke wannan hukunci, sai ta kalli Momy tace "kiyi hakuri Momy wallahi ni kaina narasa wace irin qiyyaya uncle ke min amma babu komai" Momy tace"ai ke zan bawa hakuri Maryam kinji ,babu komai zaizo ya same ni, tafada tana mikewa tsaye tana gyara zaman hijab din ta Su aunty ma mikewa sukayi ,Yaya Rabi tana kokarin tashin Mahaifin nata, Malam Ya karaso gurin ya tasheshi ya mike jikinshi babu kwari sosai ,sai ya jin ginar dashi a kafarshi suka na kokarin fita daga dakin Suma suka biyo bayansu kowanne da rai a bace, Dr Sofia ko babu abinda ya dame ta, haka wannan Sucurty suka tasasu a gaba har sai da sukaga sun fice daga asibitin sannan suka dai na binsu sai kace wasu masu laifi. [06/06, 01:46] +234 808 996 5176: [26/05/2019 9:16 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *91* Wannan abu da Nasir yayi ya 6ata ran Momy sosai, tunda take dashi bai taba mata abinda ya ta6a mata zuciya ba irin na yau,kwata-kwata ta lura Nasir bai san darajar dan'adam ba ko kadan ,giyar kudi tana dibanshi ya nawa kowa kallon kaskanci,amma wannan karon dole ta nuna masa bacin ranta, rai a bace suka karasa gida,dukkaninsu suka fito daga motar bayan Momy tayi parking,kai tsaye part dinta ta nufa ,batare da ta tsaya a gurin ba domin wani irin nauyi da kunyar mutanan takeji, gashi dai kullum Nasir din zai yi musu rashin mutumci amma sabida karamci da dattako basa nuna wani bacin rai a tare dasu, To bayan Momy ta wuce Malam ya shiga da Baban gida wajansa ,su aunty suka gyara masa ko ina ,sannan suka fito,suka barshi tare da Malam Ya'u suna hira ,Baban gida ya kalli Ya'u yace"dama a kwai maganar da nadade inaso muyi da kai" Malam Ya'u ya gyara zama yana fuskanta Baban gida cikin girmamawa yace"ina sauraron ka Baba" Baban gida ya sauke ajiyar zuciya cikin alamu na marasa lafia yace"lokaci yayi da za'a ce ka tsaya da kafarka ma'ana ka dai na ci a karkashin wani , tun lokacin da Marigayi Alh yana raye naso ka karbi kasuwanci kamar yadda shi Alh ya so a lokacin ,kai ka nuna kafison ka zauna a bakin get ko" "Kwarai kuwa Baba ni kai na sai yanzu nasan na tafka babban kuskure wallahi" Baban gida yace"dama ba wani abin ake gudu ba sai mutuwa" "Kwarai kuwa Baba" "Yanzu abinda za'ayi a kwai wata gona ta can garinmu albasu zan siyar da rabi sai in baka kudin ka fara juyawa ko yaya kace" "To madallah Allah ya saka da alkairi,wallahi nima tuntuni nake shawarwarin yaya za'ayi" "Abinda za'ayi kenan ai " Baban gida yafada yana gyara kwanciyarsa Nan dai Malam Ya'u yayita godiya suka tsayar da maganar cewar zasuje can albasu garinsu Baban gida domin a siyar da gonar sabida sauran "yan uwanshi duk suna can shine kawai yafito nai man abinci cikin gari a wancan zamanin har ta kaishi da yin aure ya haifi su Yaya Rabi da aunty Lokacin da mahaifiyarsu ta rasu aunty da girmanta a lokacin Yaya Rabi a kayiwa aure ,to bayan rasuwar mahaifiyar tasu sai auntt ta cigaba da kula da mahaifinta har lokacin da ta auri malam Ya'u Malam Ya'u ya gyara masa kwanciya ya mike ya fito cikin farin ciki ya nufi bangaransu, Ya na zuwa ya sanarwa da aunty halin da a ke ciki Suma sun goyi da bayan haka sabida dama tun dazu abinda suke tattauna kenan Maryam tana kicin tana aikin hada musu abinci ita ma taji dadin wannan lamari dama burinta bai wuce ta dai na ci a karkashin Nasir ba ,Dan rainin hankali. [26/05/2019 9:38 PM] ®Binta Umar Abbale: Nasir kuwa sai wajan sha biyu na dare ya shigo gida. Kai tsaye part dinshi ya wuce domin yayi wanka ga wata irin yunwa yana ji Momy tana falo tana jiran dawowarsa ,tana jin shiguwar motarsa ta mike ta nufi part din nasa. Fitowarshi kenan daga toliet yana tsane kanshi,Momy ta tura kofar dakin nashi ta shiga da sallama Abin ya bashi mamaki ganin Momyn shi da daddaran nan ,sai ya tsaya yana kallonta ta karaso ta zauna gefan gadonsa ita ma shi take kallo kamar yadda take kallonsa Yace"Momyna lafiya dai ko"? Tace "lafia lau tunda gani ka ganni Allah ya dawo dani gida bayan korar karan da kasa akai mana" Cikin namaki yaje ya zauna kusa da'ita yace"Momy waye yayi miki korar kare,ban fahimci abinda kikecewa ba" Tace"dazu bayan fitarka waye ya turo Sucurty suzo su wulakanta Maryam" Momy"wacece Maryam" " Ok zakayi min rainin hankalin da kasaba ko"? Momy tafada a fusace! Dauke kai yayi yana nazari na minti biyu yace"Momy please ban fahimci me kike nufi ba wallahi , dazu dai nasan nasa Dr Sofia tasa ka Sucuty su fitar da yarinyar nan ganin tana nema tayi mana katsaldan a kan aikinmu ,ba na son bacin rai shiyasa na yanke wannan hukunci" Momy ta hararashi tace"wannan ba hukumci bane wulakanta mutum ne abinda kayi Sam Baka kyauta ba, kamar ni ince musu ,su kyaleta suka qi ,ji sukayi mana tsaye a ka har sai da sukaga mubar asibitin sannan suka dai na bin mu sai kace wanda mukayi gagarimin laifi" Ranshi ya baci jin abinda Dr Sofia tayi kafin ya tafi sai da yafada mata ga yadda zata yi Yace" Kiyi hakuri Momy ba laifinsu bane ,ni na isa in sa a kore ki Momy ke nake gani nake jin sanyi a zuciyata Momy nayi missing din Dady Sosai ,kwalla ta taro a idanshi yana kokarin mayar da ita,amma sai da ta fito ,ya sa Dan ya tsanshi daya yana daukewa Ita ma Momy zuciyarta ce ta karye sabida Nasir ya fama mata mikin da yake cikin zuciyarta ,sai tafara goge hawaye "OK" "OK Momy yi shiru na dai na please ki dai na Dan Allah" Nasir yafada yana marai rai cewa Cikin kuka Momy tace"My Son Bakajin magana ko,ka manta wasiyyar dady din ka" [06/06, 01:46] +234 808 996 5176: [27/05/2019 1:19 PM] ®Binta Umar Abbale: [27/05/2019 10:35 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *92* Momy ta cigaba cewa My son baka kewar mahaifinka, da ka kayi missing din nashi da gaske da baza ka wofintar da wassiyar shi ba, nima kanaso ka dora hawan jini ,ko ka kasheni in na mutu ka huta ai"Momy ta karashe maganar tana goge fuskarta. Nasir hankalinshi ya tashi sai ya rungume ta sosai yake kokawa da zuciyarsa sabida bayason hawayen da yake kokarin dannewa su zubo masa har Momyn ta gani hankalinta ta tashi,yace "a'm Sorry Momy bazan karaba ki yafe min, ni kaina ,Wasu abubwan da nakeyi ba'a son raina ba ,amma Momy kar kira zubar min da hawaye dan Allah" Tausayinsa ya kamata ance tsakanin da da uwa sai Allah Ta shafa kanshi kamar yaro tace"Na yafe maka ,amma Dan Allah kar kara wulakanta mutanan ,kaga mahaifinka har ya bar duniya tsakaninsa dasu mutumci ne,kuma duk Wanda ya taimaki wani shima Allah zai taimakeshi" "Momy ki kwantar da hankalinki insha'allahu zanyi kokarin ganin na faranta miki" Momy tace"yawwa Allah yayi maka albarka" "Ameen Momyna" Tace"kaci abinci kuwa,domin jikina yana bani bakaci abinci ba" "Uhum Uhumm Momy Wallahi banci ba yanzu hakama yunwa nakeji sosai" Nasir yafada tamkar wani yaro karami Momy ta Dan mari fuskarsa tana dariya tace"ai halinka zama da yunwa sai da kai tafaman cin biscut sai kace wani yaro" Dariya yayi har fararen hakoranshi suka bayyana ,kasan habarshi ya loba yana kanne mata ido daya yace"Momy nifa har yanzu yaro ne a gurunki" Momy ta girgiza kai kawai tana murmushi tana tuno hirarsu da dady kafin rasuwarsa inda yake son yara kananu, Ta kalleshi tace"Myson inaso ka haifa min yara da yawa kaji ko" Shiru yayi fuskarshi dauke da murmushi yace"Momy ni a tsarina banason taron yara wallahi a kwai damuwa" Momy ta harareshi tace "albarkace damuwa my son"? Yayi murmushi yace" Momy da gaske nake wallahi da daya ko biyu sun isheni" "Baka isa ba"Momy tafada, tacigaba da cewa kai dai kawai ka nemi zabin Allah" "Insha Allahu Momy,Allah ya kawo masu albarka" "Ameen amee" Tace"tashi ka kimtsa muje kaci abinci" Ya mike tsaye yace" Momy muje kawai haka Mikewa tayi itama suka fita. Momy ta hada masa abinci sosai tasashi a gaba sai da yaci ya koshi sannan ta kyaleshi yaje kwanta [27/05/2019 10:56 AM] ®Binta Umar Abbale: Washe gari da wuri ya tashi ya kimtsa tsaf cikin yanayin shigarshi irin ta jiya kwana biyu abin ya motsa mishi,ya fito ya tadda Momy zauna cikin kujera tana duba wanni littafin turanci fuskarta manne da farin tabarau Ta kalleshi da murmushi a fuskarta tace"Kwana biyu kuma abin ya motsa maka ne" Yayi murmushi gami da zama kusa da ita yana gyara wata katowar hula ta sanyi mai uban tsada yawanci turawa ne suka fi amfani da ita mussaman da sanyi, yasanya ta a kanshi har sai da rufe masa kunne , hannuwanshi ma safa ce kalar hular ,yace "Momy yau garin antashi da sanyi wallahi kinsan banason wannan yanayi duk jina nake a takure" Momy tace"shine ka jibga riguna a jikinka haka" Dariya yayi yace"yeah Momy to ke ya kikaga wankan"? Momy ta tabe baki tace"babu laifi dai" Yana dariya yace" Momy in a America nake ,wannan dressing din nawa ,mai tsada ne sai nasamu wanda zai'siya, Momy tace"ai ban ce komai ba" Yace"nan din ma bari kiga in fita ,yadda zan hada Gslow mussaman Na mata" Dariya Momy tayi tace"baka da dama My son ,zan so inga Sirika ta,wai ko da Hanifa za'ayi ne ko da Mubina wacce kazaba a cikinsu" Nasir ya hade fuska yana turo baki kamar wani Yaro yace"Momy rabuda Wa "yan nan "yan iskan yaran dan Allah" "Yan uwanka ne "yan iska "? Momy tafada cikin mamaki "Yes " Nasir yafada ya cigaba da cewa Momy in ba iskanci ba wai a gurin taro Mubina ta mike ta kefadawa dady tana sona ko kunya ba taji cikin jama'a" "Laifi tayi kenan dan tace tana sonka"? "Momy nifa a tsarina bana son in auri shashashar mace Mara kamun kai ,shiyasa ma har yanzu ban fara dubawa cikin matanmu nan domin babu abinda suka iya sai shirme da kazanta gami da shafa man bleecing" Momy dariya take sosai ganin yadda Nasir ya hakikan iya gaskiyarshi Shima yana dariya yace"Allah kuwa Momy inajin haushin "yan matan wannan zamani kiga sun dage suna shafe shafen banza,karshe ya jawo musu cuta,nafison mace naturel " Momy ta tabe baki tace "to ai sai kaje kauye ka nemo mata ina ganin can zai fi maka" [27/05/2019 1:36 PM] ®Binta Umar Abbale: Ya mutse fuska yayi yace"haba Momy kauye fa kikace,ni nayi kala da matan kauye yanzu"? Momy tace "au matan kauyen kalarsu daban take da ta "yan birni,ashe bakasan sunfi tarbiya ba, in ka amince sai insa Uwani ta duba maka a garinsu kaga Uwani kyakykyawa ce gata bafulatana" Dariya yayi kawai yana girgiza kai yace"Momy kenan indai zaki iya zama da'ita shikken ki samomin" Dariya tayi tana nunashi da hannu tace"dubeshi kamar gaske" Cikin dariya dai ya mike ya nufi dainnig teble yace"da gaske ne mana" Momy ma mikewa tayi tabi bayanshi tafara hada masa kalaci suna hira cikin so da kauna irin ta uwa da danta,yace"Momy mun kammala komai fa Dan gane da bude Hotel dinmu ni da Abbas yanzu kawai za mu tanadi ranar da zamuyi bikin budewa,bayan haka kuma munyi odar Motoci Masu kyau Sosai da nagarta suna gareji ,kiyi mana addu'a Allah yasa mu fara a sa'a" Momy tace"Allah ya dafa muku yayi riko da hannuwanku yasa Ku fara a sa'a" "Ameen Momy" Miftahu ne yayi Sallama ya shigo cikin falo, yana sanye jallabiya mai ruwan tuka kanshi da hula irin ta Larabawa, yaron yafara girma yanzu yana shekara sha Uku zuwa sha hudu ,cikin nutsuwa ya karaso yana gaida Momy Momy ta amsa fuskarta a sake ,ya mikawa Nasir hannu gami da cewa "uncle barka da asubah" Nasir ya bashi hannu sukai musabaha tace" ka tashi lafiya Boy" Miftahu yayi dariya jin sunan da uncle din ya kirashi dashi yace"lafiya Lou uncle" "Masha Allah" Nasir yafada yana cire hannusa ya cigaba da cin abincinsa Ya kalli Momy yace"Dama Baba ne yakeson yayi magana dake" Momy tace" to kace ya shigo mana, in banda abin Malam Ya'u sai ya aiko ka, ai anzama daya" [06/06, 01:46] +234 808 996 5176: [27/05/2019 6:28 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *93* Miftahu ya fita domin ya sanar da mahaifin nasa abinda Momy tace. Tare suka shigo falo Momy ta mike daga kan kujerar cin abinci tace "Yanzu malam har sai ka turo yaro yayi maka iso sannan zaka shigo"? Tafada tana nuna masa gurin zama, Malam Ya'u ya zaune cikin kamala da dattako yana murmushi yace"ai dole ne hakan domin haka shari'a tace" Momy tace"e kayi gaskiya Malam" Malam Ya'u ya gyara zama sosai yana fuskantar Momy yace"Hajiya wata muhimiyar magana ce nake tafe da ita" Momy tace "To Allah yasa ta alkairi ce ,ina sauraronka" "Hajiya inaso kiyi wa magana ta kyakykyawar fahimta wallahi ban shirya wannan Abu da wata manufa ba,sai Dan ina ganin haka shine mafita a gare ni" "Babu komai Malam ina sauraron ka" "Dama na yanke shawarar cewar zan bar aiki anan zan shiga kasuwa in sha Allah" Momy tayi shiru tana tunani a cikin zuciyarta,dama tasan wannan lokacin yana nan zuwa Ta sauke ajiyar zuciya tana kallonsa tace"Masha Allah arrama ,bazan hanaka ka fita nema ba ubangija Allah yabada masu amfani" Cikin farin ciki malam yace"ameen Hajiya nagode da fahimta ta da kikayi" Momy tayi murmushi tace"ai nasan gaskiya Malam wallahi babu komai" Duk wannan abin Nasir Na zaune yana cin abinci yana jin duk abinda suke cewa ,kala bai ce musu ba,har Malam ya tashi yanawa Momy sallama sannan ne ya hangi Nasir din yace"A'a Nasiru baka fita ashe"? Nasir ya dago kai yana kallonshi babu yabo babu fallasa yace"e arrama yanzu dai nake kokarin fita" "To masha Allahu,Allah ya tsare" "Ameen ameen Arrama" Nasir yafada ya cigaba da cin abincinsa bayan Momy tace "My son kana jin yadda mukayi da arrama ko"? "Eh Momy inaji" "Owk to yanzu kai mai zaka ce"? "Momy mai zance kuwa ,ni banason takurawa mutum dama shine ya ga zai'iya ko yau ya bar aiki zan samu get man, karki damu zan fitar da kudi in bashi hakkinshi,kuma dukkanin dawainiyar da ake mishi ba za'a fasa ,sai dai in shine yace" baya bukata" "Haka yayi Allah yayi maka albarka" "Ameen" Nasir yace ya mike bayan ya gama karyawa yana duba agogo yace"Momy zan fita kuma inaji sai dare zan shigo" "To Allah ya tsare" "Ameen Momyna" Yafada yana kokarin fita Kai tsaye motarshi ya nufa Maryam na tsaye kusa da Baban gida dake zaune kan bainci ,jiki yayi karfi ,sai tsokanarsa takeyi, ta hangi fitowar Nasir gabanta ya yanke ya fadi ,sai tayi saurin dauke kanta ta cigaba da magana da Baban gida amma duk da haka gabanta sai dukan uku-uku yake ,sabida yadda taga Uncle din yayi mata wani mugun kyau gaskiya kayan sun mishi kyau sosai [27/05/2019 6:55 PM] ®Binta Umar Abbale: Gashi Malam baya guri ga get a rufe, ga Nasir ya tawo da mota zai fita yaya kenan"? Baban gida ya mike cikin rashin qarfin jiki yafara kokarin bude get din, Maryam tayi sauri ta dakatar dashi ta hanyar mayar dashi ta zaunar kan bainci tace"haba tsoho jikinka babu qwari ina kai ina iya bude kofa,ka kyalemu mu masu jini a jika, tafada tana dariya Shima dariyar tayi yace"kaji ja'ira kamar wacce zata iya" Kai tsaye gat din ta nufa cikin karsashi gami da jarumta tafara kici-kicin budewa, Nasir tun kafin ya karaso ya hange ta tana kokarin budewa Tsaki yaja kawai yana dariya domin shi dariya ma yarinyar tabashi gaskiya yana ganin karfin halinta Sai ya tsayar da motar gami da zuge glass din ta zuro kanshi dai-dai sai tin da Baban gida yake zaune yace" Baban gida barka da asubah" Baban gida ya fara kokarin mikewa yana amsawa Nasir yace"ba sai ka tashi ba ma, yaya karfi jiki" "Alhmdullhi Nasiru Allah yayi maka albarka,ya jikan alh Huseen ameen" Nasir yace"ameen ameen" ya mayar da glass din motar yana dannawa Maryam Hon wacce ta hakikance tana faman tura get amma kamar wacce take tura dutse kwata-kwata yaki motsi ,sai gumi take yankawa. Dariya kamar ta kashe Nasir a cikin mota ,yana sane yake ta faman danna Hon babu ji babu gani Maryam ta juyo a fusace tana danna masa harara taja tsaki ta cigaba da abinda takeyi,shiko yana ganin abinda tayi sai ya kara danna hon da karfin gaske Ya bude motar ya fito a fusace, ya nufi gurin , yana zuwa kawai ya buge hannunta daga jikin get din yace"dallah matsa mana a guri kinsan baza ki'iya budewa kika batawa mutane lokaci idoit" Maryam jikinta a sanyaye ta dinga kallonshi tana galla masa harara sai haki takeyi tsabar gajiyar da tayi ga hannuwanta sunyi ja sabida yadda take tura kofar abinka da farar fata ,tafin hannun yayi jajazir, a fusace ta wuceshi taje ta zauna kusa da Baban gida ,duk da haka bata fasa hararsa ba Ja da yayiwa get din duk irin raurinsa da nauyinshi kuwa ,ya bude nan take, sai a lokacin Malam Ya'u ya karaso gurin, Nasir wuce yaje ya shiga motarshi ya fita daga gidan ranshi a bace yace"ai ko ka bar aiki ko baka bari ba dole in samu wani Wanda zai dinga kula da aikinshi" [06/06, 01:47] +234 808 996 5176: [28/05/2019 10:06 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *94* Baban gida ya rika yiwa Maryam dariya bayan Nasir din ya fita,yace"kin cika raguwa da kika kasa bude kofar can, nasan inda Nafi'u nasa ko Miftahu da tuni sun bude, ke kin tsaya shirme dube ki sai nishi kikeyi kamar wacce tayi aikin karfi" Itama dariya tasa tace"wallahi kuwa na dauka zan iya budewa ashe akin babba ne ,dubi hannun fa"tafada tana nuna masa tafin hannunta, dariya kawai yake mata har Malam Ya'u yazo ya zauna a gurin, Yace "dazu naje na samu Hajiya nafada mata halin da ake ciki" Baban gida yace"ai haka yafi gwara tasan komai da wuri" Hakadai suka zauna suna tattauna maganar, Maryam ta mike ta shiga gida tanajin wani farin ciki a zuciyarta ganin zata dai na rayuwa a karkashin wani Wanda bai San darajar Dan Adam ba. ***** Bangaran su Abdul latif kuwa lokacin da mahaifiyarsa taji abinda yake faruwa daga bakin Alh Hassan wato mahaifin abdul cewar Dan uwanshi bar wassiyar ko bayan babu ranshi a daura auran Abdul da Maryam, sai tayi tsalle ta dire tace"wallahi bata yadda ba danta bazai auri , wa"yanda ba'a san asalinsu ba ba'san daga inda suka fito ba sabuda haka indai ita ce ta haifi Abdul to bata amince ba" Alh Hassan yace"dama bama bukatar ki amince ,dole zan cikawa dan uwana burinshi kafin ya mutu" Rikici a ke sosai akan maganar inda Hajiya Zulai taja tunga tace bata amince ba,shi kuma yace babu abinda zai fasa Abdul ma yaji duk halin da ake ciki ,to duk da haka yana nan a kan bakanshi sai tausar zuciyar Mahaifiyar tasa yake Hajiya Zulai kuwa sai zugata akeyi cewar yarinyar "yar iska ce ,sabida kwanaki ma an nemeta anrasa [28/05/2019 12:11 PM] ®Binta Umar Abbale: Sabida haka ta tada hankalinta a kan maganar, tace ita bada yawunta za'ayi wannan aure ba. Misalin sha daya da rabi na dare Nasir ya shigo gida ,Malam Ya'u na zaune a bakin get har yanzu bai shiga gida ba sabida Nasir bai shigo ba har yanzu radio ce a hannusa yana sauraron tashar Ballo Dandago wato radio Kano kenan Da sauri ya aje radio ya mike ya je ya budewa Nasir get, ya shigo da motar. Yayi parking ya fito , kai tsaye bakin get din ya nufa Inda Malam Ya'u yake yana kokarin mayar da kofar ya rufe. Muryarshi Sama-sama yace"Arrama ina son magana da kai" Malam ya juyo da sauri Dan bai tsammaci zuwanshi gurin ba Yace"to to ai babu matsala Nasiru ina sauraronka Nasir ya gyara tsayuwa sosai yana kallonsa yace"dazu Momy take fadamin maganar da kukayi da ita, cewar zaka bar aiki a gidan nan ko"? Cikin mamaki Malam ya dago kai yana kallon Nasir din yana Mamakin yadda ya tsareshi da tambaya sai kace wani ubanshi,lallai Yaron yana ji da izza, amma sabida dattako irin na Ya'u sai yace"kwarai kuwa Nasiru inaso in fara kasuwanci ne" "Owk yanzu tsawon shekaru nawa kayi a gidan nan kana aiki ,inaso in biyaka hakki kane kamar yadda shari'a tace" Nasir yafadi maganar kai tsaye kuma da'alama haka abin yake har cikin zuciyarsa Cikin dumbun mamaki gami da al'ajabi Malam yake kallon Nasir din, ya nuffasa gami da cewa"kayi gaskiya Nasiru ni tun lokacin da marigayi ya dauke ni aiki a gidan nan ba muyi dashi zai biyani domin ba nai masa gadi Dan ya biyani komai sabida haka babu wannan maganar a tsakanina dashi har ya koma ga Allah" Nasir ya sauke a jiyar zuciya, yace" ai nasan da haka, yanzu dai nine maigidan, kamar yadda zan je in dauko wani get man din in biya shi hakkinshi ya zama dole in baka hakkin ka" Arrama yace"bana bukatar komai Nasiru nagode sosai da kulawa" Nasir ya bude Jakar dake hannusa ya fito da kudi kimanin dubu dari biyar yace"ga wannan ka rike ka hada dasu gurin yin bussines din naka , Allah ya taimaka" Cikin mamaki Malam ya karbi kudin shi kuma Nasir ya juya ya shige part dinsa Da safe Malam ya fito da kudi yana nunawa aunty ,itama tayi mamaki sosai, sai tace kawai ya hada dasu tunda dai shi bashi ya nema ba Haka rayuwa take Malam Ya'u ya fara kasuwanci cikin sa'a sosai yake samun rufin asiri, yanzu ya daina zaman get kwata-kwata da gari ya waye zai fita kasuwancinsa ,hakanan yanzu shine yake dawainiya da yaranshi gurin biyan kudin makaranta,dama su Nafi'u ne ,Maryam tuntuni ta kammala karatun ta, kafin mutuwar dady ya tsaya mata sai da tayi karatu sosai kuma takkadunta sunyi kyau sosai shiyasa take so ta samu aiki ko a karamin asibiti ne domin ta tsaya da kafafunta ita kam babu abinda zata ce da Alh Hussen kullum sai dai tayi mishi addu'a samun Rahama gurin uban giji Abdul yana Legos ya fara aiki yanzu sai dai su yi waya su sha soyyayrsu ,yace "in yadawo za'a hado komai a kawo sai dai kawai a sanya ranar daurin aure. Nasir kwata -kwata ta manta yau sharabon da su hadu ,sosai tayi bala'in kewarsa tun lokacin da suka hadu a bakin get bata kara ganinshi ba. Ban garansa kuwa abubuwa ne suka sha masa kai sosai domin yanzu harkoki sun bude masa ba ya zama a gida sosai ko asibitinsa bai fiye zama ba in dai ba dole ba ,sabida yadda kasuwancinsu ya bunkasa daga sunyi odar za ka nemeta karasa ta kare sabida kyawun Motocin da suke shigo dasu da nagartarsu , kudi sosai suka yi suna shi da Abbas Nasir&Abbas Motars sunan kamfanin nasu, Nasir yayi kudi na ban mamaki lokaci guda sunansu ya zagaye kasashe ,a yanzu ma shirye shiryen da yakeyi zai tafi America domin a can ma suna so su bude sabon company shi da wasu turawa. Momy tayi tayi mishi addu'a , shiyasa yanzu kafin kaganshi sai kayi da gaske, sabida yawan zirga -zirgar da yakeyi. [06/06, 01:47] +234 808 996 5176: [29/05/2019 1:56 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *95* Misalin bakwai na dare Nasir ya shigo gidan cikin wata sabuwar motarshi mai masifar kyau da tsada ,yana kwance a bayan mota drevar shi Tony yana jan shi ,gefanshi kuma daya daga cikin budy gard dinshi ne, a zaune , Tony yayi parking din motar a inda a ka tanada, Nasir ya fito daga Motar hannushi rike da wayoyinshi, yayi wani haske sosai sabida yadda hutu ya zauna yana sanye da kananun kaya as'usel kamar ko da yaushe kanshi sanye da wata person cape mai uban tsada, kai tsaye part din Momy ya nufa , Giss ya bi bayanshi rike da jakarshi da wasu takkadunsa ,kana ganin yadda yake tafiya kasan yayi bala'in gajiya, ga wata shegiyar yunwa tana sasakar cikinsa tamkar zata cinye masa "ya"yan ciki, da kyar yayi sallama falon ya zube kan kujera ,kusa da bakin kofa cikin gajiya ya ce "Ya Allah"! Giss ya tsaya a kanshi yana zare ido, Nasir din ya waigo kawai ya mika mishi hannu batare da yace komai ba. Da sauri ya mika masa karamar jakar hade da takkadun hannunsa , kawai yayi mishi alama ya tafi, ko da ya fita ma sai ya tsaya nan bakin kofa kawai yana bin harabar gurin da kallo Momy ta sauko daga sama sabida jin motsi, Sam bata tsammaci shigowarsa ba yanzu, cikin mamaki takaraso inda yake zaune tana kallonshi ,tace"My Son yau da wuri haka"? Ajiyar zuciya ya sauke yana Dan ya mutse fuska yace"Wallahi Momy nagaji ne ,ayi ta abu daya babu ji babu gani ,yau hutawa zanyi duk mai son ganina sai gobe karfe biyu na rana, domin sai nayi bacci a gida, "Dole mana kai ne can kai ne nan ,abincin kirki ma baka tsaya kaci, ya kamata ka huta ,tukkuna" "Momy yanzu ma yunwa nakeji wallahi' Yafada yana kokarin mikewa tsaye Momy tace "ai kuwa yanzu sai dai in shiga kchin in girka maka da kaina ,domin nasan baza kaci towo ba" "Momy wa yafada miki , sosai zanci indai miyar tayi min" Momy tayi dariya tace"dole ma tayi maka miyar ,sabida wacce tayi gwana ce a fannin girki" Tare suka isa daining din suna hira cikin fahimta Momy ta hada mishi towon semo miyar agushi taji wadataccan naman rago ga man shanu ,sannan ta hada mushi farfusu na kan rago gefe ga lemo da ruwa mai sanyi Nasir yaji duk yunwar da yakeji ta taso sabida yadda kamshin girkin ya cika masa ciki Yayi bisimillah ya fara ciki Momy tace"wai cin towa da cokali my Son, yanzu kana jin dadi a haka" Dariya yayi kawai bai ce mata komai ba, ya cigaba da cin towonshi, yau sha rabon da ya samu abinci mai gamsarwa irin na yau [29/05/2019 2:22 PM] ®Binta Umar Abbale: Dama shi ba gwanin cin abinci bane yafi kauri gurin kayan zaki mussaman madara da kalolin buscut da alawa , bini-bini shan sweet tamkar yaro karami , sai Momy tayi da gaske yake tsayawa yaci abinci ko lokacin da yana yaro ,dama in ya shiga gurin aunty itace take bashi girkinta irin na gargajiya lokacin, yai taci yana santi ,amma yanzu yau sharaban shi da yaci girkin aunty. Yanzu da kyar ya cinye daya duk kurarin yunwar da yakeyi , bawai Dan towon ya gimshe shi ba, sai Dan cikinshi ya cika ,ya dauki tissue ya goge bakinshi , fuskarshi dauke da fara'a yace"Momy abincin nan yayi testing sosai da sosai naji dadinsa" Momy tayi dariya tana nuna plate din tace"duba Dan Allah sai kace wanda yaci malmala uku ,har yaushe ka gama jin testing din nashi" "Momy ji nake cikina kamar ya fashe yanzu, na koshi sosai amma ki aje min mai ma a kecewa"? Yafada yana kallonta Momy tace "dumame kakeso kace"? Ya saki dariya yana sosa kunnenshi da key din motarshi yace"yeah Momy ki aje min shi gobe ina tashi in karya dashi" "Allah yasa" Momy tafada tana tabe baki Yana dariya yace"da gaske nake Momy wallahi zanci" "To mai nace MySon Allah ya kaimu lafiya" "Ameen Momyna" Momy ta gyara zama tana kalonshi sosai tace"dama a kwai maganar da nakeso muyi dai , Myson" Cikin nutsuwa ya kalleta yace"Momy ina sauraronki Allah yasa ta alkairi ce" "Jiya Kawun ka Alh Salisu yazo min da wata magana, wai kafin dadynka ya rasu ya ce dashi ya aura maka "yar sa Mubina, Hakane wai" Shiru yayi kawai yana kallonta sabida rashin abin cewa da jin maganar da Momy tazo masa da ita, "Myson kanaji na fa kayi min shiru kawai, ka sa min ido" "Momy Idont know" "Kamar yaya baka sani ba" "Momy to mai kikeso ince miki ne,uhumm , kina ganin tunda dady ya rasu mutanen basu kara waiwayar inda muke ba, sai yanzu kawai zaizo miki da wani zancensa , Wanda daga ji ma kinsan tsari ne ,domin biyan bukatar kansa, Duk wani abu da sukeyi da qumbiya qumbiya duk in da labarinshi, sabida haka babu wannan maganar a iya sanina dai dady ya bar wasiyyar ko bayan ranshi a daura Auran Abdul da wan can yarinyar, ke ma a gabanki a kayi haka, amma maganar da uncle Salisu yazo miki da'ita kwata-kwata babu ita" [06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [29/05/2019 8:28 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *96* Momy ta bata fuska tana kallonshi tace"ya zakace in daina maganar kwata-kwata babu ita, yanzu kana nufin haka zakayi ta zama babu aure,kullum a kayi maka magana sai kace kai kaza kai kaza, kasan abinda bazai yiwu bane in zuba maka ido ina kallo babu aure, ya zama dole ka fito da matar aure a wannan lokacin, in ba haka ba kuwa duk irin hukuncin da kawunanka suka yanke a kanka babu ruwana" Momy ta karashe maganar tana sauke a jiyar zuciya. Shima fuskarshi ya hade sosai, cikin zuciyarsa yace lallai yanzu za muyi fada da Momy. "Momy wai duka shekaruna nawa ne da zaki bi ki daga hankalinki a kan rashin aure na, har yanzu ban kai 30yaers ba, ina 27 yanzu Dan Allah ki kwanta da hankali ,aure lokaci ne in yazo zanyi,amma ni babu wata Mubina da zan aura, sabida tayi min tsofa" Momy ta harareshi tana Jan tsaki tace"wallahi babu ruwana kaje Ku karata da Salisu domin ba zaka jawo min zagi ba" "Momy ki kyaleni dashi kawai" Nasir yafada yana kokarin mikewa "A'a ni dai bance maka kaje kayi masa rashin kunya ba domin na San halinka" Dariya Nasir yake yana kokarin shiga bedroom dinshi dake falon yace" Wai Momy mai yasa mutum in ya kasance mai fadar gaskiya ,sai kiga bashi da farin jini, ni yanzu fadar gaskiyar da nakeyi yasa a ke ganin rashin kunya ta kuma duk suka bi suka tsaneni, "Hummm My son bakasan duniya yanzu tazama abinda ta zama ba , Allah dai ya kyauta, kullum dai ni gargadin da nake maka shine ka rike gaskiya duk inda kake" "Insha Allahu Momyna" Yafada yana kokarin shiga bedroom din nasa Tsaf dakin komai a muhallinshi in banda kamshi babu abinda yake tashi a dakin, ya zube wayoyinshi kan bed ya nufi toleit domin yin Wanka, wani irin bacci yakeji ,gashi yana so ya duba desktop dinshi sabida ya kwana biyu bai San me asibitinsa yake ciki ba ,ya San dai Dr Sofia zata kula dashi sosai to amma dole gobe ya leqa ya ga abinda yake faruwa [29/05/2019 9:05 PM] ®Binta Umar Abbale: Wanka yayi ya fito ya cwando 3qouter ba tare da yasa ko vest ba ya zauna gefan gado yana duba wayoyinshi , jikinshi yayi sanyi jin wani irin feeling dake ta so masa yanzu-yanzu , kwana biyu abinda yake ta fama dashi kenan ,duk abinda yakeyi daurewa kawai yake, wayar ya aje gefan bed din ya kwanta rigin gine gami da Dora hannunwanshi duk biyun a saman kanshi idanshi a lumshe,shi kadai yasan halin da yake ciki, a yanzu fargabarshi ma kar ya kwanta bacci yayi mafarki da wannan fitinanniyar yarinyar tazo ta dameshi cikin bacci, shiyasa yake jin tsoran yin baccin, ya mike da sauri ya nufi firji ya dauko lemon tsami ya rabashi biyu kawai ya sanya a bakinshi yana tsotsa, a halin da yake ciki ,shi kadai ne zai iya rage masa wannan abin da yake damunshi a mararshi, ko tablet din ba zai masa abinda lemon tsami zai masa ba, shiyasa yake ajeshi da yawa cikin firjin dakin nasa Da kyar bacci ya daukeshi mai cike da wahala da mafarkin Maryam gashi yana yin sex da'ita cikin garari, Dan haka a firgice ya farka misalin Uku da rabi Na dare, ya farka ya mike zaune sai gumi yakeyi tamkar Wanda yayi tsere jikinshi yake dubawa yana Jan tsaki, duk ya baci, babu yadda ya iya haka ya mike ya shiga toleit ya tsarkake kanshi ranshi a mugun bace ya rasa wane irin bala'i ne wannan yarinyar ta zame masa karfan kafa ,ta shiga rayuwarsa ta dabaibayeshi sai kace aljana, shi yanzu ma tsoranta yakeyi wallahi kwata-kwata baya so ya ganta domin ganinta ba alkairi bane a gareshi. Haka ya fito ya sanya jallabiya fara kar sannan ya shimfida daddama ya tada sallah raka'atanil fajri, Ya Jima yana addu'a wanda duk rabi ta dadynshi ce Sosai yake zubar da hawaye sabida , shi kadai yasan bakin cikin da yakeyi in ya tuno dady yayi bala'in kewarshi sosai ,yana tausayin Momynshi Sosai da sosai, shiyasa yake biye mata da duk abinda tazo Bayan ya dawo daga sallar asuba kwanciya yayi kawai, cikin ikon Allah bacci ya daukeshi mai nauyin gaske. Momy ta sauko daga sama misalin 8:00 na safe Uwani na ta faman goge -goge bayan ta gama shirya daining suka gaisa da Momy cikin mutumci Tace"Kinji motsin Nasir kuwa"? Cikin nutsuwa Uwani tace"A'a Hajiya bai fito ba" Momy tace"mybe bacci yakeyi domin yace yau bacci zai yini yanayi" Uwani tayi murmushi tace"ai gwara ya huta kuwa *Yaro* mai halin Manya ,abinda yakeyi wallahi Dan shekaru hamsin ba zai iya ba,ai Nasiru yana da Hankali da sanin ya kamata kuma yana da adalci ga taimako hajiya, nake fada miki kwana uku da suka wuce yasa Nura ya kaimin kayan abinci komai da komai sannan ya Dora da kudi wai nayi cefane Momy tayi dariya tana kallon Uwani tace"Allah Na gode maka daka nuna min zuwan wannan rana" [29/05/2019 9:47 PM] ®Binta Umar Abbale: Uwani ta cigaba da cewa "wallahi kuwa Hajiya nace ni mai zanyi da kayan abinci tunda komai ina samu a gidan nan,sai kawai na aikewa da kanwata Furera can qauye tayi ta murna har da kuka dama tana fama da mijinta , bayayin aikin komai ga yara biyar Duk ita take dawainiya dasu" Momy tace"Assh! Uwani amma baki taba fada ba sai yanzu,gashi kullum ana fitar da abinci a gidan nan mai yasa kikayi haka" "Wallahi Hajiya sha'anin mantuwa ne kawai amma insha Allahu zan kiyaye" Uwani tafada tana karkade kujeru Momy tace"shikkenan yanzu in ya fito zan mishi magana ya sa ka sunanta a lis duk karshen wata sai a dinga fitar mata da nata" Uwani ta rika godiya kamar ta ari Baki Momy tace"babu komai duk Wanda ya taimaki wani shima Allah zai taimakeshi" Momy macace mai mutukar tausayi sosai kuma bata da girman kai ,tana zama da masu aikinta suyi hira cikin mutumci ,shiyasa suka saba da ita sosai. Cikin nutsuwa take tafiya , tana sanye da hijabi harkasa kamar ko da yaushe duk kwakwar mutum ba za ka taba gane wane irin kaya ne a jikinta sabida yadda hijab din ya rufeta ruf kafarta sanye da safa as'usel idonta sakaye da niqabi, a gajiye take tafiya sabida tsananin gajiya ga yunwa taci-tacinye ta, sabida lokacin da zata fita batayi kyakykyawan kari ba,ruwan shayi kawai ta kurba ko madara babu, wata friend din ta ce jiya tayi mata waya cewa a kawai wani asibiti da suke Neman ma'aikata ,tazo suje ko Allah zaisa a dace , shiyasa ta hana idanta bacci tayi asibanci suka tafi, to sai a kayi rashin sa'a domin sun gama diba , ko zasu dauka sai an kwana biyu sabida haka ransu a bace suka fito daga asibitin kowanne yayi nashi guri Haka take tafiya a kasa har ta shi go estet din nasu , nan ma kafin ta isa gidan da akwai tafiya ,babu yadda ta'iya ta cigaba da bin gefan kwalta. A gogon hannunta ta kalla lokacin da ta karaso gidan 12:00 dai-dai na rana a fili tace"yanzu wannan ranar da ake kwalawa duk a kaina takare Mtssss" Karamar kofa ta tura kai tsaye ta kutsa kanta cikin gidan. Karaf idanunsu suka sarke guri guda. Nasir yayi sauri ya dauke kanshi daga kanta yana Jan karamin tsaki ,sabida ya gane ko wacece duk da yadda ta boye jikinta ,ko daga bacci ya tashi sai ya ganeta, Ya mayar da hankalinshi kan Tony suka cigaba da maganar da sukeyi Maryam kuwa gabanta ne ya fadi lokacin da suka hada ido , zuciyarta ta ringa harbawa, yau watanta uku rabon da tasa shi a idonta, Lallai uncle haka ya zama ,kwata-kwata ya sauya mata ,yayi uban haske da kiba, ga wani quetar million da ya aje Wanda yayi wa fuskarshi mugun kyau ,sosai ta dinga kallonshi ta cikin Niqab din har tazo ta wucesu ta nufi bangaran nasu gabanta bai daina bugawa ba. Jiki a sanyaye ta zube a tsakar gida tana sauke nuffashi, gaskiya ba ta gaji da ganinshi ba ,dole anjima ta shiga gurin Momy yadda zatafi Morewa ta kalleshi yadda ranta yakeso. Aunty ta ce"ke kuma meye kin dawo kin zube bakin hanya" "Wallahi aunty na gaji ga uwar yunwa tana damuna" "To ina ruwan wani ,ko wani ne yace lallai kar ki tsaya kici abinci kafin ki fiya, haka kawai kin nace lallai sai kin yi aiki ko uwar me kike nema Wanda bakya samu oho" Kamar zatayi kuka tace"kai aunty, don Allah kiyi min fatan alkairi , kinga yanzu ma wallahi bamu dace ba" "Allah ya kyauta miki, ai" Aunty tafada Ta cigaba da cewa "wato ke ana maganar auranki kina maganar Neman aiki ko" Maryam ta zumbura baki tace"aunty Abdul din da kansa yace in nema, kuma shima ya karbi takkadun nawa ya tafi dasu legos zai duba min a can" Dariya abin ya bawa aunty ,bata ce komai ba kawai ta wuceta ta nifi kchin tana dariyarta ita mamakin yarinyar take sosai, tana da zuciya tana kuma da so da kaunar iyayenta, gashi ita macace. Tasan duk wannan abin da take dominsu take yi. [06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 9:24 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *97* Cikin mutuwar jiki ta mike ta nufi daki ita kadai ta san abinda takeji a cikin zuciyarta, Wanka ta shiga duk da cewar tayi da safe kafin ta fita , amma yanda takejin jikinta haka in ba wankan tayi ba baza taji dadi ba, tanayi tana tunanin yadda za'ayi ta kara ganin uncle din wata zuciyar tace mata ,kawai ki tafi gurin Momy kai tsaye can ne zaki fi ganinshi sosai, sabida haka cikin sauri ta ke komai , ta shirya tsaf lokacin aunty ta kammala abinci ,sai ta nufi kchin din ta dibi iya yadda zai isheta ta fito ta zauna a falo ta fara ci. Tace "aunty ina su Nafi'u ne naji gidan shiru" "Kin manta sun fara zama a makaranta sabida lokacin saukarsu ya matso" 'Eh hakane sai yanzu Na tuna nima lokacin da za muyi haka mukai wannan zaman" Hira sukeyi Sama-sama Maryam tace"auntt zan leqa gurin Momy mu gaida" "Sai kin dawo kice ina gaishe ta" "Zataji aunty" Maryam ta mike cikin nutsuwa ta nufi part din Momy, Kan ta a kasa take tafiya sai tafara jiyo wani mugun kamshi tayi saurin daga kanta. Nasir ta hango tsaye shida wani , Wanda baza ta taba mantawa da fuskarshi ba wato tony daya daga cikin yaran Nasir ne Kallonshi takeyi sosai yana cikin suit Masu tsadan gaske hannushi duk biyun suna zube cikin aljihun wandon dake jikinshi, suna magana da Tony Sam bai ganta ba sabida ya bawa hanyar da tafito baya, Cikin zuciyarta tace Allah yasa ba fita zai yi ba. Tony ya rika satar kallonta har ta karaso daf dasu, kanta a kasa Nasir yanawa Tony magana amma yana can yana kallon wani guri Tsawa ya buga masa yace"ya ina maka magana kana kallon wani gur.... Kafin ya karasa maganar yaji ana kokarin bude kofar falon yayi sauri ya juya, gabanshi ya fadi lokacin da sukayi ido hudu da ita ,yanzu babu niqabi hakanan babu hijabin babu safa , tana sanye cikin doguwar Riga irin ta Larabawa ta nan nade kanta ,rigar baka ce wuluk mai manyan stons jajaye ,Maryam tayi bala'in kyau sosai, Nasir tsaf yaga yarinyar ta koma (Nancy Shararriyar mawakiyar nan ta kasar saudia) Sai yayi saurin dauke kanshi yana Jan wani mutsiya cin tsaki Maryam kuwa taji dadi sosai sabida tun daga nesa ta kare masa kallo tana kokarin bude kofar ta shiga ya daka mata wata mutsiyaciyar tsawa, yace"Ke ubanki ki aje a ciki zaki shiga, Allah a fuska fir'auna a zucci" Maryam ta tsaya hannuta rike da kofa tana kallonshi ,ranta ya baci da zagin da yake mata ,amma sai ta basar kawai ta sassauta murya tana wani irin salo da idonta tace"A'a babu Wanda Na aje a ciki zan shiga mu gaisa da Momy ne" [30/05/2019 9:50 AM] ®Binta Umar Abbale: "Wuce ki bamu guri munafuka kawai da baki zo kin gaida ta ba sai da ki kaga ina gida, wa zaki rainawa hankali ne, ni baki San ko inawarki bana kaunar gani ba" Yafada cikin hargagi domin har ga Allah abinda yake zuciyarshi ya ke fada, Sam bashi da rufi ko munafurci shiyasa yake zaune lafiya,a sali ma baya shiri da munafiki Shiru tayi kawai ta juya zata bude ta shiga Nasir ya fizgo ta ya yar gefe guda, ya nuna ta da hannu gami da cewa" sai ki bari in fita tukkuna sannan kyazo kiyi munafurcin naki, tunda kin zama mayya ke Duk in da nake sai ki je gurin" Maryam ta mike tana karkade jikinta, kamar zatayi kuka tace"uncle Allah shine zai saka min da abinda kake min" Ba tare da yace mata komai ba ya mai da hankalinshi kan Tony cikin bada Umarni yace"kaje Mota ganin zuwa" da sauri Tony ya wuce, shi kuma ya sakai cikin falon bai kuma kallon gefan da Maryam take tsaye ba A fili tace"yau zan nuna maka wannan maytar da dai da kake kirana kullum da ita. Sai kawai ta rufa mishi baya Momy Na zaune cikin kujera hannunta rike da romot tana canza tasha ta daga kai tana kallon Maryam cikin dariya tace"Dota yanzu nake zan canki a raina wallahi jiya kinsha aiki" Maryam ta zauna kujarar dake fuskantar Momy tana murmushi tace"wane irin aiki kuma Momy"? "Aikin towo mana , ai yayi albarka ma kiga my son duk rashin kin sa da abinci jiya towonki yayi mishi dadi gashi nan yana cin dumame" Maryam ta kalli Nasir yana zaune kan daining, Yana cin towo,abin yayi mugun daure mata kai,tabbas da yasan itace tayi girkin tasan ba zai ci ba,amma dubi yadda ya zage yana cin yanzu. Murmushi kawai tayi bata cewa Momyn komai ba Momy tace"yawwa kafin ya kammala Dota gyara mishi dakin nasa,kin San dai halinshi" Maryam ta ce"kai Momy wane irin hali ne da uncle din kuma" "Rigama ne dashi kamar wani yaro kankani" Momy tafada tana tabe Bak Dariya Maryam tayi kawai ta nufi dakin Nasir din Cikin mamaki ya bi bayanta da kallo ganin ta nufi Dakinshi ,ya girgiza kai kawai yace"wannan yarinyar batada zuciya wallahi amma yanzu yanzu zanyi maganinta. [30/05/2019 10:10 AM] ®Binta Umar Abbale: Cikin sauri ya kammala ya mike yana gobe bakinshi da tussue, kai tsaye bedroom din nashi ya nufa ranshi a bace, Momy ta bishi da kallo tana cewa "ai yanzu nasa Maryam ta gyara maka dakin naka" Bai saurari Momyn ba kawai ya Sakai cikin dakin nasa Maryam Na jera filolilikan gado kawai taji an han kadata tafadi kan bed din kafin tayi wani yunkuri ya bita ya danne ta sosai ,suka fara kallon kallo ita dashi gabanta yana wani irin bugawa shi kuma fuskasa a hade take tamau ,kawai ya zira hannunshi guda cikin rigarta yana kokarin balle botiran rigar , Maryam ta gigice tana tunkude shi,amma kamar dotse ta ke turewa yace"uban wa ya baki izinin shigo min daki Dan uwarki" Kai tsaye tace"Momy ce ta ce nazo in gyara maka" Maryam tana sane tafadi haka in mai hankali ne shi ai Momyn ya zaga "Vrygood" Yarinya yau zaki san ni kike wa rashin kunya ,sai na yaga ki yanzu, kafin Maryam tace komai kawai taji yana kokarin tale mata kafafu, ta kwala kara tana kokarin mikewa zaune hannunta dafe da kirjinta sabida yayi nasarar balle mata botira duk mamanta sun fito a cikin briziyya. [06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [30/05/2019 10:51 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *98* Sosai ya tale mata kafafu ya tsura mata kawai yana kallo , da kyar yace"mai yasa kullum kike zuwa kina damuna cikin bacci na yau sai kin fadamin ke mayya ce ko kuwa" Yafada fuskarshi a murtuke Kuka takeyi sosai tana dukanshi da duk hannunwata tace"Ka sakarmin kafafu mugu azzalimi Allah zai saka min" Lumshe ido yayi yana bin ta da wani mayataccan kallo kanaganinshi kasan na tsantsar sha'awa ne. Da kyar yace"in har kikaga na sake ki to ki tabbata kin yi min irin wannan abin da kikeyi min a cikin baccina" Tana kuka tace"to zanyi maka ka sake ni" Kirjinta ya zubawa ido yana kallo kamar wani tsohon maye Tayi saurin sanya hannunta ta dafe Ya sauke ajiyar zuciya sannan ya saketa har yanzu idonshi na kafe a kanta kamar zai cinye ta , shi kadai yasan abinda yake ji a jikinshi yarinyar ta tayar masa da muguwar sha'awa. Mikewa tayi tana kuka ta kalleshi duk yayi bake bake a kan bed din ga kafafunta a cinyarshi cinyoyinta duk a waje ta janyo rigarta tana rufewa sai kukan bakin ciki takeyi Yau Nasir har pant din ta sai da yagani wannan abu da mai yayi kama Ta mayar da botiran rigarta da sauri ta mike tsaye kan bed din tana kokarin dirga da kan gadon Yayi saurin damkar hannunta idonsa jazir ya ce "na fada miki yau sai kiyi mini a zahiri sannan zan kyaleki ki tafi" Cikin kuka ta fuxge hannunta tana nunashi da Dan ya tsa tace"Wallahi bazan taba yafe maka ba abinda kayimin mugu" Cikin dauriya yace"nima bazan taba yafe miki ba abinda kike min muguwa azzalima kawai" Maryam ta nufi kofa a fusace, yayi saurin tarar gabanta yana bin jikinta da kallo sosai yace"koma ki shiga toleit ki wanke fuskarki masharanciya wato zaki fita a haka Momy ta zaci nayi miki wani abu ko" [30/05/2019 11:13 PM] ®Binta Umar Abbale: Domin ya kyaleta ta fita yasa ta nufi toleit din kamar yadda yace Zama yayi gefan kadon sai nishi yakeyi sosai shi kadai yasan halin da yake ciki game da yarinyar Maryam ta fito tana goge fuskarta , ya bita da kallo kawai har ta bude dakin ta fita Momy na zaune a farlo taji shiru tayi yawa , ta kalleta cikin zargi tace" kin gama Dota Allah yasa dai bai ci zalinki ba" Cikin "yar dariya tace" Momy kenan babu abinda yayi min na tsaya na hada masa wanki ne sannan Na matse masa kananun boxars din shi" "To sannu Dota Allah yayi miki albarka" Momy tafada cikin farin ciki Maryam kwata-kwata bata son su hada ido da Momy sabida ta fuskanci kallon tuhuma Momyn take mata, sai kawai tayi mata sallama ta fice da Sauri Momy ta bita da kallo cikin tsarguwa sai ta mike kawai ta nufi dakin Nasir din. Maryam kuwa tayi da tasani yafi dubu da tasan abinda zai faru da bata soma zuwa ba A kwance ta sameshi yayi rigingine ya zubawa POP din dake manne a saman dakin Momy tabi gadon da kallo ganin yadda duk ya hargishe ,wai nan an gyara, Shigowar Momy bai sa shi ya dago kanshi ba sabida jikinshi ya bashi cewar ita ce Ta tsaya a kanshi cikin kausassiyar murya tace"My son" Ya dago kanshi ya na kallonta Momy taga idonshi sunyi jazir sai gabanta yafadi, tabbas tayi ganganci da ta tura yarinyar dakinshi a halin tasan yananan Jikinta a sanyaye tace"mai kayiwa yarinyar nan? naga kamar ta fita a hargitse" Ya mutse fuska yayi yace"Momy ita baki tambayeta mai tayi min ba sai ni" "Ba dole in tambaye ka ba, sabida nafi kowa sanin halinka" Momy tafada cikin bacin rai Mikewa zaune yayi jikinshi a sanyaye yace"Momy wane irin hali ne dani"? "Kafi kowa sani ai" Murmushi yayi mai ciwo yace"Momy kenan , ki tambayeta in da abinda nayi mata, wai mai yasa zuciyarki take wasiwasi a kai na ne , Momy mai zanyi da wannan zabiyar yarinya, ok tunda abin ya zama haka, kar ki kara turo ta tayi min gyara a dakina" [30/05/2019 11:35 PM] ®Binta Umar Abbale: Momy tace"a kwai abinda ya faru tsakanika da ita myson ni ba Yarinya bace" Dariya ce ta kashi sosai ya rika yi ganin yadda Momy ta dage tana tuhumarsa Yace"ok toum Momy tunda kince haka sai kije kiyi mata ruwan zaki kawai" Kunya ce ta kama Momyn ta kai masa duka a kanshi tace"baka da kunya ko Myson " "To Momy kin dage sai tuhuma ta kikeyi wai mai nayi mata, ai in nayi mata wani abu daga lokacin da ta fita zaki ga alamu ko ta wurin tafiyarta ne" Momy tace"to mubar naganar ma daga yau na daina sata tayi maka aiki yafi alkairi" Tabe baki yayi kawai ya koma ya kwanta ,tace" ka fasa fita yanzu ne" "Yanzu zan fita Momy ina hutawa ne" "Ok sai ka fito" Ya fi miti goma a kwance bayan fitar Momy din sai mutsu-mutsu yakeyi duk ya rasa inda zai sa kanshi da kyar dai ya mike ya nufi toleit ya sake yin wani wankan tun kafin ya gama yafara jin wani sanyi-sanyi yana ratsa shi a daddafe ya fito cikin karfin hali yake kimtsawa zazzabi ne yake so ya rufeshi ,haka dai ya daure ya gama kimtsawa ya fito cikin shirin fita Momy ta kalli agogo tace"baka yi yamma ba kuwa myson dubi time" "Momy karki damu Hospital kawai zan shiga daga nan babu inda zan je" "To Allah ya tsare" Momy tafada Yana fita Giss dama yana tsaye ,sai kawai ya rufa masa baya Tony ya bude masa mota ya shiga yayi saurin zagayawa ya zauna gurinshi, Giss ya shiga Tony ya ja motar suka fita daga gidan. [06/06, 01:48] +234 808 996 5176: [31/05/2019 8:53 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *99* Bayan kwana biyu da faruwar al'amarin, Maryam ta rika kiyaye haduwarta da Nasir sabida wata irin kunyarsa take ji sosai kuma har yanzu soyyayrsa tana nan daram a cikin zuciyarta Yau misalin Tara Na dare suna zaune ita da Abdul a harabar gidan suna hira cikin nishadi ,shima yau kwanansa biyu da dawowa sosai Maryam tayi kwalliya tana cikin atamfa "yar Ghana anyi mata duguwar riga mai babban hannu sosai tayi kyau ta yafa mayafi kalar kayan fuskarta ta sha kwalliya suna zaune a cikin wasu kujeru farare masu kyau Abdul yace"insha Allahu a satinan za'akawo komai na aure za'a sa sati hudu daurin aure, in naje nadawo" Maryam ta sunkuyar da kanta cikin jin kunya tace"to Allah ya kaimu" Yace" maganar aikinki kuma zan samu Nasir da takkadunki nasan bazai ki daukirki ba tunda tunda takkadunki sunyi kyau Da sauri ta dago kai tana kallonsa jin abinda yace Tace" Kana ganin zai dauke ni kuwa kasan bama shiri dashi" Dariya Abdul yayi yace"karki damu nasan yadda zanyi dashi" Sai wajan karfe goma da rabi Abdul ya mike da niyar tafiya bayan ya aje wasu manya manyan ledoji Maryam ta mike ta biyo bayanshi suna tafiya suna hira har ya karaso kusa da motarshi, ya shiga yana kokarin fita , Mai gadi ya bude get din Nasir motar Nasir ta shigo cikin gidan Sai ya kashe motar kawai ya fito yana jiranshi Maryam na tsaye a gefanshi kanta a kasa,Sam bataso ta hada ido da Nasir din Giss ya bude masa kofa ya fito ,fuskarshi babu yabo ballasa ya mikawa Abdul hannu suka gaisa Abdul yace" yanzu nake zan can kada ma" Fuskarshi ya saki yace" yaushe kadawo ne Alhaji" "Yau kwana biyu da dawowa wallahi, nazo ganin amarya na" "Ok andawo lafiya ya aiki"? Nasir yafada yana binshi da wani kallo jin abinda yace "Alhmdullhi wallahi komai normal" Nasir ya zare hannunshi cikin gajiya yace"zan shiga ciki Abdul nima Na gaji ,gashi gobe nake saran zan wuce america amma bazan dade ba" "Allah ya kaimu da jirgin safe zaka bi ko na yamma"? "Na yamma" Nasir yafada yana kokarin barin gurin Abdul yace "zan shigo da wuri insha Allahu a kwai alfarmar da nake nema a gurinka" "Allah ya kaimu lafia" Yafada yana wucewa Giss ya na take masa baya Duk wannan abinda yake faruwa Maryam kanta a kasa tana jin duk irin share-sharen da Nasir yakeyi shi kuma Abdul din sai wani binshi yakeyi lallai ta yadda Farin jini da daukaka a jininsa take [31/05/2019 9:17 AM] ®Binta Umar Abbale: Ita yanzu ta daina shiga sabgarsa ma kwata-kwata sabida ta lura ba karamin dan iska bane Abdul yayi mata sallama ya wuce ita kuma jiki a sanyaye ta wuce bangarqnsu Momy na zaune cikin kujera tana kallo kuma tana jiran shigowar Nasir din sabida bayan fitarshi dazu Alh Salisu yazo ya kare mata rashin mutumci wai itace take zigashi yakeyin duk abinda yakeyi cikinsu babu Wanda yake gani da gashi ,sabida haka lallai in ya dawo ta ce masa yaje yana naimanshi ,aura shi da Mubina babu fashi, tunda haka Mahaifinshi yace kafin rasuwarshi. Momy ranta ya baci domin har kuka sai da tayi tunda take babu mutumin da ya taba tsayawa a kanta yayi mata cin nutumcin da Alh Salisu yayi mata yau, sabida haka mutukar ita ta haifi Nasir dole ne ya auri Mubina inyaso daga baya sai ya auri zabinshi. Yayi Sallama ya shigo Momy ta bishi da kallo har ya karaso kusa da ita ya zauna, ita kanta tausayinsa takeji ganin yadda girma ya hau kanshi da kananun shekarunshi amma da yake *Yaron* yana da ilimi cikin nutsuwa yake tafi da komai Yace"Momy na gaji wallahi" Cikin tausayi ta kalleshi ,ta kasa cewa komai ma Sai ya dago kai yana kallonta jin har ya shigo yayi magana Momy bata tanka mashi Lallai akwai wani Abu Ya gyara zamanshi sosai yace"Momy menene,? Bafa nasan in ganki cikin damuwa, uhmm lafiya lau Na fita na barki" "Myson lafia ba lafiya ba" Momy tafada tana gyara zama sosai tana fuskartansa "Tell me" "Momy fada min ko manene kinji" "Dazu bayan fitarka Kawunka yazo har cikin falon nan ya karemin zagi sosai wai lallai sai ka auri diyarshi ,sabida haka mutukar nice Na haifeka dole ne ka aureta domin mu samu kwanciyar hankali" Ranshi ya baci mutuka jin abinda Momy take fada masa Yace"Momy kikace "uncle Salisu yazo gida ya zage ki to akan me"? "Ga dalili nan na fada maka" Momy tafada "Ouk sabida a auri "yarshi yazo har gida ya zageki" Yafada a zafafe sai huci yakeyi" "Cam down My son, ban fada maka wannan magana ba fa domin ta daga maka hankali, kuma bance in kaje kayi mishi rashin kirki ba, ni dai kawai ga umarnin da na baka" Shiru yayi kawai ya koma ya kwanta hade da rimtse idonsa lallai dole yayiwa tufkar hanci domin kuwa babu shegan da ya'isa yazo ya runka tadaga mahaifiyarshi hankali wallahi ,sabida a halin yanzu ita kadai ce ta rage masa [31/05/2019 9:28 AM] ®Binta Umar Abbale: Momy tace"kayi shiru ba kace komai ba My son don Allah ka fitar dani kunya, wallahi nagaji da wannan cin mutumci" Da kyar ya dago kanshi ya zuba mata idonshi wadanda suka sauya kala yace"Momy kinaso in auri Mubina ko"? "Inaso mai My son" "Ki kwantar da hankalinki insha Allahu zan aureta tunda kinaso" Momy ta saki fuska sosai tace"Allah yayi maka Albarka My son Ubangiji ya shiga al'amarinka, yadda kake bina kaima In sha Allahu naka yaran zasu bika" Mikewa tsaye yayi yace"Momy nagode da addu'a, zan shiga ciki" "Ba zakaci abinci ba ne"? Momy ta tambayeshi Shiru yayi yana Dan murmushi Itama Murmushin tayi tace"OK zakayi halin naka ko" Sai ya saki dariya kawai yace" Momy ni tun a motana na cika cikina,in kinason saura in dauko miki" "A'a rabani da kayan zaqi nan" Momy tafada tana tabe baki [06/06, 01:49] +234 808 996 5176: [31/05/2019 4:58 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *100* Murmushi yayi kawai ya wuce dakinsa, zuciyarsa sai zafi take yi, shi yarasa mai yasa mutane sukeyin haka, amma dole zai tari Uncle dinsa, ya kiyaye zuwa gurin Momynshi yana bata mata rai duk abinda ya dameshi yafi mutumci ya tunkareshi da maganar Amma Sam! Bazai yadda da bacin ran Momynshi ba. Karfe goma shaura Abdul latif ya shigo gidan yayi parking din motarshi Nasir din ya kira a waya "hello Abdul din yafada bayan yaji andauki wayar "Kashigo ne"? Nasir din ya fada "Eh kana part dinka ko kana gurin Momy"? "Kashigo gurin Momy kawai" "Ok" Abdul yafada ya kashe wayar Momy Na zaune cikin kwalliya kamar ko da yaushe, suka gaisa da Abdul cikin sakin fuska tana tambayarshi mutan gida "Lafiya kalau Momy" "To masha Allahu" Nasir yana zaune kan kujera cin abinci ,hannunshi rike da waya yana latsawa Abdul ya karasa inda yake ya zauna kujara guda, gami da mika masa hannu "Ya a kayi ne Alhaji" Nasir yafada hannushi rike da hannun Abdul din "Normal Alhaji" Abdul yafada yana dariya Yace"ya shirye-shirye"? "Na kammala sai tafiya kawai" "OK kasan abinda ya kawoni gurin ka"? "Sai kafada" Nasir ya fada yana danna waya "Zan kawo maka takkadun Maryam ka duba don Allah ka dauke ta aiki a hospital dinka ,kasan a nan zan barta cikin Estet din mu Na family kafin in kammala ginina ,in kuma nasamu gurin zama zan dauketa mu tafi tare" Ba tare da ya kalleshi ba yace"wacece Maryam"? Abdul ya sha kunu yace"bana son iskanci fa" Fuskarshi ya hade yace"ban fahimci wace Maryam kake nufi ba,ai shiyasa na tambayeka" "Ok My wife dina yarinyar gidan nan" Abdul yafada babu wasa a fuskarshi Nasir ya dago kanshi yana kallonsa tsawon minti uku bai ce komai ba, ya saki Murmushi gami da cewa "a yanzu dai bama bukatar ma'aikata, in ma muna bukata to batayi ilimin da zata yi aiki a wannan asibitin ba" "Mai kake nufi"? Abdul yafada rai a bace "Bana nufin komai" Yafada hankalinshi Na kan wayarshi "Look Nasir ka tsaya kayi min maganar da zan fahimta bafa na son wulakancin ka Wanda ka saba" Abdul yafada ranshi a mugun bace Momy ta waiwayo da sauri ganin yadda Abdul din yake daga murya tace"lafiya wai naji kuna magana Sama-sama"? [31/05/2019 5:21 PM] ®Binta Umar Abbale: "Momy wai sabida yaron nan bai da kirki nace masa, ya dauki yarinyar nan aiki a asibitinsa, shine yake fada min magana" Momy ta kalleshi tana murmushi tace"duk abin ai ba Na zafi bane Abdul wace yarinya kake magana a kai" "Momy Maryam nake miki magana fa" "Ok Dota wai"? "Eh Momy"? Abdul ya fada yana mikewa tsaye ranshi a bace Momy ta kalli Nasir yana zaune har'ila yau hankalinshi na kan wayarshi Tace"Myson Dan Allah ina Neman alfarma nima ka dauketa aiki,wai maiye duniyar ne ,tunda dai Abdul din ya amince tayi ai shikkenan , Wanda ya taimaki wani shima Allah zai tai makeshi" "Momy ki rabu dashi don Allah kar Allah yasa ya dauketa zan cigaba da nema mata" "A'a duk baza ayi haka ba , ka koma ka zauna mu kashe magana" Momy tafada tana kallon Abdul din A gogo ya kalla yace"Momy wucewa zanyi wallahi banason abin bacin rai , zamu iya rigima dashi yanzu" Cikin mamaki Momy tace"akan mace zakuyi rigima da Dan uwanka Abdul"? Kunya ta kamashi sai ya sunkuyar da kanshi kawai Momy tace"koma ka zauna" Ya koma ya zauna kawai gami da dauke kanshi yaki yadda ya kalli Nasir din Shi kuwa babu abinda ya dameshi Momy tace"Myson "mai kace a kan maganar"? Tafi minti biyu kafin yayi magana, daga bisani yace"Momy ni a yanzu bani da lokaci amma zata iya zuwa gurin Dr Sofia tayi mata intervio shikkenan sai ta ajeta a matsayin da ya dace" "To ai babu matsala sai taje din" Momy tafada,ta cigaba da cewa kai Abdul kaji abinda yace" "Momy babu komai ai sai taje tunda naima takeyi,Allah ya rufa asiri" "Ameen ameen" Momy tafada ta cigaba da cewa dan Allah kar Ku yadda wata mace ta farraqa tsakaninku kunji ko" "Momy kar kidamu insha'Allah" Abdul din yafada yana mikewa da niyyar tafiya yayiwa Momy sallama Bayan fitarshi Momy tace"don Allah my son ka rage girman kan nan gami da izza domin babu inda zata kai ka" Dariya yayi sosai har sai da habarshi ta lo6a yana kallon Momy din yace" Momy yaya ake girman kai don Allah mutane da dama suna fadin haka a gareni , basu San cewar ni haka nuture dina ne ba" "E ai duk da haka my son kana karawa da wani ni dai nace ka daina" "Insha Allahu Momy kiyi min addu'a" Momy ta zauna suka cigaba da hira cikin so da kaunar juna. [06/06, 01:49] +234 808 996 5176: [01/06/2019 5:11 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *101* Nasir bai tafi America ba sai da yaje gurin kawunshi Salisu, sabida yadda yaga Hankalin Momy shi ya tashi a kan al'amari, nan uncle Salisu ya rika kwantar da kanshi yana rarrashinsa, da yayi hakuri ya auri Mubina, Nasir yayi mamaki ganin yadda yake kwantar masa da kai sai kawai ya basar , yace" magana ta wuce amma don Allah kar ka kara tayarmin da hankalin Momy domin abinda kayi mata ya daga mata hankali, zan wuce america, sati biyu zanyi zan dawo in yaso sai muyi maganar, Abin mamaki Dadyn Mubina ya dinga washe baki yana shi wa Nasir albarka nan Nasir ya tafi ya barshi sai mamakinshi yake,lallai mutane basu da kirki, wato in kana da kudi komai kafada dai-dai ne ,shi kanshi yasan ba don Allah uncle din nashi yakeso ya hadashi aure da diyarshi ba. **** Yau satin daya da tafiyar Nasir ,Abdul ma ya tafi bayan ya kammala komai na maganar aure rana kawai ake jira,cikin so da kaunar juna sukayi sallama da Maryam. Momy kadaici duk ya dameta sai ta fito harbar gidan ta zauna kan kujera kawai nan su Nafi'u suke zama da'ita suna hira Maryam ma sai ta samu gurin zuwa , siyi ta hira cikin fahimta Ranar Momy ta tashi ta shiga ciki sai ta bar wayarta kan kujera Maryam na zaune suna chating da Abdul sai Murmushi takeyi kawai da'alama hirar tana mata dadi Wayar Momy tafara kara da sauri ta kalli fuskar wayar, Myson ta gani yana yawo a fuskar wayar. Gabanta ya fadi tayi kamar ta dauka wata zuciyar tace kar ki dauka, wayar ta katse kafin ta farga wani kiran ya kara shigowa, Sai da takusa katsewa sannan ta daga batare da tace uffan ba Ajiyar zuciya taji yana saukewa kafin taji wani irin voice da ya kusa sumar da ita a zaune Momynahhh" Taji ya fada yana ajiye numfashi Shiru babu magana "Please Momy kiyi min magana mana yinin yau banji muryarki ba ayyuka sun dame ni" Maryam tana ta kokawa da zuciyarta, jikinta yayi bala'in daukar dumi domin Nasir ya gama kashe mata gangar jiki, gaskiya tana bala'in kaunar Nasir "Momy" Maryam taji yafada da ainihin muryarsa ,sai taji kamar ma acikin damuwa yake Sai tayi saurin kashe wayar tana sauke ajiyar zuciya daki-dai [01/06/2019 5:38 PM] ®Binta Umar Abbale: Momy ta dawo gurin, ta kalli Maryam dake zaune tace"Dota na barki ke kadai ko" Maryam tayi murmushi tace"A'a Momy chating nakeyi ma" Wani kiran ne ya kara shigowa wayar Momy a karo na uku Momy tayi saurin daukar wayar tana dariya Tace"Myson yau nayi fushi ,nayi ta tsammanin kiranka tun da safe naji shiru nace Allah yasa lafiya" Ajiyar zuciya ya sauke yace"Momy ina ta magana shine kika shareni ko" Cikin mamaki tace"yaushe akayi haka, My son"? "Yanzu Momy na kira sau biyu ina ta magana naji shiru" Momy tayi murmushi tana kallon Maryam tace"ba nice na daga wayar ba Myson Dota ce wallahi ni Na shiga cikin gida" Shiru yayi na minti biyu sannan yace"Momy mun gama magana da uncle ,in nadawo za mu tsayar da magana ina fatan haka yayi miki" "Yayi dai-dai Allah yayi maka albarka" "Ameen ameen Momyna" Sukayi shira sama-sama sannan yayi mata sallama dama a cikin busy yake yanzu ma free ya samu shiyasa ya kirata sabida duk abinda yakeyi hankalinshi na kanta. Bayan Momy ta aje waya ta kalli Maryam cikin murmushi tace"Dota Son'ya kira waya kinki magana mai yasa"? Maryam tayi murmushi tana tunanin abinda zata ce ,da kyar dai tace "Momy kafin inyi magana ya kashe wayar shiyasa" Dariya tayi tace"ina fatan dai kinje anyi miki intarvio kamar yadda ya fada" "Momy ban je ba" "Mai yasa Dota" Shiru tayi kanta a kasa domin tun lokacin da Abdul ya fada mata ga yadda sukayi da Nasir wai lallai taje asibitinsa gurin wannan matar da ta tsana taji kwata-kwata aikin ya fice mata a rai sabida in har Sofia ce zata mata intervio sai dai ta hakura da aikin Momy tace"ban sanki da haka ba Dota kije kinji ko tunda dai yace ki je babu matsala" "Shikkenan Momy zanje insha Allahu gobe" "Yawwa Dota Allah yayi miki albarka, kema na kusa yin missing dinki ko"? Maryam ta rufe fuskarta da gyale tana murmushi Momy ta rinka dariya tace"ke kam kin fiye kunya wallahi" Da sauri Maryam ta mike ta bar gurin fuskarta a rufe Momy ta bita da kallo tana dariya kawai tana girgiza kai Yarinyar tana burgeta sosai [06/06, 01:50] +234 808 996 5176: [01/06/2019 6:28 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *102* Lokaci yana ta matsowa Malam Ya'u yayi shirye-shiryensa aunty ma ba'a barta a baya ba tana ta gyara "yar ta Maryam kuwa ganin lokaci ya matso jikinta duk yayi sanyi komai take kokari takeyi soyyayar Nasir tanata sasakar zuciyarta tarasa yadda zatayi da komai bata jin dadinshi, saura kwana uku daurin aure Nasir ya dawo gada america, Momy ta rinka murna tare suka shirya masa abinci mai rai da lafiya ita da Maryam, shiyasa suna kammalawa Maryam ta gudu sabida Sam! Bata so yazo ya tadda ta ya ci mata mutumci Momy ta rinka shi mata albarka Wanka tayi ta kimtsa jikinta domin sunyi waya da Abdul yace gashi nan zuwa Shi kuwa Nasir yana zaune Momy ta tisa shi a gaba tana lallabashi lallai sai yaci abinci shi kuma yana botsarewa Momy ta kalleshi tana shan kunu tace" yanzu zamuyi fada dakai wallahi dube ka fa duk ka yi Dan wuya nasan baka cin abincin kirki ko a can sai ciye-ciyen da kasa ba" Shagwaba yake mata sosai kamar wani yaro kankani Ita ko kamar ta bashi abincin a baki haka takeji sabida yadda taga duk yayi rama sati biyu kacal shiyasa kwata-kwata bata kaunar taga yayi wata dugowar tafiya Sai da yagama sangartarshi sannan ya fara cin abincin Momy tace"ni har fargabar kayi aure nake sabida ban San matar taka ko zata tsaya ta kula da kai ba" Murmushi kawai yake mata yana kara jin so da kaunarta cikin zuciyarsa Bayan ya kammala ya goge bakinshi , ya maida hankalinshi kanta yace"Momy a wannan satin zan fitar da zakka, zanje can birnin kudu zanyi musu a can" "Masha Allah my Son Allah ya kara albarka" "Ameen Momy" Nasir yafada yana mikewa yace"zanje inyi Wanka in kwanta in huta Momy" Momy tace "Allah ya huce gajiya sai ka fito" Dakinshi ya nufa komai tsaf-tsaf dashi sai qamshin turaran wuta yakeyi sai ya zube tarkacan dake hannunshi ya nufi toilet domin ya Dan watsa ruwa ko jikinshi ya warware dama wayoyinshi duk ya kashesu sabida yasan yanzu, za'aita damunshi a hanashi hutawa da Abbas kawai sukayi waya Bayan ya fito ya sanye wando 3Q sai kawai ya kwanta kan bed dinshi yayi rigin gine gami da dafe kanshi da duk hannunwanshi, shi kadai yasan abinda yake damun zuciyarsa [01/06/2019 7:30 PM] ®Binta Umar Abbale: Kullum abin kara kaimi yakeyi mutukar zai kwanta bacci babu dare babu rana sai yayi wannan masifaffaen mafarki wai gashi yana yin sex da yarinyar da yai wa muguwar tsana a rayuwarshi. In ya farka kuka ne kawai baya yi sabida tsabar bakin ciki da bacin rai jikinshi kaca-kaca yake tashi dole komai dare yaje yayi Wanka ko da yaje america ma bata canza zani ba, sabida abin ma ya kara qaimi sabida yadda"yan matanshi na can suka matsa masa kullum sai sunzo sun dameshi, sai tayi da gaske yake tsallake kai dinsu domin yayi alkawari bazai kara kusantar zina ba ,shima romance din da yakeyi so yake Allah ya yaye masa Da kyar bacci ya dauke shi mai dauke mafarkai kamar ko da yaushe yau ma haka ya tashi jikinshi kaca-kaca yayi ta jan tsaki dole ya sake wani wankan ya fito yanajin nauyin jikinshi sabida baccin magariba dama haka yake sawa jikin mutum duk ya mace Momy ya samu zaune a farlo bayan yadawo daga sallah magariba sai kawai ya zube gabanta yana rike cikinshi Momy tace "Lafiya My son" "Momy marana ta dameni da ciwa wallahi" Yafada yana rimtse idonsa Kallonsa Momy tayi tana nazarinshi kadan ta dauke fuskarta tace" mai ya jawo maka ciwon Mara"? "Momy ban sani ba nima" Yafada yana kokarin bagarar da maganar Momy tace"shiyasa banaso kake shaye-shayen kayan zaqin nan mybe sune suke haddasa maka ciwon" Momy tafada tana kauda kanta sabida ta Riga ta gama fahimtar abinda yake damunshi. [06/06, 01:50] +234 808 996 5176: [02/06/2019 6:54 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *103* Shima bai sake cewa komai ba, kawai sai ya lumshe idonshi gami gyara kwanciya kan kujera Momy ta rika satar kallonshi tana nazarinshi, dole ne ta matsa masa yayi aure ,sabida duk ta gama fahimtar abinda yake damunshi, ta sauke ajiyar zuciya kana tace"Myson " bude idonshi yayi ya zuba mata su, tace"Yaushe kuka tsayar da maganar daurin auran"? Zakudawa yayi yana ciccije bakinshi yace"zamuyi waya in anjima" Momy tace"mai zai hana a hada dana Abdul, nan da sati biyu masu zuwa" gabanshi ne ya fadi jin abinda Momy tace, amma sai ya gwada mata halin nashi Yace"Momy waye Abdul kuma" Girgiza kai kawai tayi sabida ta San halin kayanta "Abdul latif na kawunka Muktar" Yayi shiru kamar ruwa ya cinyeshi "Kayi shiru baka ce komai ba" "Wane date ne"? "Ai lokaci yayi nan da sati biyu masu zuwa" Gabanshi ya rika wani irin bugawa fat!fat!fat , ta tabbata kenan Abdul zai auri ta batare da ya kawar da wannan muguwar sha'awar tata dake damunsa ba Jikinshi yayi bala'in sanyi sosai da sosai Yace"shikkenan Momy Allah ya nuna mana sai ayi yanda kikace" "Allah yayi maka albarka,My son" Momy tafada "Ameen ameen Momy" "Yanzu wane shirye-shirye kakeyi, yau tilas kaje gurin Mubina ku gaisa" "To Momy za'ayi" Yafada idansa a lumshe Momy taga duk yayi sanyi tace" naga jikinka yayi sanyi My son ko Na takura maka ne"? "A'a Momy ina da damuwa ne" Ita ma jikinta tayi sanyi Yaron ta yana cikin damuwa lallai itama tana cikinta "Kafadi min abinda duk yake damunka"? Momy tafada babu alamun wasa a tartare da ita,gaba daya ta maida hankalinta kanshi Shiru yayi yana da wurwurar abin cikin zuciyarsa yana jin ya fada mata ko kar ya fada mata. Momy ta kara maimai tamasa tambayarta. A jiyar zuciya ya sauke gami da bude idonshi sannan ya gyara zamanshi yana kallonta yace"Momy wani mafarki nakeyi Wanda yake damun zuciyata kuma ba da kowa nakeyi ba sai da wannan yarinyar ta cikin gidan nan, shiyasa nace miki mayu ne, kinki yadda Momy yarinyar ta rike wuta a kaina kullum sai tazo cikin bacci Na ta takura min babu dare babu rana Momy ina cikin musiba" Ya karashe maganar gwanin tausayi, domin shi abin ma tsoro yake bashi [02/06/2019 9:11 AM] ®Binta Umar Abbale: Momy tace"wane irin mafarki ne wannan My son"? Shiru yayi "Tambayarka nake fa" "Momy mubar maganar" "Naqi bari" Momy tafada kai tsaye idanta tsaye a kanshi Murmushi yake shima ya zuba ma ido Momy tsaf ta fahimci abinda yake damunsa Tace"My son fitinar ka yawa gareta,Allah ya rufa asiri" Dariya ce ta subuce masa ya dinga yi Momy itama dariya take tana girgiza kai Yace"yau hutawa zanyi Momy babu inda zani" "Gwara ka huta ai,amma dai dole da yamma kaje gurin Mubina ko" "Eh Momy yanzu ma sabida ita na kashe wayana sabida tun ina jirgi take takuramin" Dariya Momy tayi tace"soyayarku a ta mussaman ce" "Wane irin ta mussaman Momy nifa Sam bata yi min ba wallahi Dan dai kawai Na faranta miki rai ne" "Nima nasani Myson yarinyar tarbiya bata isheta ba ,amma in dai tana sonka zaka iya juyata kayi mata tarbiya" Tabe baki yayi yace"wani babban abin haushi ma ,Hanifa kanwarta tana tan tana tada hankalinta sai faman shirme take min a waya wai yaya zanyi mata haka" "Wace Hanifa kake magana" Momy tafada cikin mamaki "Kanwarta, itama wai sona take Mtsss Momy tayi dariya tace"to Allah ya sawaqe,Allah ya kawomu wani zamani ni "yasu" "Momy shashanci ne da iskanci kawai babu maganar zamani anan" "Allah ya kyauta" Momy tafada Nan dai suka zauna hira sama -sama har wajejan sha biyu Na dare ,sannan Momy tace yaje ya kwanta Yana shiga dakinshi ya kunna wayoyinshi nan da nan sakkoni suka rika shigowa, ko sauraron wayar baiyi ba sai da yayi Wanka yayi shirin bacci sannan ya fara duba sakkonin Message din Mubina sun fi goma tsaki ya ja yafara duba sakkonin mutanenshi, wayarshi tafara kara sunan Mubina yana yawo kan fuskar wayar Kin dagawa yayi har ta katse , ta kara kira a karo na biyu nan ma saura kiris ta katse ya daga batare da yace komai ba. [06/06, 01:50] +234 808 996 5176: [03/06/2019 1:18 PM] ®Binta Umar Abbale: [03/06/2019 9:22 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *104* Mubina kamar ta fashe da kuka tace"Yanzu Nasir ni kake wulakantawa, nafi sati daya ina kiranka a waya Dan wulakanci kaki dagawa sai yanzu ka gadama" Tsaki yaja yace"kinga Malam karki dameni, tunda dai na amince shikkenan kuma mai kikeso nayi miki ku so kike in aje aiki in tsaya dan kin kira waya ina sauraron shirme da shiri ririta, karki kara yimin makamanciyar magana irin wannan ya karashe maganar yana Jan tsaki a karo na biyu Jikinta ne yayi sanyi sosai dama tasan za'ayi haka dashi Itama sai tau fada tace" kasan bazan jure wannan rashin mutumcin naka ba wallahi [03/06/2019 1:17 PM] ®Binta Umar Abbale: Kashe wayar yayi kawai bai tsaya sauraronta ba zuciyarsa sai zafi takeyi ,sakkonin yake dudduba wani kiran ya kara shigowa wannan baby ce katse kiran yayi nan ma ya cigaba da abinda yakeyi , sai da yaga duba sakkonin sannan ya kira Sofia a waya cikin turanci suke magana, nan ya ke tambayarta yaya aiki dafatan komai babu matsala. Basu jima suna magana ya kashe waya, Ya dade kafin bacci ya dauke shi, biyar saura Na asubah ya tashi har an idar da sallahr asubah duk jikinshi a mace yakeyin komai, tun jiya da Momy tafada mishi labarin auran Abdul da Yarinyar jikinshi yayi sanyi nan falo ya zauna yana Jan carbi Momy na sama bata sakko ba Har bacci ya dauke shi bacci mai tartare da damuwa da wahala gami da gajiya Momy ta sakko kamar ko daushe cikin kwalliya, ta tsaya suna magana da Uwani mai aiki, Uwani tace" naga uban gidana yana bacci a farlo ,Momy ta cikin sauri ta juya tana kallon farlon Nasir ta hango kwance cikin kujera bacci yake sosai da sosai Wani irin tausayinsa ne ya kama Momy sai ta zauna kusa da kafafunsa tana kallonsa cikin tausayi da kauna irin ta uwa da danta , shi kam bai San ma abinda yake faruwa bacci mai nauyi ne ya daukeshi. [03/06/2019 2:21 PM] ®Binta Umar Abbale: Sai wajan karfe tara da rabi ya tashi , yana bude idonshi ya saukesu kan Momy, cikin mamaki ya mike zaune yana mika ya kalleta gami da cewa "Momy bacci nayi anan"? "Bacci kayi sosai Myson" Momy tafada tana kallonshi Agogon hannunshi ya kalla yana mamakin yaya Akayi bacci ya daukeshi a nan batare da ya shirya ba "Momy bari in yi wanka " yafada yana mikewa "Sai ka fito My son" "Ok Momyna" Cikin sauri ya kammala komai ya fito ,Momy tace"kazo ka karya yau nasa Uwani tayi maka kunun gyada gashinan yaji madara" "Ok Momy" Kai tsaye daining din ya nufa Momy ts hada mishi yaji madara sosai tace"ko in zuba maka abinci ne"? "A'a Momy kunun ma ya isa" "Kadaure kaci ko yaya ne" "Momy wannan ma ya'isa kinsan yanayin cikina yanzu sai ya rikice "Amma dai yau karkayi ciye-ciyen kayan zaqin nan don Allah" Momy tafada gwanin tausayi Dariya yake yace"insha Allah Momyna" Mikewa yayi yana gyara links din hannunsa, yace"zan wuce Momy amma kafin in tafi zan shiga asibitin in ga abinda yake faruwa" Momy tace"to Allah ya kiyaye hanya a gaida "yan uwa da abokan arziqi, har waje ta rakoshi Giss yana tsaye yana jiran fitowarsa, Yayi sauri ya karbi wata karamar dake hannun Nasir din , ya bi bayanshi inda motarshi take Momy sai addu'a take ta zabga masa , Tony ya bude masa motar ya shiga da Sauri ya rufe ya zagaya ya bude mazauninshi ya zauna gami da kunna mota suka fice daga gidan Maryam ce take bin titi a nutse tana sanye cikin atamfa riga da zani mai kalar ja tayi amfani da mayafi kalar atamfar, takalmin dake sanye a kafarta mai tsine ne sosai sabida haka a nutse take tafiya, Maryam najin takaicin tafiyar nan sabida kafin ta fita babban titi akwai tafiya , sosai yawanci dama duk da motoci suke fita in ba lalura ba babu Wanda zaka gani yana tafiya da kafa cikin Estet din tunda guri ne Na wane da wane, so take ta fita babban titi domin ta samu Napep , tayiwa Momy Alkwari zataje yau hospital din, amma in taga da wulakanci bazata jura ba [06/06, 01:51] +234 808 996 5176: [04/06/2019 9:18 PM] ®Binta Umar Abbale: [04/06/2019 7:26 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *105* Tun daga nesa ya fahimci ita ce sai yace ma Tony yaja motar a hankali har suka iso daf da ita, Nasir ya bawa Giss umarni ya fita yayi mata magana da yawonshi, batare da bata lokaci ba Giss ya bude Mora domin cika umarnin da aka bashi. Maryam gabanta yayi wata muguwar faduwa ganin Giss ya tari gabanta domin baza ta taba mancewa da wannan fuskar ba ,gabanta yana faduwa tace"Lafiya malam kazo ka tare min hanya"? Cikin yanayi hausarshi yace" oga ne ya bada Umarnin haka" Cikin mamaki ta tsaya tana kallon motar , ahankali glass din motar yake yin kasa fuskar Nasir ta ban yanna, ya dago kanshi gami da kallonta, ita kuwa gabanta ya rika faduwa tamkar qirjinta ya tsage Kai tsaye yace"ina zaki je"? "Ina zakije"? Maryam ta maimaita maganar cikin mamaki! Fuskarshi ta kalla taga ya hade fuska tamau! "Ai kena a kayi" Maryam tafada kai tsaye Banzan kallo yayi mata gami da cewa" makaryaciyar banza da wofi, zaki tafi gantali kin dai" Yafada yana mata wani kallon gani-gani Maryam ranta yayi mugun baci amma sai ta dake kawai ta kama hanya zata wuce batare da tace komai ba Nasir yayiwa ma Giss alama ya shigo su tafi dama so yakeyi ya bata mata rai kuma yayi nasara Haka Tony yazo ya wuce ta fuuuuuu da mota, Zuciyarta ta dinga wani zafi, tanaji kamar ta juya ta koma gida kawai amma in ta tuno tayiwa Momy alkwari sai zuciyarta ta karaya Haka ta fita babban titi ta samu Napep ta hau kai tsaye (N Alhussen Specialyst Hospital) A waje tace ya sauke ta tafito tana gyara zaman mayafinta sannan ta bude handbag din ta tafito da kudinshi ta bashi, sannan ta wuce ciki Tana shiga taga motashi a harabar gurin a aje Tony a jingeni da ita ,sai gabanta ya ruqa faduwa da tasan nan zaizo wallahi da babu abinda zai kawo ta ,tasan yau za'ayi wulakanci a asibitin [04/06/2019 8:32 PM] ®Binta Umar Abbale: Kafin tagama tunani sai ta hangi Nasir din ya fito tare da Dr Sofia da wasu "yan mata uku a bayansu, kai tsaye gurin motarshi suka nufa sai tayi saurin kauda kanta tana diri-diri kamar ta ruga a guje Mamaki ya kamashi ganinta a asibitin zuciyarshi yace tazo kenan. Ganin sun tsaya suna magana ne yasa ta karasawa gurin da suke din cikin turanci tace"sunana Maryam Arma Ya'u Ta mika Dr Sofia hannu suka gaisa Dr Sofia ta rika tunanin kamar ta San wannan fuskar sabida kwata-kwata kammanin Maryam din bace mata sukayi Dr Sofia ta duba takkadun da suke hannunta tana duba sunan domin sai yaga kamar sunan daya, tabbas hakane, tadago kai tana kallonshi gami da cewa "ita ne wannan kenan"? Daga mata kai yayi kawai yana kokarin barin gurin batare da ya kalli inda Maryam din take tsaye ba kai tsaye motar ya shiga Giss yabi bayanshi Tony yaja suka fice Kallon kallo ake tsakanin Maryam da Sofia domin sai yanzu Sofia ta gane Maryam din Cikin turanci tabasu umarnin da su biyo bayanta Haka suka bita har Maryam din Nan Dr Sofia tabawa "yan matanan biyu uniporm ko wacce tasan matsayinta, sannan ta kalli Maryam a qasqance Tace" Ke kuma zaki na mana goge goge da aike-ake a nan in kinga zaki yi to ,za'a biyaki naira Dubu hamsin" Shiru Maryam tayi tana tunanin kaskancin yayi yawa wato ita ce zata zama Clenar a asibitin bayan tana ganin akwai masu goge -goge a hospital din ba [04/06/2019 9:17 PM] ®Binta Umar Abbale: Cikin turanci tace" Ok, yaushe zan fara aiki"? Dr Sofia ta kalleta cikin mamaki ganin Sam ranta bai baci ba ko kadan tace" ranar Monday mai zuwa" Cikin turanci tace "amma ina naiman alfarma guda daya" Sofia tayi mata wani dan iskan kallo tace "wani irin alfarma ko fara aiki bakiyi ba" Cikin nutsuwa tace"zanyi aure a wannan satin ina naiman alfarmar zuwa bayan sati guda sai in fara aiki" "Wannan kuma bani zaki tambaya ba sai ki bari in Oga ya shigo sai kiyi mishi magana" Dr Sofia tafada tana kokarin wucewa. Maryam ta bita da kallo kawai har ta shige wani daki Girgiza kai tayi kawai itama ta bar gurin tabbas yazama dole ta nemi wannan alfarmar gurin Nasir, zata jure duk irin wulakancin da zai yi mata Nasir kuwa yana fita daga hospital din kai tsaye birnin kudu suka nufa Sai biyar Na yamma ya baro garin a mutukar gajiye yake in banda ciwo babu abinda jikinshi keyi sabida yadda yayi zurga zurga a garin tunda mutan garin suka ji labarin zuwansa suke ta turereniyar zuwa karbar zakka gaskiya mutane sunji dadin zuwanshi Duk da haka bai koma gida ba sai da ya je gidan bursina nan ma yayi musu rabon kayan abinci sosa nan ma yayi rabon kudi kamar babu gobe sosai Media suke su suji ta bakinshi yaki cewa uffan, har ya gama ya fito suka biyo bayanshi yaki tankawa, sai kawai suka rika daukarshi a photo Momy na zaune a harabar gidan kamar ko da yaushe suna hira da Maryam motar Nasir ta shigo cikin gidan Tony yayi parking da sauri ya fito ya budewa Nasir mota ya fito duk jikinshi sanyi kalau, Momy tayi saurin mikewa tsaye tana kallonshi ganin yadda yaron nata ya fada lokaci guda duk lebanshi ya bushe , idanshi sun kankance sai lumshewa yake Tun kafin ya karaso Momy ta cimma sa ta rike hannunsa suka nufi part dinta tana tambayarshi abinda yake damunshi Maryam ta bisu da kallo sai taji wani mugun tausayinsa ya ratsata ji take kamar tafashe da kuka ta Dade a gurin tana ta tunanin Nasir din ga kudi ga komai ga jin dadin amma daga gani bashi da kwanciyar hankali shekarunshi basu kai ba Allah ya Dora masa jagoranci yanzu Wanda suke ci a karkashinsa Allah yayi yawa dasu, ita kanta zata fadi alkairinshi, shidai barshi da mugun halinshi [04/06/2019 9:30 PM] ®Binta Umar Abbale: Jikinta a sanyaye ta mike daga gurin itama ta nufi bangaransu A kujera ya zube Momy ta zauna tana kallonshi har yanzu hannunsa na cikin nata "Momy nayi wata muguwar gajiya wallahi jikina ciwo yake" Nasir yafada yana lumshe ido "Kayi yawo ne a rana My son"? "Ko daya Momy hayaniyar mutane ne kawai" "Kai fa baka son hayaniya ko myson"? Momy sosai kuwa, ga media suka dameni lallai sai nayi musu magana ,Momy to ince musu me"? "Gwara da kayi shiru yafi" Momy tafada Ta cigaba da cewa "kazo kaci abinci ko' "Momy bari inyi wanka yau zan baki mamaki zanci abinci sosai" Mikewa yayi ya nufi bedroom dinshi Momy tace "sai ka fito My son" "OK Momy" Momy ta mike itama jin ana kiran sallahr magariba [06/06, 01:51] +234 808 996 5176: [05/06/2019 10:45 AM] ®Binta Umar Abbale: [05/06/2019 10:18 AM] ®Binta Umar Abbale: [05/06/2019 9:32 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *106* Ban garan su Hajiya Rakiya mahaifiyar Abdul kuwa taja tunga ta kafe tayi rantsuwar Abdul ba zai auri Karuwa ba sabida taji labarin cewar yarinyar "yar iska ce , shi kuma Mahaifin Abdul yayi rantsuwar mutukar yana raye a duniya sai anyi wannan aure, yau Abdul ya diro garin cikin farin ciki da annasuwa sosai yake shiri amma yana zuwa ya tadda tashin hankali a gidan Hajiya tace masa mutukar ya sake ya auri Maryam to sai ta tsine masa Duk yadda zaiyi ya fahimtar da ita taki ta saurareshi sabida Haka yake cikin tsananin tashin hankali Ban garan Mubina kuwa shiri take sosai da sosai burinta ya cika zata auri Nasir ita dai Allah ya sanya mata kaunarsa Yanzu Hanifa bata da babbar makiyya kamar Mubina wacce suke Uwa daya uba daya gaba sukeyi sosai da sosai Bangaran Nasir kuwa babu wani shiri da yake Harkokin shi kawai yakeyi batare da ya saurari Mubina ba gashi gone daurin aure Aunty ita da Yaya Rabi Na zaune a falo suna kara duba kayan lefen Maryam Yaya Rabi tace"gaskiya yaron nan yayi kokari sosai duba saitin a kwatu har dozin ,o ni "yasu yarinyar nan ina zata kai kaya" Aunty ta sauke ajiyar zuciya tace"wallahi ni jikina ma yayi sanyi ji nake kamar a kwai wani al'amari da zaifaru" "Babu abinda zai faru sai alkairi ki kwantar da hankalinki" "Allah yasa a gama hidimar bikin nan lafiy.... Kafin ta karasa suka dinga jin sautin tafiya kwas kwas kwas Hajiya Rakiya tare da Hajiya Mairo babbar kawarta suka yi sallama cikin gidan Aunty ta amsa tana kokarin mikewa tsaye kafin ta mike din sai gasu sun shigo sai falo Yaya Rabi tace"maraba lale marhabin sannunku da zuwa" Hajiya Mairo ta yi wani mugun shan kunu tana kallonsu dai-dai sai ya mutse fuska take [05/06/2019 9:55 AM] ®Binta Umar Abbale: Aunty tace"Bisimillah mana Ku shigo ga guri ku zauna" Hajiya Mairo tayi mata wani dan iskan kallo na raini tace"ai Baku da gurin da zamu zauna anan mutsiyata fatararru" Yaya Rabi tace"to Hajiya lafiya mai ya faru"? "Au tambayar abinda ya faru kike mutsiyata talakawa masu gadon talauci" Shiru Yaya Rabi tayi kawai tana kallo Hajiya Mairo ita kuwa Hajiya Rakiya takasa cewa komai sai kallon banza take watsa musu Hajiya Mairo tace" gargaji mukazo mu yi muku wannan Umarni muke Baku mutukar kaka sake a kayi wannan auran wallahi sai kun gwammace kida da karatu babu arziqi zaku kuma garinku Na gado, wato kunga dukiya idanku ya rufe shegu fatararru to in abinda kuke bukata kenan, zamu yanke muku talauci Yaya Rabi ta numfasa tace"to duk munji abinda kuka fada Hajiya mu bamu isa mu hana abinda Allah ya hukunta ba idan yarinyarmu matar yaron nan ce, mu baza mu hana abinda duk Allah ya hukunta ba, Maganar zaku yanke mana talauci kuma wannan babu mutumin da ya isa ya Yankewa mutum talauci sai Allah, sabida haka kullum cikin godiyar Allah muke da ya barmu a wannan yanayi na talauci , kuma bamu cewa nema gurin uban kowa ba [05/06/2019 10:43 AM] ®Binta Umar Abbale: Hajiya Mairo ta zabura tana nuna Yaya Rabi tace" ke mutsiyaciya zagina zakiyi ne , mutukar kika sake kika zageni wallahi sai kin qare rayuwarki a kurkuku" Aunty tayi wani murmushi mai ciwo tace "Don Allah kuyi hakuri Hajiya duk abin bai kai na haka kuyi hakuri don Allah kuje Ku jawa yaronku kunne tunda shi ne yakeso mu bamu ce dole ba" Hajiya Mairo ta bude jakar hannunta ta fito da damin kudi ta watso shi cikin farlo tace" Ku diba gashinan mutsiya ta kawai in kunne yaji jiki ya tsira, Kafin su an kara har sun fice daga gidan Shiru Na tsawon mintina goma babu Wanda yayi magana tsakanin Ya Rabi da aunty. Ya Rabi ta numfasa tana kallon aunty tace"wannan wace irin masifa ni Rabi" Aunty tace"kinga abinda nake fada miki ko Yaya" "Dama tun safe jikina yake bani akwai wani abu da zai faru gaskiya ina ganin in da matsala sai a hakura yanzu ki duba kiga irin cin mutumcin da mutanan nan suka zo suna mana" "Kul wannan ba huruminki bane, wannan al'amari Allah ne ya hukuntashi kuma da marigayi Alh mai gidan nan, sabida haka sai cika mass burinshi wanda ya bari" Aunty tafashe da kuka tace"wallahi ina tsoran rashin mutumcin wadan nan mutanan" "Duk abinda zasuyi suje suyi, baxa su taba hana Allah ikonshi ba sabida haka ki kwantar da hanlalinki" "To shikkenan Allah ya sanya alkairi" Aunty tafada tana goge hawaye **** A mutukar gajiye Maryam ta dawo gida ga wata irin yunwa da ishirwa sun addabeta , sabida haka ko da tadawo din ruwa ta nema tasha sannan ta kwanta tana sake-sake tarasa inda zata tsoma ranta taji dadi Wayarta ta dauka ta rike hannunta tunani take ta kirashi ko kar ta kirashi Dan gaskiya baxata taba zuwa gurinshi wai ta tambayeshi wani abuba shiyasa tayi dabarar satar numbarsa a wayar Momy. [05/06/2019 12:54 PM] ®Binta Umar Abbale: Wata zuciyar tace ki kirashi kawai ki gani ai a wayane Zuciayrta na dar-dar ta danna numbarshi, sai da kusa tsinkewa sannan ya daga, tare da yin sallama Maryam ta sauke ajiyar zuciya jin muryarshi nan da nan jikinta ya soma rawa sai tayi shiru tamkar ruwa ya cinyeta "Hello" Nasir yafada daga bangaranshi,shiru ba'ayi magana ba sai faman ajiyar zuciya yake ji Number wayar ya duba sabuwa domin ba'ataba kiranshi da ita ba Kashewa yayi kawai yana kokarin ajewa wani kiran ya kara shigowa Aje ta yayi kawai har ta katse, wani kiran ya kara shigowa a karo na uku Sai da takusa tsinkewa ya dauka, ranshi a bace yace" da wa nake magana ne"? Maryam ta sauke numfashi tana sauke ajiyar zuciya tace" Nice" "Kewa"? Yafada kai tsaye domin kwata-kwata bai dauki muryar ta ba Shiru tayi tana inda-inda "Mtsssss" Yana kokarin kashe wayar Tayi sauri tace"Maryam ce" Yanzu ya fahimci wacece Mamaki yakeyi a'ina yarinyar nan tasamu numbarsa "Wacece Maryam" Yafada yana ya mutse fuska Shiru tayi "Ok zan kashe waya tunda babu abinda zakice" "Dama dazu naje anyi min intarvio kamar yadda kafada, to shine nake naiman alfarma Sofia tace Lallai sai dai in tambayeka" Maryam tafada batare da tayi masa bayanin wacece ita Tsaki yaja yace"wai wace banza ce take min magana yaya ina tanbayarki wacece ke kina min maganar banza ko an gayamiki bani da abin yi ne" "Maryam ce uncle" Tafada tana jin mugun bacin rai "Ok Maryam Ya'u maigadi" Yafada cikin izgili Itama cikin izgili tace "eh ita ce" Sabida tasan yayi hakane domin ya bata mata rai ''Okey Maryam wace irin alfarma ce kike nai ma"? Yafada yana sakin murmushi Lallai yarinyar bata da kunya gaskiya wato yana fada tana fada lallai wuyanta ya isa yanka. Shiyasa yakeso yasan wace irin alfarma ce wannan [06/06, 01:52] +234 808 996 5176: [05/06/2019 4:28 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *67* Cikin nutsuwa Maryam tace"dazu munyi magana da Dr Sofia cewar zan fara aiki ranar Monday, sai na nemi alfarmar cewar inaso abari zuwa litinin ta sama, sabida a cikin wannan satin zanyi aure shine tace sai na nemi izini daga gareka" Shiru yayi yana sauraron muryarta jikinshi yayi bala'in sanyi muryata ta kashe masa jiki sosai, da kyar yayi gyaran murya yace" duk abinda Dr Sofia tafada miki hakane in kina bukatar yin aiki a wannan hospital din zaki bi doka ni babu ruwana da wani ranar auranki, sabida haka tilas zaki fara zuwa aiki ranar da aka bukata,sabida haka zabi ya rage naki, kinsan dai baki fi kowa ba" Yana gama fadin haka ya kashe wayarsa batare da ya saurari abinda zata ce ba Maryam tayi sakato da waya a hannu tana mamakin wannan Abu kwata-kwata tarasa tunanin da zatayi dole zata sami Momy da maganar kuma zata fada mata komai "Wallahi tallahi Abdul indai nice Na haifeka baka isa ka auri yarinyar nan ragowar maza, domin baza ka bata min zuria ta ba" Hajiya Rakiya tafada tana nuna Abdul da hannu bakinta sai kumfa yake sabida tsabar masifa Abdul ya rirrike mata kafafu tamkar zaiyi kuka yace"Hajiya kiyi min rai ki lamunce min in auri yarinyar nan, wallahi zakiji dadin zama da ita Maryam yarinya ce kintsatstsiya kamila mai hankali da nutsuwa, dan girman Allah ki yi hakuri ki amince min" Yakarashe maganar kamar ya fashe da kuka Hajiya Rakiya ta harzuka a zafafe tace"yanzu Abdul kamarka Dan asali Dan babban gida karasa wacce zaka aura sai wannan yarinyar to wallahi ashir dinka, yanzu-yanzu muka dawo ma daga gidansu nida Hajiya Mairo naje naci musu mutumci, duk wani abu da kasan ka kaimu kabar musu mutsiyata, amma baza mu taba had a jininmu da gurbataccan jini ba" "Hajiya kin kasa fahimta ta wallahi Maryam yarinya ce mai hankali ki kwantar da hankalin ki Dan girman Allah ki bari Na aureta" Yafada kamar zai fashe da kuka "La'ila ha'illallahu" Hajiya tafada tana tafa hannu cikin mamaki Tacigaba da cewa "yanzu kuka zakayi kan wannan "yar iskar yarinyar" "Ni Rakiya naga takaina maganar jama'ar gari ta tabbata dama an fada yarinyar mayya ce, oh ni Rakiya" Tafada cikin mamaki Shiru Abdul yayi kanshi a kasa sai kukan zuci yake ganin yadda Hajiyarshi take kokarin tara masa mutane Suna cikin wannan halin Alh Alhassan ya shigo, cikin sallama Ya bisu da kallo kawai yana mamaki Rakiya ganin yadda ta dora kafa daya kan daya ko amsa masa sallama ba tayi ba Abdul ya amsa yana masa sannu da zuwa [05/06/2019 4:55 PM] ®Binta Umar Abbale: Ko zams bai yi ba ya kalli Abdul din dake gurfane gaban hajiyar yace"mai yake faruwa ne ? Naganku kamar cikin wani hali" Hajiya tace" babu abinda yake faruwa sai alkairi ina fada masa ne kawai a matsayina na uwarsa ban amince ya auri tsintacciyar mage ba" Wani kallo Alh Hassan yayi mata yace"to sai ki hana ai Allah ya kaimu ranar daurin auran" "Ameen zan hana kuwa sabida ai bakai kadai kake da iko dashi ba" Girgiza kai yayi kawai ya wuce ciki Abdul ya mike ya bi bayanshi Hajiyar ta bisu da wani kallo tana tabe baki Ko da suka hau sama Abdul zubewa yayi kan Sofa yana fidda numfashi sama-sama zuciyarsa kamar ta yi bindiga Dan bakin ciki Nan mahaifinshi yace "ka kwantar da hankalinka babu abinda ta isa ta hana sai ikon Allah [06/06, 19:55] +234 808 996 5176: [06/06/2019 10:46 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *108* Abdul ya sauke ajiyar zuciya yana kallon mahaifin nashi yace"wallahi alhaji ban San abinda yake damun hajiyata ba kwata-kwata takasa fahimtar abinda nakeso in fahimtar da ita a kan lamarin" "Karkadamu da duk rikicin da zatazo maka dashi ka rabu da ita kawai tayi tagama aure da tilas a daurashi kai da Maryam din, sai dai in kaine kabani kunya" "Allah ya shigemana gaba" Abdul yafada yana kokarin mikewa domin tafiya, nan sukayi sallama ko da ya sauko kasa hajia Rakiya tashi daga gurin sabida haka da sauri ya fice daga gidan domin bayaso ta kara ganinshi. A daran yaje gurin Maryam yana bata hakuri kan wulakacin da hajiyarshi tazo tayi musu Cikin mamaki Maryam take kallonsa tace"wallahi in banda kafada min yanzu Sam ban San abinda yake faruwa ba, amma don Allah ka kwantar da hankalinka in har ni rabonka ce to babu mahalukin da ya isa ya hanamu auran, shiyasa nakeso ka tsayar da ranka guri daya" Haka dai Maryam tayi ta tattashin sa da kalamai masu sanyi kan kace kwabo zuciyar Abdul tayi sanyi sai hira suke cikin nishadi To a wannan lokacin ma Nasir na can tare da Mubina ta rikeshi duk ta takura masa tahanashi tafiya gida duk ta cikashi da kissarta da kisisina Tana zaune kusa dashi duk ta dabaibayeshi jikinta a nanike da nashi sai hira take masa gashi tana sanye da wasu mutsiyatan eingilsh waer wanda ya fito mata da dukkanin halitar jikinta mussaman kirjinta Shikam ji yakeyi Duk ta takura masa wallahi jikinshi yayi nauyi sosai Duk abinda take cewa baya ji sabuda ba wannan ne a gabanshi ba wata muguwar sha'awace ta ke damunshi ya rasa yadda zaiyi sai faman lumshe ido yakeyi Lokaci kankani Mubina ta fahimci halin da ya shiga sai ta kara matsa kusa dashi gami da rike hannushi guda ta rintse a nata tana sakin ajiyar zuciya tace"mySugar boy ya akai ne wai na lura duk kayi sanyi wallahi, ka kwantar da hankalinka zan jiyar da kai dadi sosai da sosai ni dai abinda nakeso daga gareka ka so ni kamar yadda nake sonka" Nasir ya bude lumsassun idansa Wanda suka kada sukayi jajazir ta sauke su a kanta maganarshi a sarke yace" ki gwada min irin son da kike min yanzu domin in tabbatar dashi" Anzo gurin Mubina tafada a zuciyarta Batare da bata lokaci ba kawai ta haye cinyarsa gami da sakalo wuyansa da hannunsa suna fuskantar juna Mubina sai faman lumshe masa ido take Shi kuwa ya kurawa kirjinta ido kurr! Fuskarshi ta fara shafawa da hannuwanta tana zagaye sajanshi Wanda ya kwanta yayi luwai a fuskar sai sheki takeyi Rintse ido yayi yana karbar wasan domin bakaramin dadi yakeji ba abinka da mutumin da yake a bukace kan kace kwabo ya rikice ya kamo fuskarta da sauri yana laluben bakinta An kawo kuka gida mutuwa dama haka take so Nan take ta kamkameshi itama tana tura masa qirjinta ga bakinsu sarkafe da juna sai kiss sukeyi na fitar hankali Kankace kwabo Nasir ya gigice ya fita hayyacinsa babu abinda yake bukata a lokacin in ba yaji yana biyawa kanshi bukata ba [06/06/2019 11:18 AM] ®Binta Umar Abbale: Kwanciya yayi sosai kan kujerar da yake kwance Mubina ta haye kanshi tana masa wani salo wanda ya kusa sumar dashi, ganin baya cikin nutsuwarshi yasa tafara yunkurin kwance masa belt Shi Kamar a mafarki yayi firgigit ta mike zaune cikin zafin nama Mubina tayi "yar hantsile ta fadi kasa Ya bude idonshi Wanda yayi mishi nauyi sosai yana kallon jikinshi yanzu yadawo hayyacinsa ya Dora jajayen idanshi kanta tana zaune kasan kafet itama ido yayi mici-mici sabida tsabar jaraba Sai da ya kimtsa kansa tsaf ya mike tsaye yana gyara links din hannun rigarshi dake shart ce mai dogan hannu ranshi a mutukar bace ya nuna ta da hannu yace"wato abinda kike so kenan ko shiyasa kika matsa min sai nazo kinasa kiyi min fyade ko" Mubina ta mike tsaya tana gyara yanayinta ta zabga masa harara tace"bana son sharri da lauya magana kai ne fa kace in gwada maka yadda nake sonka" Kallonta yayi a dage yace"sabida ke kuma dama abinda kike so kenan ko, kin dai ji kunya" "Bana San rashin mutumci Nasir, kai ne dai kaji kunya wallahi kazo kayi min kwance kana faman lumshe min ido tsaf Na fahimci abinda yake damun ka, " To da kika fahimci abinda yake damuna dai a kace kiyimin fyade Dan tsabar iskanci ai Kya bari a daura auran tukkuna" "Akwai Mara kunya irinka" Mubina tafada tana huci, ita gadarata ta girmeshi Jin abinda tace yasa ya tsaya yana kallonta yace"ni kike zagi"? Kallonshi tayi taga fuskarshi a murtuke Sai gabanta ya fadi tana jintsoran kar yace ya fasa, tasan halinshi da bakar zuciya Tau inda inda bakinta na rawa ta gaza furta komai Yace"mai maita abinda kikace min"? Shiru tayi Girgiza kai yayi kawai yana sharararta yace"wallahi kinci albarkacin Momyna amma da kinga abin mamaki, ki kaddara a ranki domin Momyna zan aureki domin kinsan ko da can din ma kece kike kidanki kike rawarki to ki taka a hankali in ba haka wallahi kikayi min rashin kunya hukunci zaki karba ki bar ganin kin girme ni ni babu abinda ya dameni, Ki kiyaye" Yana gama maganarshi yayi ficewarshi batare da ya saurareta ba Mubina tayi sakato gabanta sai das!das! Yakeyi baza ta manta ba tasan halinshi da muguwar baqar zuciya dole tayi taka tsan tsan dashi in ba haka ba zai iya sakinta ma ranar daurin aurensu [08/06, 00:22] +234 808 996 5176: [07/06/2019 6:55 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *109* Yau Asabar biyar ga watan biyar, yau ne ranar da a katsayar domin daurin aure, hausawa sukace komai Nisan jifa kasa zai fado. Kofar gidan Dady cike da "yan uwa da abokan arziqi na Alhaji hassan, Abokan malam Yau ma ba abarsu a baya ba , guri yayi guri dady Mubina sai kai wa yake yana kawowa , maroka da masu vidio masu photo suna ta aikinsu guri ya kacame da hayaniyar maroka abin gwanin ban sha'awa Abdul bakinshi kamar ya yage sabida tsabar farin ciki yana cikin abokanshi sai gaggaisawa sukeyi, shi ko Nasir ya na gida a kwance babu yadda Momy batayi dashi ba kan ya shirya ya fito amma yaki Wata mutsiyaciyar Mora ce ta keto gurin, hankalin kowa ya koma gurin. Anwar da indan dan ne suka fito cikin wasu "yan iskan kaya kananu kana ganinsu kasan babu mutumci suka tsaya jikin mota sunawa kowa kallon banza Anwar ya tafito wani abokin Abdul din yana tambayarshi ina Abdul Yace"bari in yi mishi magana" Da kyar ya gano Abdul yana can cikin jama'a suna gaggaisawa yaji ana Jan hannunsa dole ya biyo bayanshi yace "kayi baki gaki su can" Abdul tunda nesa ya gane Anwar ya karaso fuskarshi a sake yana mika musu hannu suna gaisawa Babu walwala Anwar yace"na taya ka murna burinka ya cika Abdul yau zaka auri Maryam" Dariya yayi yace"Allah ne abin godiya" In Dan Dan ya zira hannu a aljihu ya zaro wani ambulam babba ya yaga shi ya fito da wasu hotona zasu kai kusan guda goma ya mikama Abdul *innalillahi wa'inna ilaiyi rajiun* Abinda Abdul yake nana tawa kan kace kwabo jikinshi ya jike da gumi lokaci kankani ya nemi miyau ya rasa a bakinshi, hotonan yake kallo daya bayan daya Maryam ce daga ita sai briziya da siket kanta babu Dan kwali ga Anwar yayi mata rumfa, Cikin mota gashi Anwar din babu riga abin babu kyan gani Duk hotonan babu arziqi Kafin ya dawo nutsuwarshi yaji muryar Abdul yana cewa "dama na fada maka sai dai kasamu ragowata [07/06/2019 7:21 PM] ®Binta Umar Abbale: Abdul idanshi yayi mugun ja tsabar bakinci tabbas babu abinda zai sa ya auri Maryam wallahi dole a warware Wayarshi ce tayi kara hannunshi na rawa ya fito da ita daga aljihunsa Hajiyarshi ce jikinshi na rawa ya daga Muryar Hajiyarshi ya jiyo tana cewa "Abdul mutukar nice na haifeka kar ka sake a daura maka aure da wannan yarinya babu ni babu kai" "Hajiya ko baki fada wallahi bazan auri karuwa ba zancanki ya tabbata" 'Abinda nake fada maka kenan yanzu-yanxu a ka kawomin wasu hotonta ita da farkanta suna fasikanci" "E nima gasu a hannuna hotonan, Wallahi bazan auri ragowar wani ba" Yafada a zafafe gami da kashe wayar Yana juyowa yaga babu motar su Abdul a gurin A fusace ya durfafi cikin jama'a sai huci yakeyi , kawai ya warci wata lasifika dake hannun wani maroki Wanda yake ta faman zabgawa Nasir kirari domin yaga fitowarshi gurin "Ni Abdul latif Alhassan na fasa Auran Maryam Ya'u Maigadi domin bazan auri mazinaciya ba, sabida ni ban kasance mazina ci ba" Tsit! Guri yayi ana kallon kallo Abdul ya watsa Hotonan cikin jama'a a fusace ya nufi inda motoci suke aje abokanshi suka rufa masa baya suna tu'ajibun wannan abu,haka suka ja motar suka bar gurin Sai da suka fita daga Estet din sannan ya kira Mahaifinshi a waya yace"wallahi mutukar a ka daura masa aure da Maryam sakinta zaiyi sabida haka maganin ayi kar a fara. Hankali Alhaji Hassan yayi mugun tashi sai zufa ce take keto masa Abokanshi suka kewayeshi suna tambayarshi ba'asi Malam Ya'u yana zaune kanshi a kasa tunda wani abokinshi ya kawo mishi daya daga cikin hotonan Maryam da suke yawo a cikin Jama'a sai kukan zucci yake yanzu wai diyarshi ce cikin wani hali irin haka gashi kwata-kwata babu fuskar Anwar din sun rufe Dan kar a gani Ya san Maryam tsarkakkiya ce Sam baza ta aikata ba yasan sharri ne Wani Maroki ne ya dauki hotan guda ya na tafiya yana roko ya karasa har inda Nasir ke tsaye kusa da dady Mubina suna mamakin Al'amarin. Mika masa Hotan yayi yace"Yallabai mai zakace a kan wannan Abu" Nasir ya kalli hotan hannunshi, gabanshi yayi muguwar faduwa, kamar yanzu abin ya faro hotan Maryam ne da Anwar cikin mota kwanakin baya *innalillahi wa'innailaihi raji'un* [08/06, 19:50] +234 808 996 5176: *YARO DA KUDI* *110* Da sauri ya karbi hotan ya yagashi gutsi-gutsi hankalinshi a mugun tashe ya shiga gida, ganin yanayi da ya shiga yasa Hankalin Momy din yayi mugun tashi kafin ta ankara ya fadi bakin kofar dakinshi sai wani irin nishi yakeyi tamkar zuciyarshi zatayi bindiga, Da sauri Momy ya karaso gurin ta kamashi ta rike tana salati sai kokarin cire masa babbar rigar jikinshi take ganin yadda yake ta zabga gumi, bakinshi sai karkarwa yakeyi ya gaza furta komai gashi so yakeyi yayi magana amma ya kasa, Momy ta mike daga gurin hankali a tashe ta nufi kofar fita da kyar ya jawo maganar daga bakinshi yace"Momyna" Momy tadawo gurin da sauri ta kama hannunshi ta rike tamau suka mike tsaye a tare Kujera suka nufa ta zaunar dashi sai kace wani yaro karama tace"wai meye ne My son naga kashigo hankali a tashe" Shiru yayi kawai yana wani tunani Wanda shi kadai ya Yankewa kanshi "Momy wace irin wasiyya dady ya bari kafin rasuwarshi kan auran Abdul da Maryam"? "Myson, banaso ana maimaita magana guda a gabanka fa komai ya faru, yanzu maiye ya faru kake wannan tambayar"? "Momy Abdul ya fito cikin jama'a yafa cewar ya fasa auran yarinyar ko an daura sai ya saketa" "Subahannallahi" Momy tafada hankali a tashe ta cigaba da cewa "duk mai ya jawo wannan abin Kuma"? Momy tafada cikin mamaki "Momy sai na daure Anwar har karshan numfashinsa, Momy ni Anwar zai tozarta a idan duniya" Nasir yafada yana wani huci, kafin Momy tace"komai ya mike da sauri ba tare da ya mayar da babbar rigar ba ya nufi kofa Momy ta biyo bayanshi da sauri tana kiranshi , batare da ya waigo ba yace"Momy ki koma akwai jama'a a waje kar kifito Dan Allah" Momy ta tsaya kawai tana bin bayanshi da kallo har ya fice daga gidan [08/06, 19:50] +234 808 996 5176: [08/06/2019 2:31 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *111* Jama'a duk sun kewaye Alhaji Alhassan wanda yake cikin tsananin tashin hankali da damuwa, wai shi Abdul zai tonawa asiri a idan duniya, shi yanzu wazai share masa hawaye gashi ya tara mutane bai sai mai zai dasu ba, yana tsaka da wannan tunani yaji muryar maroki yana cewa "Alhamdullahi Tabbas kai dan halak ne Dan gadon alkairi dan na gada ba Dan haye ba, Allah yaja zamaninka Yaro mai halin manya, yanda, Ubangiji Allah ya tayaka roko, Maryama kin tsinci dami akala, kukanki ya kare da izinin Allah, Nasuru ya karbi aurenki a madadin Abdul latif, Allah yasanya alkairi ubangiji Allah ya tayaka roko jarimin Namiji" Kankace kwabo guri ya hargitse da hayaniyar jama'a da ta maroka kowa da abinda yake cewa Lokacin da Alhaji Alhassan ya tsinkayi abinda wannan marokin yake fada wani irin farin ciki ne ya lullubeshi, lallai Nasir ya haifu cikin Dan uwanshi Alhussen, wai yau Dan da ya haifa shine ya tozarta shi a idan duniya, kuma yaron da suka dauka a matsayin Mara kunya shine ya rufa masa asiri, dama haka duniya take. Dady Mubina yaji babu dadi a zuciyarsa ganin yadda al'amarin ya sauya amma da yake ya iya allonshi ko a fuska bai nuna ba a kaci gaba da hada-hada dashi. Malam Ya'u ma yaji wani iri lokacin da yaji daga bakin marokin, Sam abin bai kwanta masa ba,domin yanzu shi lamarin masu kudin nan ya soma bashi tsoro. [08/06/2019 3:11 PM] ®Binta Umar Abbale: Ba tare da bata lokaci ba limamai da wakilai suka suka fara kasa goro da Alawa, cikin hukunci ubangija a ka fara daura auran Nasiru da Mubina sannan a ka daura da Maryam. Nasir ko ya sha yabo da roka gurin maroka photo kuwa babu adadi duk inda ya yi suna biye dashi haka manyan mutane suka rika janshi suna photo dashi domin abin da yayi ya mutukar burgesu sosai suka dinga ya ba masa Hayaniyar gurin ce ta fara sashi ciwon kai da ya lura idanun mutane ya Dan dauke daga kanshi kawai ya gudu gida Yana shiga ya ga Momy a tsaye a harabar gidan fuskarta sai fitar da annuri takeyi, duk abinda ya faro a kunnenta ya faro Nasir bai taba faran tamata irin yau ba Tun kafin ya karaso inda take tsaye ta cimmasa sai kawai ta rungume shi tsam tsam! Shima ta sanya duk hannuwanshi ya rungumeta yana sakin ajiyar zuciya Momy tace"My son baka taba faranta min ba irin yau Allah yayi maka albarka Myson ubangiji Allah ya tayaka riko, inama dady dinka yana raye ban san inda zai kai farin cikinsa ba, lallai ka cika Dan halak Myson Allah yayi maka jagora" Dago tayi yayi daga jikinshi yana kallon fuskarta hawaye ya gani a kwarmin idonta sai ya sanya ya stunsa biyu ya na goge mata Fuskarshi babu yabo babu fallasa yace"Momyna a yanzu babu abinda zanyi in faranta ran dady duk da baya raye a doran duniyar nan illa in kaunaci abinda yakeso Momy ni nasan irin kunci da damuwar da nake shiga duk lokacin da na tuna a irin yanayin da muka rabu da dadyna, wallahi ina shiga cikin matsanancinyar damuwa, bani da kowa Momy sai ke, nasan hakan da nayi kema zai faranta ranki ko"? Momy ta girgiza kai kawai hawayen da take kokarin boyewa ya zubo a fuskarta Nasir ya fama mata wani miki a cikin zuciyarta Tace"Myson ka Riga ka gama min komai a rayuwa ta, yanda kake min biyyaya in sha Allahu kaima "yayanka sai sun bika wannan nauyi kuma da Allah ya Dora maka Ubangi ya baka ikon yin rikeshi, insha Allahu Allah zai tsare maka rayuwarka da kai da zuri'arka, My son bazan taba dai na yi maka addu'a ba. "Momy nagode sosai Allah yakara girma" Yafada fuskarshi cike da murmushi Tare suka shiga falo Momy na rike dashi tamkar wani zai kwace shi sai tsokanrshi takeyi ango babu babbar Riga Ya zauna cikin kujera yana dafe kanshi yace"Momy in banda kin damu ni ina ruwana da wata babbar riga, ko dazu ma da nasa damuna tayi wallahi Tace"Yanzu dole ka rika sanyawa sabida girma ya hau kanka" "Momy wane irin girma kuma" "Na aure gashi kana da mata biyu" "Momy ko mata hudu gareni babu abinda zai hanani sanya kananun kaya" Yafada yana tabe baki "Nasan bazaka fasa halinka ba ai" Momy tafada tana kokarin mikewa tsaye Tace"a kawo maka abinci ko"? "A'a Momy ruwan tea zan sha ya isa" Yafada yana kallonta sabida yasan dole sai tayi magana Hararashi tayi tace "baka isa ba kaji nafada mak.... Sallamar su Alhaji Alhasan ce ta katse Momy, fuska a sake ta amsa tana musu barka da zuwa Momy ta nuna musu kujeru tace bisimillah Ku zazzauna Cikin mutumci suka gaigaisa da juna, Alhaji Alhassan yayi gyaran Murya yana kallon Momy yace"tabbas Hajiya Aminatu kin haifu kuma kin haifi Dan halak, yafada yana nuna Nasir ya cigaba da cewa Wannan yaro ya rufa min asiri a lokacin da Dan Uwanshi Abdul latif ya so ya tona min a siri a cikin jama'a [09/06, 00:18] +234 808 996 5176: [08/06/2019 7:23 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *112* Alhaji Alhassan ya cigaba da cewa "Nasiru babu abinda zan ce dakai, ka rufa min asiri koma ka cika Umarnin da mahaifinka ya bari ubangiji Allah ya tayaka riko yayi maka jagora, Allah ya rufa maka asiri ya kareka daga sharrin masu sharri" Fuska a sake Momy tace"wallahi babu komai Alhaji dama duk abinda kaga ya faru to dama haka Allah ya hukunta Allah ya rubuta Maryam ba matar Abdul bace shiyasa haka tafaru kuma dama mutum bai taba auran matar wani ba, ni dai abinda nakeso don Allah karkayiwa Abdul baki ka qaddara cewar dama Allah bai nufa Maryam zata zama matarshi ba" "Duk abinda ya faru ya wuce agurina Hajiya shi kuma abinda yayi kanshi ya cuta ba wani ba gaba zaizo yana nadama, yayi nufin tozarta yarinyar mutane sai Allah ya rufa mata asiri dake batada hakkinsa" "Momy ta sauke ajiyar zuciya sannan tace"wallahi Alhaji banji dadi wannan abu ba "Allah yasa haka shi yafi alkairi" "Alkairin kenan ma ki kwantar da hankalinki" Alhaji Alhassan yafada yana kokarin mikewa tare da jama'arsa Nasir ya mike ya biyo bayansu, Da sauri Momy ta dauko masa babar rigarsa ta biyosu a baya ta mika masa wai lallai sai yasa Dole tasa ya karba yasa tare da sa bakin Alhji Alhassan yace"a kwai sauran jama'ata dole zaka fito ku gaggaisa sosai domin dazu bansan lokacin daka gudo gida ba" Momy tasa dariya gami da cewa"kamar ka manta halin Dan naka Alhaji kasan kwata-kwata baya son jama'a fa" Shima dariyar yasa yace" dole yanzu yayi hulda da jama'a yadda nauyi ya hau kanshi yanzu yazama cikkaken mutum" Momy tayi murmushi ita kadai tasan farin cikin da take ciki Sai data ga ficewarsu sannan ta koma ciki To ban garan su Maryam kuwa lokacin da labari iskesu, kasa katabus sukayi jikinsu yayi sanyi, Aunty tafi minti ashirin tana jajanta abun , Nasir ne ya auri diyarta Maryam anya wannan Abu ya hadu Sai ta dinga tuhumar Nafi'u yadda a kaiyi haka tafaru, nan ya warware mata dukkanin abinda ya faru Maryam kamar ta mutu Dan bakin ciki kuka takeyi wiwi, babu Abinda zata cewa Anwar sai dai tace "Allah yayi mata sakayya wannan tozarcin da yayi mata cikin jama'a [08/06/2019 7:42 PM] ®Binta Umar Abbale: Shi kuma Abdul, ta barshi da Allah yadda yaci amanarta bazata taba yafe masa ba, in ta tuno wai ita matar aure ce kuma matar Nasir sai gabanta yayi ta mugun faduwa, Ya Rabi tayi tayi da ita tayi shiru abin ya gagara , Malam ya shigo yana sa6e babbar riga kana ganinshi kasan yana cikin tsantsan farin ciki Kawai ya taddasu sunyi jingum jingum sai kace gidan makoki, ya bisu da kallo daya bayan daya kana ya mayar kan Maryam wacce ke rakube gefan kujera tana shirgar kuka kamar wacce a kai ma mutuwa Ranshi ya baci ya daka mata tsawa gami da cewa"kukan mai kikeyi Maryamu"? Ya Rabi tace"wallahi kuka take tun da taji labarin abinda ya faru, anyi anyi tayi shiru taki yi" Zama yayi cikin kujera yana fuskantar ta yace" wani irin kuka zakiyi Maryamu ke da Allah ya rufawa Asiri lokacin da a kaso a tona miki, tabbas nasan a kwai abinda Allah ya boye a wannan al'amarin, Abinda nakeso dake shine ki kwantar da hankalinki kina tare da albarkamu insha Allahu zakiga alkairi a rayuwarki mutukar kika yimana biyyaya, nine mahaifinki na kuma karbi sadakinki na kuma bawa Nasiru Auranki a madadin Abdul" Malam ya karashe maganar gami da zira hannu cikin aljihun malin malin din dake jikinshi ya ciro kudi yace"ga kudin sadakin ki Maryamu Allah yayi miki albarka ya baki zuri'a tagari tare da "yar uwarki abokinyar zamanki" Maryam tana kuka ta sanya hannu bibbiyu ta karbi kudin dake hannun mahaifinta [09/06, 19:26] +234 808 996 5176: [09/06/2019 2:23 PM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *113* Da kyar Ya Rabi ta rarrashi Maryam ta bar kukan da takeyi ta sanyata tayi Wanka ta fito mata da wani uban les blue colour yayi mugun yi mata kyau abinka da farar fata ta sata tayi kwalliya dai-dai misali dama Maryam bata da matsalar gashi kullum cikin gyarashi take, dan haka Ya Rabi ta kara gyara matashi sosai ta fito mata da mayafi pink colour hade da yari da sarka fashion munti colour set din Takalmi da jaka iri daya masu bala'in kyau da tsada,kan kace kwabo Maryam tafito Amarya sosai tayi kyau, haka "yan uwan mahaifiyarta suka sanya ta a gaba suna ta bata baki kan ta godewa Allah akan sauyin da yayi mata, dama haka shi yafi alkairi a rayuwarta Lokacin da Mubina taji labarin abinda ya faru sai da takusa yin dan Karamin hauka, kamar ita ace zatayi kishi da wannan yarinyar tasan tafita komai na rayuwa ilimi kudi wayewa nasaba uwa uba kyau ita a ganinta tafi Maryam komai da komai sabida haka taci alwashin akan sai dai Nasir ya zaba ita ko Maryam din domin bazata taba yin kishi da wannan jahilar ba. Kwayenta sai zugata sukeyi kan in taje kar ta saurarwa Maryam kuma kar ta sake ta yadda su zauna gida daya da ita domin babu aji. Hanifa kuwa dariya take tana farin ciki a fili tafito tace"wallahi haukan bazan kike domin ko makawo ne ya sha fa ki ya shafa kishiyarki yasan tafiki kyau, nesa ba kusa ba sabida haka ki daina wani hura hanci" Mubina ta rika zaginta kamar "yar maguzawa a kan me zatace Maryam tafita ita irin matan nan ne masu San kansu komai sun fi kowa iyawa A waya ta kira Nasir din tace masa ita Sam bazata zauna gida daya da wata wallahi kuma sai dai ya zaba Ita ko Maryam Lokacin yana tare da Momynsa kuma duk taji abinda Mubina tace hankalinta ya tashi, tun ba'aje ko ina ba Mubina tafara shigo da tsirfa dama kwata kwata ita tasan Maryam ba zata damu ba Mubina ce abin ji Ganin Nasir din bai bata amsa ba ya kashe wayarsa tace"My son wane mataki zaka dauka ne nifa banason rigima kuma ba nasan abinda zai daga maka hankali" [09/06/2019 2:42 PM] ®Binta Umar Abbale: Tsaki yaja yace"Momy karki damu babu macan da ta isa tasa na sauka daga kan ra'ayina , mutukar Mubina tana San zama dani dole tabi umarnina, Momy bani da ra'ayin raba gida kuma bazan raba ba tare zasu zauna da juna shikkean nagama magana" "Myson ina ganin ka raba musu gidan kawai zaifi alkairi" "Momy ki kyaleni Dan Allah wallahi Momy Mubina bata isa tasa ni nayi abinda banyi niyya ba, kawai ki bar maganar,ke dai kawai ki cigaba da min addu'a" "Toum shikkenan My son Allah ya taya riko ya baka ikon yin adalci a tsakaninsu" "Ameen Momyna abinda nake so inji kenan" "Yanzu cikin Estet din zaka zauna ko zaka fita"? A jiyar zuciya ta sauke gami da cewa "gidan Dady dake Tarauni nan nasa a gyara dazu munyi waya da mai akin za'a mishi fanti ko wane part kowa zai dau daya tunda uku ne shikkenan naraba gaddama babu wacce zata ga "yar uwarta sai taso" "Kayi dabara Myson" Momy tafada ta cigaba da cewa "yanzu ni kadai zaka bari a gidan nan ko" Dariya yayi yace"Momy ko kinaso in zauna nan din"? Itama dariya tasa tace"A'a babu ruwana ni bana son zama da sirika, Myson ina nan ina maku fatan alkairi Murmushi kawai yayi yana girgiza kai Ya mike tsaye gami da cewa "zan shiga inyi Wanka in fito yanzu zan Dan fita a kwai wasu baki da za muyi daga Fatkwat abinda ya hana Abbas halarta daurin auran kenan, gashi na kashe wayoyina dole nasan zasu nemeni" Momy tace" Yau dai daya su yi maka uziri yau ranar auranka ma sai ka fita My son" Murmushi yayi yace"Momy kenan" [11/06, 11:02] +234 808 996 5176: [10/06/2019 6:00 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *114* Wanka yayi ya sanya wata shadda mai uban tsada wagambari fara kal ya sanya hula fara takalmi mai gidan dan tsaya baki sai a goganshi na silver mai mugun tsada sosai dressing din yayi mishi kyau kana ganinshi kasan ango ne hannushi rike da farin glass ya fito sai zabga kamshi yake Momy na zaune tana waya da mutananta tana fada musu yadda al'amarin ya kasance, yace"Momy zan fita ni sai bayan isha'i zan dawo" Momy ta mike ta biyo bayanshi tace"yanzu yaushe zasu tare iyalin naka"? "Gobe insha Allahu Za'ayi komai a gama" "To Allah ya kaimu lafiya" Momy tafada cikin farin ciki Sai da ta ga fitarshi daga gidan sannan ta koma ciki Ban garansu Mubina kuwa buki suke sosai da sosai babu yadda bata dayi da Nasir ba a kan ta shirya party tanaso ya hallata amma yace mata babu inda zashi dan bashi ya sata ba, haka dai tayi hidimar bikin ita da kawayenta Wata kawar Ya Rabi ce tazo ta dauki Maryam ta kaita gidanta ta dauko mai mai kunshi gami da gyaran jiki, kunshi yayi kyau sosai baki da ja daki guda ta sata ta turara mata jiki gami da gyaran fata sai da fatar Maryam tayi mulmul sosai Hajiya Aisha ta shirya Maryam sosai sannan ta dauketa a motarta suka nufi wani hadaddan boutique ta dinga jidar mata kananun kaya masu kyau da tsada. Hajiya Aisha tana dreving ta kalli Maryam dake kusa da ita tace"kinga wannan kananun kayan da na sai mai ki in kinje gidan mijinki su zaki riqa amfani dasu, kar ki tsaya kunya kinji ko tunda kinga kina da kishiya Kiyi kokari ki kama mijinki a hannu tunda dai Allah ya qaddara wannan yaron Mijikin ne sai ki godewa Allah, yanzu sauran yaki yana gareki [10/06/2019 8:00 PM] Binta Umar Abbale: Hajiya Aisha ta dage tana koyar da Maryam dabarun zama da miji da yadda a ke kula dashi tace "su mazan wannan zamani da kike ganinsu sai da rarrashi da siyasa, sabida haka sai in zage damtse gurin ganin kin kama mijinki a hannu" Maryam kuwa sunkuyar da kanta tayi tana jin kunya Hajiya Aisha jin irin abinda take fada ita kam kunya take ji tana ganin bazata iya amfani da wadan nan kananun kayan ba Sai daf da magariba suka shiga gida, Ya Rabi taji dadin abinda kawarta kuma aminiyarta tayi mata ganin yadda Diyarta Maryam take walwali ga wani mugun kamshi tana zabgawa duk inda ta gifta Bayan sallah magariba Ya Rabi tace ai ya kamata su shiga bangaran Momy domin su gaisheta kuma suyi mata godiya da fatan alkairi Duk su ukun suka shiga gurin Momy ta karbe su cikin mutumci gami da kyautatawa Ya Rabi tace" Hajiya sai mukaji wannan abin alkairi kuma" Momy tayi dariya tace"ai haka Allah ya tsara dukkanin abinda Allah ya tsara babu mahalukin da ya isa ya hana, Allah yayi Maryam matar Nasir ce" "Wannan abu haka yake hajiya, Ubangiji Allah ya sanya alkairi ya basu zaman lafiya Allah ya bashi ikon kyautata adalci a tsakaninsu" "Ameen ya rabbi nagode sosai" Momy tafada tana kallonsu cike da murmushi Ta cigaba da cewa gobe insha Allahu zasu tare a gidanshi dake tarauni kar ku wahalar da kanku komai an tanada a gidan, Maryam kadai muke bukata,insha Allah kayan lefanta ma zataje ta tadda a can" "Hajiya Allah ya saka da alkairi ubangiji Allah ya kara arzuqi da wata mukan babu Cabinda zamuce daku wallahi" Aunty tafada tana sunkuyar da kanta Momy tace "nasan dai Dota bata da matsala yarinyar tana da nutsuwa amma dai sai a kara ja mata kunne sabida ba ita kadai zasu zauna ba a kwai "yar uwarta duk abinda zata gani ta kauda kanta wataran sai labari "Insha Allahu za'a yi mata fada Hajiya duk da cewar Maryam bata da kwarfinaya da yawa, amma yau da gobe ta wuce wasa Hajiya Aisha tafada cikin nutsuwa da dattako Hira suka cigaba da yi cikin fahimta gami da wayewa dake Hajiya Aisha wayayyiyar Mace ce kuma "yar boko shine dalilin da yasa Momy ta ji hankalinta ya kwanta da ita [11/06, 13:58] +234 808 996 5176: [10/06/2019 10:17 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *115* Nan sukayi sallahr isha'i Momy ta sanya mai aikinta Uwani ta hada musu abinci dole babu yadda suka iya suka zauna suna ci suna mamakin karamcin Momy Karfe takwas na daran rabar Lahadi Maryam ce durkushe gaban mahaifinta tana kuka sosai shi kuma yana mata fada kan ta kula da auranta kuma tayiwa mijinta biyyaya da dukkanin abunda ya umarce ta. Aunty ma tayi mata addu'a sosai sannan tayi mata nasiha irin tama ta mata yi nayi bari na bari Yaya Rabi daman ita kullum Cokin yiwa Maryam din nasiha Dake babu jama'a sosai sabida basu wuce su biyar ba sai Momy tacewa drevar ya dauki babbar mota kawai ta isa Haka Ya Rabi ta sanya Maryam cikin mota tana gursheken kuka kamar ranta zai fita wai yau ita ce ta auri Wanda bataso Wanda yayi mata muguwar tsana a rayuwarshi [11/06/2019 7:09 AM] Binta Umar Abbale: Momy ta rungume ta a jikinta tace "kiyi hakuri Dota ki zauna da mijinki lafiya da "yar uwarki nice mahaifiyar Nasir nafi kowa sanin halinshi duk wani abu da kike tunani zai faru babu shi sai alkairi, ni da kaina zan damka masa amanarki shine ki kwantar da hankalinki in kika iya zama da Nasir zaki ji dadinshi sabida yana da saukin kai duk ranar da kika ga ya tashi yana muskilanci to mybe da akwai abinda yake damunshi ke zaki dinga bibibyarshi tunda shi zurfin ciki gareshi, dan Allah Maryam ga amanar Nasir nan Na damkata a hannunki kamar yadda ba bashi taki amanar ki lura da cinsha da shansa domin Sam baya son cin abinci sai na tsaya a kanshi sannan" Wani irin tausayin Momy ne ya kama Maryam babu abinda Momy zata nema ta Gaza yi mata shi a rayuwarta sabida haka tayi alkawarin ko da Nasiru zai yankata gunduwa gunduwa za ta tsaya ta rike amanar da ta karba Wani irin gida ne mai bala'in kyau da tsari plate ne mai dauke da part uku sai katowar haraba gurin ajiye motaci ma na mussaman ne can gefe lambu ne an kewaye shi da wasu karafuna sun sha ado gurin gress kafet ne a ko ina na gurin yanayin gidan kamar irin gina ginen kasashan waje ko ina tsaf tsaf Ma'aikatan gidan sai kaiwa suke suna kawowa ko wanne da aikinshi Nura tayi parking din mota Momy ta fito hannuta rike da Maryam Ya Rabi da sauran jama'a suka fito suna bin gidan da kallo cike da kauyanci sabida kalar faint gidan ma abin kallo ne Momy ta fito da waya tana neman Nasir ta kira ya kai sau uku ba'a daga ba, gashi tana ring sai ta kashe wayar tana tuna in wane part din ne na Maryam tana tsaka da tunani motoci suka fara shigowa gidan dauke da amarya Mubina da ta wagarta, motoci sun kai goma Kan kace kwabo gurin ya cika da hayaniya dangin Mubina suka dinga fitowa daga mota kamar bazasu kare ba. Wata yar Momynta ce ta hangi Momy tsaye jingene da mota ,abin ya bata mamaki yanzu yanzu sukaje can gidanta domin su mikamata Mubina a matsayinta uwar miji ba ta nan abin mamaki sai gata anan ko mai ya kawota oho Har kusa da Momy ta karasa inda Momy take tace"Hajiya Aminatu ashe kina nan, yanzu yanzu mukaje domin mu mika miki amarya kamar yadda al'ada ta gadar ba mu same ki ba" Cikin nutsuwa da sakin fuska Momy tace"wallahi kuwa ai sabani mukayi domin bamu Dade da fitowa daga gida ba nayi tunanin zan sameku anan, ai babu matsala ga "yar uwar tata ma yanzu zan hadasu in yi musu nasiha" Momy tafada tana kara damqe hannun Maryam Hajiya Abu wato yayar Momyn Mubina ta dago kanta cikin mamaki tana kallon Momy kana ta mayar da kallonta kan Maryam wacce sukayi kafada da kafada da Momy cikin zuciyarta tace wato ita ce ta dauko ta ma lallai yarinyar tana da fada a gurin Momy Sai ta hau yaqen karya tana danne abinda yake zuciyarta kamar gaske tace"Masha Allahu haka yayi, bari mu bude part din Mubina sai mu shiga ciki tunda dai ita ce uwargida" "To babu matsala" Momy tafada cikin nutsuwa da dattako Hajiya Abu ta kauce daga gurin cikin dinbun mamaki dole sai sun zage damtse kan Hajiya Aminatu in ba haka ba burinsu baxai cika ba a kan Nasiru dole ne su ci arzigi su bar arziqi a mazauninsa. [11/06/2019 7:49 AM] Binta Umar Abbale: Momy taja tsaki abinda ba halinta ba tace"wallahi wasu mutanen suna bani mamaki wai sai mutum yazo ya tadda mutane a guri ya kasa gaidashi sabida girman kai Allah ya kyauta" Ya Rabi tayi murmushi tace"Hajiya kenan aiko mutane kowa da irinshi sai hakuri" "Allah ya sawaqe ameen" Momy tafada tana kara kiran wayar Nasir din a karo na biyu Gashi tana ring bai daga ba Momy jikinta ya bata babu lafiya amma ta barwa zuciyarta addu'a kawai take masa Hajiya Abu ta dawo gurin a karo na biyu tace"Hajiya Bisimilah" Dukkaninsu suka rufa mata baya Farlo a cike sai hayaniya suke Momy ta nufi wani bedrom dake falon tace"a shigo mata da Mubina Nan Hajiya Abu ta kamo Hannun Mubina wacce ke cikin kawayenta sai shewa sukeyi Kwata-kwata babu kunya irin ta amare a tare da ita fuskarta tasha kwalliya kamar me ga wani uban gashin ido da tsa in ta kalleka tamkar wata aljana mayafin dake jikinta ma figigi ne sai taunar jingam takeyi abun dai babu arziqi Cikin nutsuwa Momy take binta da kallo tana nazarinta tabbas Mubina bata da da'a ko kadan tana zaune kan kujera har da Dora kafada daya kan daya babu abinda ya dameta Momy ta sauke ajiyar zuciya tace"Mubina sauko kasa ki zauna kusa da "yar uwarki" Sai da ta bata lokaci sannan ta sakko kasa tana wani ya mutse-ya mutse "Alhmdullhi Allah kai ne abin godiya daka nuna min wannan rana da raina da lafiyata" Momy tafada tana sauke ajiyar zuciya ta cigaba da cewa "Mubina ga kanwarki Maryam a matsayinki na babba wacce kika darata shekaru da hankali ga amanarta na baki a matsayinta na "yar uwarki domin bazan kirata kishiyar ki ba sabida banason kuyi zaman kishi ke da ita, inaso Ku zauna da juna tamkar "yan uwan juna, nasan Maryam yarinya ce Mara hayaniya in kika rike girmanki da kambunki na uwar gida zakiji dadin zama da ita" "Ke kuma Maryam ki dauki Mubina matsayin "yar uwarki kada kiyi kuskure ta yi miki gyara kiyi mata rashin kunya duk da nasan ba halinki bane yi nayi bari na bari kinga Mubina ta girme ki nesa ba kusa ba , da shi kanshi Wanda ya ajeku, sabida haka ki bata girmanta, Ku zauna lafiya don Allah in kukayi haka kungama burgeni sabida zaku kwantar da hankalin gudan jinana wato Nasir gashinan na damka muka amanarsa Ku kulamin dashi" "Momy duk abinda kikice naji insha'Allah zanyi kokarin bin maganarki" Maryam tafada kanta a sunkuye Mubina ko sai da tagama yangarta sannan tana tabe baki tace"Momy duk naji abinda kikace ni mutukar mutum bai shiga hurumina ba to babu ruwana dashi sannan Momy ki jawa Nasir kunne bana son rainin hankali mutukar yana son zaman lafiya a gidanshi to ya rika bani girmana" Cikin mamaki Momy tace"ya baki girma ko ki bashi girma, ai yanzu sai dai ke ki bashi girma tunda a karkashinsa kike kuma duk inda namiji yake komai kankantarshi to babbane ko dako ka girmeshi, in na fahimci abinda kikeso kice kinaso kice min kinaso Nasir ya mutun taki ko a matsayinki na wacce ta darashi shekaru [12/06, 14:48] +234 808 996 5176: [11/06/2019 10:31 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *116* shiru tayi kawai bata kara tankawa Momyn ba, amma ta kudurta a ranta ba zata zauna tana ji tana gani Nasir yana rai na mata hankali dole zata zage ta kwaci "yan cinta a matsayinta na babbar yarinya mai aji da wayewa Momy ta cigaba da yi musu nasiha mai ratsa jiki daga bisani ta ce su maida Mubina dakinta, itama Maryam din nata part din zata mikata Haka dai suka mike duk jikinsu babu kwari danginsu Mubina ganin babu fuska gurin Momy Suna fita harabar gidan Momy takara kiran wayarshi a karo na uku tana mamakin dalilin da ya hanashi daukar wayarta Sai da takusa tsinkewa sannan ya daga gami da yin sallama Momy ta sauke ajiyar zuciya tace"Myson kai ko ina ka buyu tuntuni ina Kiran waya shiru kaqi dagawa" Numfashi ya sauke yace"Afuwa Momyna wallahi miting muka shiga shiyasa kika ji ni shiru amma gani kan hanya" "Aa mukan baza mu tsaya jiran isowarka ba Wallahi tun dazu muna waje tsaye da yarinyar nan kabi ka kulle duk part din, ko ina kakeso mu ajeta oho maka" Ganin yadda Momynshi ta harzuqa da yawa yasa yace"sorry Momah nawa part din a bude yake Ku ajeta a can dazu mantawa nayi lokacin da nashigo ban baki key din part din nata ba wallahi sai da naje gurin Mubina sannan nagani, lokacin kuma na makara mutane na ta jirana" Momy ranta yayi fati ganin yadda ya karbi abun tace"ai ya huce Myson amma da rai na ya baci wallahi" Dariya yayi kawai yace" Momy Allah ya huci zuciyarki" "Ai na hakura"tafada cikin farin ciki, ta cigaba da cewa" kace part dinka a bude yake ko"? "E akwai key a jikin kofar da manta ban cire ba, amma bedroom dina a rufe yake" "Ok babu Matsala my son zamu ajeta nan amma don Allah ka dawo gida da wuri" "Insha Allahu Momyna" Momy ta kashe wayar tana kallonsu Ya Rabi tace"kuyi haukri dan Allah ni nasan dama akwai abinda ya tsareshi, yanzu zamu ajeta s part dinshi kafin yadawo ya bude mata nata" "Haba Hajiya ai babu komai Maryam matar Nasir ce yana da iko da ita, mu duk inda zai ajeta bamu da horomi da zamu hanashi burinmu kawai yarinyarmu ta zauna lafiya gidan Mijinta" Hajiya Aishatu tafada tana gyarawa Maryam din lulllubin mayafinta. [11/06/2019 10:54 PM] Binta Umar Abbale: Kai tsaye part din Nasir suka nufa da Maryam, Momy ce a kan gaba, duk wannan turka turka dake faruwa Maryam naji shiru kawai tayi sabida tasan sabida ya tozarta ta yayi mata haka zai ce wai ya manta da key tasan rashin mutumci ne kawai, yasa ya barta a waje tsawon a wa guda a matsayinta na amarya Wani irin sanyi-sanyi da dadin kamshi ne ya ziyarci lokacin da Momyn tabude falo nan Nasir kafafunsu suka lume cikin wani haddadan kafet Wanda ni kaina ban taba ganin irinshi ba , komai na falon Milk ne hatta da kujerun da suke kewaye a falon kayan kawa da more rayuwa babu abinda babu ko ina ka kalla haske da walwali ne yake tashi Momy ta zaunar da Maryam a kujera sannan ta zauna kusa da ita gami da dafa kafadarta Maryam kuwa gabanta ne yake dukan uku-uku domin tunda aka fara lamarin bata tabajin fargaba da tashin hankali ba kamar na yanzu, innalilahi kawai take maimaitawa Momy tace"ki kwantar da hankalinki Dota ki zauna nan kafin yadawo ya bude miki naki gurin ina fatan dukkanin nasihar da nayi miki kin riketa" Daga kai tayi kawai tana kokarin danne kukan da yakeso ya kufce mata Momy ta mike tsaye suma suka mike da nufin tafiya Yaya Rabi tace"zamu tafi Allah ya Baku zaman lafiya" Maryam ta fashe da kuka ta sauko daga kan kujerar ta riqe kafafun Ya Rabi da kyau tana kuka Da kyar Momy ta raba kafar da hannunta suka fice suka barta dur kushe a gurin tana kuka tamkar wata Mara galihu [12/06, 14:48] +234 808 996 5176: [12/06/2019 9:33 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *117* kuka Maryam take sosai na tausayin kanta sabida batasan wace irin rayuwa zatayi da mutumin da baya kaunarta baya kaunar ya bude ido yayi tozali da ita Tafi rabin a wa zaune a gurin sannan ta mike ta koma kan kujera ta zauna gami da lullube jikinta da mayafinta har kafafunta yanzu tsoran falon takeyi duk da cewar ko ina ta kalla haske ne tar wai Ashe duk wannan abun dake faruwa a idan Mubina domin ta window din dakinta babu abinda bata gani ba, harsu Momy suka fito daga part din Nasir din akan idonta, kawayenta kafin su tafi sai da su gama tunzurata kan taje taci mutumcin Maryam din kafin angon nasu ya dawo ai ita yafi kamata a kaita part dinsa tunda itace uwargida, sabida haka cikin sauri tayi Wanka ta kimtsa cikin wasu "yan iskan kayan bacci tafito daga part din nata kai tsaye part din Nasir ya ta nufa Maryam na qudun dune cikin kujera takasayin kwakwkwaran motsi sabida tsabar tsoran da takeji sai taji ana kokarin bude kofar dakin Gabanta ya rinka faduwa duk a zatonta Nasir ne , cikin zuciyarta tace"ko da wane wulakanci ya shigo min" Kawai sai taga inuwar mutum a tsaye a kanta A furgice ta mike zaune tana kallon Mubina cikin tsananin tsoro da faduwar gaba Mubina tayi mata wani dan iskan kallo tace"ke "yar gidan fukara'u "yar gidan mai gadi mai dattin hula to masu gadon mayyata, karuwa mutsiya ciya "yar iska, wato har kin samu filin da zaki mike kafa ki kwanta kan kujera kina bacci ko"? Maryam zuciyarta ta dinga bugawa zata iya jurar komai amma banda zagin iyayenta Ta yunkura zata mike kenan Mubina ta kwashe ta tafadi kasa rigib tace"wato ina miki magana kin mayar dani "yar iska har yaushe matsayinki ya kai haka" Cikin zafi zuciya Maryam ta mike ta kai wa Muniba wani ba hagon mari Wanda ya dauke mata hankali na wucin gadi Kafin Mubina ta dawo hayyacinta Maryam ta nufi kofar fita da sauri, suka ci karo dashi ya shigo tayi saurin kaucewa tana kallonshi, shima ita yake kallon Na tsawon minti biyu kana ya mayar da hankalinshi kan Mubina dake tsaye tsakiyar falo hannunta dafe da kumcita sai numfarfashi takeyi Ganin yana kokarin shigewa ciki batare da ya tankawa kowa ba yasa Mubina tarar gabanshi tana matso kwalla har yanxu hannuta na dafe a kumcinta Maryam kuwa bude kofar falon tayi tayi ficewarta gwara ta kwana a waje kan ta kwana a gurinshi domin bata San wace irin musiba ce zata biyo baya ba [12/06/2019 9:46 AM] Binta Umar Abbale: Cikin kukan kissa Mubina tace"Nasir kaga dalilin da yasa nace bazan zauna gida daya da matarka ba ko, sabida nasan bata da mutumci yanzu kamar ni zata tsinkawa Mari daga gaya mata gaskiya" Kallonta yayi cike da mamaki yace"ke mai ya kawoki nan ina ce Na baku mukuli ko"? "Yaya baza ka ganni ba dawa a kafara daura maka aure ne"? Tafada tana tsareshi da ido har da rike qugu Tsaki yaja yace"ban sani ba shashasha kawai kina girma kina cin kasa" Ya wuce bedroom dinshi Tarar gabanshi tayi tace " ni kake zagi kan gaskiyata"? "Girgiza kai yayi ranshi a bace yace"wallahi kishiga hanlalinki in ba haka ba zan zane miki jiki kuma in kwana lafiya, aikin banza kawai an kama an kakabamin tsohowa kinzo zaki dameni da masifa mtssss" Ya bude kofar dakinshi ya shige gami da banko kofar da karfi! Zubewa tayi a gurin tana kukan cin mutumcin da Nasir yayi mata ita a rayuwarta ta tsani ace mata tsohowa shiyasa kullum cikin rage shekaru take a cikin jama'a ita lallai bazata girma ba Ta dade zaune a gurin tana koke koke daga bisani ta tashi fuhh ta fita daga dakin Maryam Na ra kube taji alamun bude kofa tayi saurin matsawa daga jikin kofar tana kallon Mubina tafito fuuuu, ta nufi part din ta, tasan basu kwashe lafiya da Nasir din ba. [14/06, 13:01] +234 808 996 5176: [12/06/2019 2:01 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *118* Tsoro ne ya kamata ganin yadda gidan yayi shiru sai haushin karnuka takeji gashi tana jin tsoran shiga ciki sabida batasan yadda zata kaya tsakaninta dashi ba,a gogon hannuta ta kalla sha daya dai-dai na dare,qirjinta ya dinga bugawa, da kyar ta lallaba ta bude kofar falon ta shiga ciki ko ina tar da haske tamkar rana ga tv a kunne, cikin sanda taje ta sami kujera ta lafe tana zare ido, kwata-kwata bataji motsinsa ba Bacci ne ya soma fizgarta kadan kadan sai ta tashi a furgice tana bin falon da kallo cikin tsoro Nasir kuwa yana cikin bedrom dinshi hankalinsa a kwance yana duba desktop dinshi kwata-kwata ya manta da wata Maryam sai wajan daya shaura ya kammala abinda yakeyi kana ya je yayi Wanka ya fito yana goge jikinshi, daga shi sai karamin wando ya nufi falo yunwa yakeji sosai gashi ya manta da kayan zaqinshi a mota dole sai ya fita ya dauko Har ya bude kofa zai fita jikinshi ya bashi ana kallonshi yana juyowa sukayi ido hudu da Maryam, yayi saurin kauda kanshi ganin yadda ta dallareshi da mayun idanunta masu kama da cocilan Bude kofar yayi yai ficewarsa Maryam kuwa tashi tayi ta zauna sosai cikin kujerar zuciyar ta tana harbawa sosai yanzu mutumin nata kwarjini yake mata ,ita kanta tasan yayi jihadi ya taimaketa lokacin da ake shirin tona mata asari a idan duniya sabida haka zata jure ko wane irin wulakancinsa Hannunshi rike da wasu manya manyan ledoji masu tambarin wani sto kwata-kwata bai kalli inda take ba ya nufi dakinshi Ganin haka yasa ta mike tsaye da sauri tana fuskantarsa tace"uncle nagode sosai da wannan karamcin naka, ban taba tsammanin haka kake ba, a rayuwata babu mutumin da ya taba tona min asiri irin Anwar shiyasa kullum cikin addu'ata nake neman sakayya ta gurin Allah, Yanzu bani da burin da ya wuce in ga mun zauna lafiya dani da kai domin kayi min abinda ba kowane namiji ne zai iya yi ba" Wani irin tsuma jikinshi yakeyi tamkar yanzu abin ya faru ita kanta Maryam din tayi da tasanin fadar maganar sabida yadda taga idanshi yayi jajazir sabida tsabar bacin rai! Ya kalleta sama da kasa yana girgiza kai yace"wato ni kike fadama Anwar zai tona miki asiri ko? Lokacin da kika fito daga gidana karfi ya gwada miki, kika shiga motarsa ko kuwa, ni dai nasan ta karfi najaki, ni zaki rainawa hankali, dama ke kin saba ni kina guduna to zaki fadamin da me Anwar din ya fini yau din nan ba sai gobe ba" [12/06/2019 9:44 PM] Binta Umar Abbale: Yana gama maganar ya shigewarsa bedroom dinsa a fusace Maryam ta tayar da hankali maza zama yayi kawai gefan gado yana huci tamkar wani mayunwacin zaki yafi minti goma a zaune sannan ya bude ledar gabanshi ya fito da wani hadaddan biscuit mai uban tsada da dadi ya bude firji dake gefan bed din ya ciro madarar holandia guda ya bude yana sha yana cin biscuit dinshi shi kadai yasan abinda yake damunshi, sai da ya koshi sannan ya kwashe ledojin daga gabanshi Kai tsaye falon ya nufa har yanzu yana sanye da da karamin wando Maryam na takure cikin kujera zuciyarta na kaiwa tana kawowa sabida tsabar fargaba Kawai ta ganshi tsaye a kanta, sai tayi sauri mike zaune tana zare ido, jikinta sai karkarwa yake Babu zato taji ta saman kafadarsa yayi hanyar dakinsa da ita Kokarin sauka takeyi yayi mata rikon tsauri gami damkar ma zaunanta ya matse sosai Ihu ta kurma tana dukan bayanshi hakan bai sa ya sauke ta ba Kan bed din ya jefata ya haye kanta dare-dare yana zare mata ido Maryam duk ta firgice da kyar tace"uncle ka danne min cikina ka dagani kar ka kashe ni" "Wallahi Maryam bazan daga ki ba yau sai na nuna miki iyakarki daga yau kin bar zuwa min cikin bacci na" Tureshi tafara yi tana dukan jikinshi kamar dotse take turewa duk ya sakar mata jikinshi Hannuwanshi biyu yasa ya damqi breset din ta sai kace Wanda ya kama ballo ya na cudawa cikin mugunta Ihu tasa tana doke hannayensa sabida yadda taji wani mugun zafi, tsigar jikinta duk ta mike sabida rashin sabo wani irin ciwo suke mata, shi kuma bai fasa cudawa ba, da qarfinshi duk domin ya galabaitar da ita, Kuka take sosai tana rokanshi ya daina amma yakiya sabida tsananin yadda yake mata ma har sun fito daga cikin rigar ta dama rigar mai babban wuya ce Ganin su a waje zahiri ya sashi dimaucewa ya fita daga hayyacinshi kawai ya rungumota a jikinshi yana zuge mata zif din rigarta ta baya [14/06, 13:02] +234 808 996 5176: [13/06/2019 3:07 PM] Binta Umar Abbale: [13/06/2019 2:46 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *119* Nasir sam baya cikin hayyacinsa kokari yake kawai ya rabata da kayan jikinta ita kuma sai kuka take cikin tsoro tana tuttureshi ganin yadda ya rikede tamkar mayunwacin zaki Tas ya cire mata kaya babu abinda yayi saura a jikinta kawai ya tsaya yana bin ilahirin jikinta da kallo wani mugun bakin ciki da takaici yana turnuko masa tamkar zuciyarsa zatayi bindiga, yarasa wace irin masifa ce abin ne yake masa gizo tamkar yanzu ya faru Maryam ta janye bedshirt din dake shimfide a makeken bed din ta kudundune jikinta tana kuka gami da kare kirjinta ganin shi kadai Nasir ya zubawa ido Ido jazir yace"kicire wannan abin da kika rufe jikinki, ki gayamin yaya kika ji lokacin da Anwar yake miki wasa dasu Qamqame bedshirt din tayi tana kokarin guduwa daga bed din Ya mayar da ita ya yar gami da fincike bedshirt din da karfi, Maryam tadawo tik sai kace ranar da uwarta ta haifeta Can lokon gado ta makure tana zare ido sabida ta tabbatar da cewar Nasir karshe gurin rashin mutumci dole ta kaskantar da kanta tabashi hakuri Cikin tsawa yace"Maryam ki fadamin wane irin dadi kikaji lokacin da Anwar yake latsaki a cikin motarsa, yau sai kin gane kuranki dan ubanki" Wata Irin dauriya gami da jarumta ce ta zo mata lokaci guda kukan da takeyi ya dauke, idanta tar a kanshi tace" uncle duk abinda zamuyi muyi iya mu karka kara sako iyayena ciki" "Maganar Anwar kuma kai kafi kowa Sani naji dadi ko banji ba ba abinda ya dameka bane" "Ni kika fadama haka"? Yafada a fusace Shiru tayi tana kallonshi babu tsoro ko kadan a idanta Hawa yayi kan bed din a sukwane ya janyo ta gami da ware mata kafafu, ya zuge igiyar wandonshi, fuskarshi babu digon annuri ko daya yake kokarin mayar da ita cikakkiyar mace [13/06/2019 3:05 PM] Binta Umar Abbale: Ihu take kurmawa tana dukanshi ko ina amma kamar dutse take duka sabida yadda ya zage kwanjinshi a kanta yake sasakarta tamkar wanda ya samu cikakkiyar mace wacce ta dade da sanin da namiji, tun lokacin da yafara ya tabbatar a cike take ko ta ina, hasashenya ya tabbata dama tuntuni yake mata wannan kallon Ihu yake kurmawa tun karfinshi jin wani irin mugun dadi yake ratsa masa kwakwalwa tamkar wani mahaukaci ya rike hannuwanta duk biyun wanda ta dage take dukanshi dasu tana turje turje ya zare igiyar wandonshi da ya cire ya daure mata su sannan ya cigaba da abinda yakeyi babu abinda ya dameshi Maryam hawaye sabe-sabe take kallonshi yanzu ta saddakar ta daina kici-kicin kwatar kanta sabida taga ita take galabaitar da kanta a banza, Mamakinshi kawai takeyi dama abinda yakeso kenan gashi ya samu shikkenan ta sadakar yau rayuwarta takare tunda ta shiga hannunshi Shi kuwa bai cikin nutsuwa ko guda kokarin shi kawai yaji ya gamsu amma abin ya gagara domin yanayin rilizing zai sake jin wani feeling din , haka ya zama tamkar ta6a66e sai ihu yakeyi gami da sambatu, ya kira sunanta ya kai sau dari wai ta taimaka sa. Tun karfe daya na dare ake abu guda har karfe biyar na asubahi abu ya faskara Nasir kuka yake hajaran majaran Maryam naso ta karar masa da kwayayensa, da kyar ya samu yayi wani rilizing din Wanda ya kusa tafiya da nuffashinsa sai ya zube kanta jikinshi na karkarwa, yafi minti ashirin sannan yafara dawowa cikin nutsuwarshi ya daga ta da sauri yana bin ta da kallo idanunshi duk sun kankance Kirjinta ya zubawa ido ganin babu numfashi, yayi saurin sanya hannushi kai yana dubawa Lokaci guda ya fahimci suma tayi ya dago kanta ya hada bakinshi da nata. [13/06/2019 3:26 PM] Binta Umar Abbale: Numfashin sa yake hura mata jikinshi na tsuma kar yaje yarinyar mutane ta mutu ya shiga uku domin yanzu yarinyar ta kara wata martaba a idanshi, tunda yake nema neman matanshi bai taba cin karo da dadi irin na yau ba tabbas yau ya kwashi romo mara misaltuwa a tare da yarinyar, sosai yake jinta a cikin zuciyarsa, Kimanin minti biyar tana aikin hura mata iskar bakinshi, sannan ta ja wani nuffashi mai wahala ta bude idanta wanda suka kankance gashi sun rine sosai ta sauke a kanshi tsura masa ido kawai tayi tana kallo bakinta yayi mata nauyi Shi kuma ganin ta dawo yasa ya sauka daga kanta cikin sauri ya dauki wandonshi ya sa ya nufi toilet domin yanzu kunya yakeji ya hada ido da ita Maryam ta sunkyar da kanta tana kallon bed din ganin yadda duk yayi kaca-kaca da jini abinka da farin abu, duk bedshirt din ya ya mutse ya tattare yayi nasa guri Da kyar ta motsa dan ya tsanta tanaso ta daga kafarta Abu ya gagara ji take kamar an yayyanka gurin da reza sabida yadda yake mata radadi da zugi Komawa tayi ta kwanta kawai tana share hawayen da yake zuba ta gefan idanta Yau ta tabbatar da cewa uncle bashi da imani ko kadan Allah ne kawai zai mata sakayya bisa muguntar da yayi mata a cewarta Tana kallonshi ya fito daga toilet din jikinshi daure da towol iya qugu sai wani karami a hanninshi yana goge kanshi dashi Jikinshi ya bashi kallonshi takeyi shiyasa yaki kallon inda take sai da ya shirya tsaf sannan ya kalleta fuskarshi babu yabo babu fallasa yace" kina iya fita ki bar min part dina ga key din ki nan" Ya aje key din kan drwar gefan gado sannan ya cigaba da cewa"yau na tabbata kin ga banbanci kin san namiji kika aura ba Mata maza ba,zanje masjid in dawo mutukar kika sake nadawo na tadda ke a nan wallahi sai na karasa ki sai kin daina tayi sai dai rarrafe domin kaca-kaca zan miki" Yana gama fadar maganarsa ya fice daga dakin hankalinshi kwance Tafi minti biyar tana sakawa da kwance, wai ita yaya zatayi da rayuwarta ne , ta lura mutumin nan kwata-kwata baza su zauna lafiya dashi ba sabida tsananin fitinarshi da rashin hakuri, sam takasa fahimtar in da ya dosa. [15/06, 13:12] +234 808 996 5176: [15/06/2019 7:53 AM] Binta Umar Abbale: [14/06/2019 11:20 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *120* Da kyar ta lalubi kayanta dake watse a kasa wasu kan bed din ta suturta jikinta sannan ta daddafa ta sako kasa cikin dauriya ta dauki key din da ya aje mata,ta fice daga dakin cikin tsananin azaba da radadi, tafiya takeyi tamkar wata mai koyan tafiya,in tayi daya ko biyu sai ta tsaya ta huta tana matsar kwalla. Da kyar ta fito harabar gidan tana bin ko ina da kallo gabanta sai faduwa yakeyi, Da kyar ta daddafa ta karasa part din da tagani a kulle da'alama shine nata, Sawun tafiya taji a bayanta ta juya da sauri suka yi ido hudu da Mubina tana sanye cikin kayan bacci masu dogan wando duk sun dameta sosai kanta babu dan kwali ya sha karin gashi sai kace irin arna wa"yanda basa sallah Kafin Maryam din tace wani Abu Mubina tace" daga ina kike shegiya "yar iska kar dai kice min a dakin Nasir kika kwana,domin naga sai wani tale kafa kikeyi sai kace wata mai koyan tafiya" Shiru Maryam tayi mata kawai ta cigaba da bude gurinta Mubina ta juyo da ita a fusace ta tsinka mata mari tace"jiya kin mareni ko kin dauka kinci bulus dan uwarki, kamar ni zaki mara ko, to bari kiji tun wuri kisan inda dare yayi miki wallahi Nasir nawa ne ni kadai" Shiru tayi mata a karo na biyu kawai ta wuce Mubina ta jawo rigarta gami da tade ta, sai ga Maryam a zube a kasa, sabida dama jikinta babu qwari ko na kwabo, aiko nan take ta kwallara kara wacce ta karade cikin gidan gaba daya,sabida yadda taji gabanta tamkar zai zazzago kasa, sabida yadda takejin wani irin radadin zafi a gurin [15/06/2019 7:24 AM] Binta Umar Abbale: Mubina tacigaba da zaginta ta uwa ta uba, tana jin wani mugun bakin ciki a zuciyarta babu shakka Nasir ya kwana da ita duba da yadda take tafi.nan ta bar Maryam a gurin tana kurma ihu na azaba Get Man ne ya bude masa karamar kofa ya shigo suka gaida sama-sama Kai tsaye ya nufi cikin gidan, Sai da yayi nisa sosai sannan ya rinka jin kukan mace, da sheshsheka, da sauri ya kalli gefanshi na dama domin anan yake jiyu kukan Maryam ce kwance a gurin tana kuka cikin garari Da sauri ya nufi gurin jikinshi sai kyarma yakeyi, tun kafin ya karaso gurin ta ke daga masa hannu ,yana karaso ya sanya hannunshi cikinta ya hade ya tsunsu gurin guda Bakinta a bushe tace"uncle ka yafe min zan mutu da azabah" "Maryam mai sa kika kwanta anan,domin ki zubar min da mutumci ne ko kuwa"? Yafada yana kokarin daukarta Kai tsaye part dinsa ya nufa da ita yana tafiya yana kallonta yanzu wani so yake mata Wanda yake ratsa masa jini da jijiyar jikinsa, matsalar shine yaki mantawa da abinda ya faru duk lokacin da ya tuno da abin Ji yakeyi tamkar ya kasheta ya huta Dan bakin ciki. Kai tsaye bed ya shimfideta sai sheshsheka takeyi na wahala, kawai ya fara kwance mata zanin jikinta so yakeyi ya duba ta ko tasamu Matsala a gurin Aikuwa guri ya ruruce yayi jazir ya ji mata ciwo har guri biyu dole sai yayi mata dinki Hankalinshi ya tashi kwata-kwata bai dauka lamarin ya kai haka ba, sabida haka jikinshi na kyarma ya mike ya nufi inda yake aje kayan aikinsa, jikinshi in banda rawa babu abinda yakeyi Maryam na kwance share-share kan bed yanzu ta daina kukan zafin da takeji kuka takeyi kan wannan abu, Nasir ya gama gane mata jiki babu yadda ta iya, ko kafarta ta kasa motawa balleta kokarin kare kanta duk babu wannan karfin a tattare da ita Tana kallonshi ya tawo da kayan aiki a hannushi har ya karaso inda take, ya zauna kusa da kafafunta, sai tai saurin sanya Dan kwalinta ta rufe gurin Duk yana kallonta, Ya share ya fara hada allura sabida ta dausashe mata radadin da take ji, har ta bacci ya hada a ciki, ya cire abinda ta rufe jikin nata, tana jinsa, sai tayi saurin yin ruf da ciki, dama haka yakeso kawai ya saita yayi tsikara mata, kafin tayi wani motsi har ya zare sirin jin Ko minti biyar bai yi ba bacci ya dauketa,nan take yafara aikinshi cikin qwarewa,shi kanshi yayi mamakin yaya akai haka tafaru, lallai ba karamin dan yan aiki ta aikata wa yarinyar ba Bacci take sosai Dan batasan abinda yake faruwa ba,Nasir ya dinketa tsaf sannan ya gyara mata kwanciya ya mike ya shiga toilet domin yin Wanka. Ya fitowa wayarshi tayi kara A nutse ya karasa inda wayar take yayi tunanin ko Momyce [15/06/2019 7:52 AM] Binta Umar Abbale: Sunan Anwar ne yake yawo kan screen din wayar, abin ya bashi mamaki sosai, sai kawai ya share wayar ta katse ya cigaba da abinda yakeyi. Wani kiran ya kara shigowa, ko kallon wayar bai yi ba, lallai zai ciwa Anwar mutumci a kan wane dalili zai sa ya dameshi da kiran waya Kafin ya gama tunaninshi wani kiran yakara shigowa a karo na uku ya dauka gami dacewa" Anwar bai bari yayi magana ba ya kyalkyale da wata "yar iskar dariya yace"nasan yanzu aikin gama ya gama kanwa ta kar tsami kwarnafi ya kwanta, ka gama da yarinyar nan,burinka ya cika, na yadda da taken da kakewa kanka na cewar baka cin saura sai dai ka bar sudi, to ka tabbatar da cewar wallahi tallahi ina nan kan bakana a kan yarinyar komai daran dadewa sai na cika burina, babu ruwana da wani auranku" "Ok sai ka mai da hankali ai Allah ya baka sa'a" Nasir yafada cikin wata irin murya kana ya cigaba da cewa kamar yadda kafada tabbas naci kuma na rage, kai baka isa kaci sudi na ba Maryam tawa ce ni kadai, tunda kace haka mu zuba dani da kai shege ka fasa, inaji kamanta karon mu na farko da kai,duk lokacin da ka kuskura muka hadu sai dai uwarka ta hafi wani" Yana gama maganarshi ya kashe wayarshi zuciyarshi sai tafarfasa take,wato har yanzu Anwar yana nan a kan bakanshi a kan Maryam din, lallai dole sai yayiwa tufkar hanci, ya san halin Anwar mugun dan akuya ne Kallonta yakeyi tana bacci sosai ya tsurawa fuskarta ido yana kallon gashin idonta da yayi zara-zara, duk da a rufe idan nata yake Ajiyar zuciya ya sauke ya juya ya cigaba da shirin shi cikin nutsuwa ya shirya cikin suit masu kyau da tsada ya karasa dressing mirrow dinshi ya dauki abin taje suma ya taje sosai gami sanya mata mayuka sai kyalli takeyi gashi tayi wani mugun baki da kyau fuskarshi takara haske sosai amma ya dan rame a fuska, mybe wannan hayaniyar ce, tunda abu kalilan sai ya sanyashi rama,dama haka yake Kai tsaye part din Mubina ya nufa sai zabga kamshi takeyi Mubina na bedroom dinta kwance cikin bakin ciki da damuwa, duk abinda ya faru dazu tsakanin Nasir da Maryam dazu a kan idanta ya faru, lokacin da taga ya dauki Maryam din ya nufi dakinshi da ita ji tayi kamar tai tai zabga ihu sabida tsananin bakin ciki da damuwa [15/06/2019 8:31 AM] Binta Umar Abbale: Wato Nasir bai damu ita ba bai mai data mace ba har yanzu yana gurin waccan yarinyar, har yanzu bai shigo gurinta ba Wani hawayen bakin ciki ne yake bin fuskarta Haka Nasir ya sameta Tsayuwa tayi bakin kofa gami da zuba mata ido cikin mamaki ganin tana kuka tamkar wacce aka Daketa Dariya tabashi sosai ya karasa kusa da ita yana murmushi sabida yasan rigimarta ba tun yau ba Tsayuwa yayi kanta yana kare mata kallo tana sanye da kayan bacci wanda suka kwanta a jikinta duk qirjinta a waje nan take yaji yanayin jikinshi yana sauyawa Shi in dai zai ga wadan nan abubuwan to hankalinshi gushewa yakeyi yana bala'in Dan breset a jikin "ya mace Zama yayi kusa da ita ya kama hannunta guda ya rike cikin nashi, yace" Mubina mai nene wai da sanyi safiya ki na kuka, wai yaya kukeso inyi da raina ne,uhumm"? Cikin kuka tace" Mai kayiwa waccan yarinyar"? Kai tsaye yace"ba hurumin ki ba ne kamar yadda kike matata haka take matata Cikin bacin rai tace"dawa a kafara daura maka aure"? "Ban sani ba" Yafada a fusace ya cigaba da cewa" uwata ce ke da zaki sanya ni a gaba da tambaya, ita ce ta kai kan ta gurina kema in kin damu sai ki kawo min kanki shikkenan" "Baka isa in kawo maka kaina ba wallahi" Tafada a fusace ta cigaba da cewa " in kana bukatata kazo inda nake sabida ni macace mai aji" Dariya yayi gami da mikewa tsaya tace"ki riqe abinki to in har sai nazo in da kike, dama yanda kike haka din nan ba wani dai-dai zan ji ba" Ficewarshi yayi daga dakin ya barta da ciwon ya tsa [16/06, 18:55] +234 808 996 5176: [16/06/2019 1:32 PM] Binta Umar Abbale: [16/06/2019 12:52 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *121* Part dinshi ya kara komawa ya duba Maryam,har yanzu bacci takeyi, ya jima tsaye a kanta yana kallo ciki da so gami da tausayi,jiya yarinyar tabashi farin cikin da bazai taba mantawa dashi ba,yanzu duk jinshi yake sakayau sabida duk wani abu dake damunsa amararsa ya zube,tunda take neme neman matanshi bai taba gamsuwa irin jiya ba. Ya jima tsaye a kanta sannan ya fice gida yakeso yaje Gurin Momynsa itama yayi kewarsa sosai Giss da Tony na tsaye jikin mota suna hango tawowarshi sai kowa ya shiga nutsuwarshi, da sauri Giss ya bude masa mota ya shiga, shima ya shiga gami da zama kusa dashi yana gaisheshi cikin turanci, Tony ya shiga mazauninshi gami da kunna mota suka fita daga [16/06/2019 1:32 PM] Binta Umar Abbale: daga gidan, Wayoyinshi ya kunna ko minti daya bai yi ba da kunnawa kira da sakkoni suka soma shigowa nan yai ta amsa kiran wayar mutane sakkoni dama baya dubawa sai dare wani lokacin ma sai zai kwanta. Mai gadi ya bude get Tony ya shiga ciki gami da gya parking gurin da aka tanada,nan Giss ya fito da sauri, Nasir ya fito hannushi rike da wayoyinshi yana tafe yana amsa kira Malam Ya'u tare dasu Nafi'u sun fito zasu tafi kasuwa suka ci karo da juna. Nasir ya datse wayar da yake amsawa cikin sakin fuska ya mika masa hannu gami da cewa"Arrama barka da asubah" Sosai Malam Ya'u yayi mamakin wannan sauyin da a kasamu daga ban garan Nasir din,kawai sai ya barwa zuciyarsa abin shima ya mika masa hannu cikin walwala yace"barka dai Nasiru ka fito kenan"? "Wallahi Kuwa" Nasir yafada yana kokarin wucewa Arrama Ya'u ya ce "to masha Allahu Allah yayi jagora, yaya Iyalin naka kuma" "Alhamdullihi Arrama" "Masha Allah, Allah yayi maka jagora yabaka ikon rikesu da amana" "Ameen ya rabbi nagode Arrama" Nasir yafada yana kokarin shigewa domin sauri yakeyi akwai mutanan dake jiranshi, Nafi'u yace"uncle bamu gaisaba fa ,ina Ya Maryam munyi ke warta sosai" Murmushi yayi Wanda ya kyatar masa da fuska ya fito masa da tsantsar kyawun da Allah yayi mishi,har sai da kasan habarshi ya loba yace"Mai yasa baku bita ba,akwai guri in kuna bukatar zama tare da ita kayi min magana babu damuwa" Cikin mamaki Nafi'u yace"haba uncle kamar ni ai nayi girma" Da murmushi a fuskarshi yace"a ina kayi girma? har yanzu fa kananan a boy dinka yaro" Yafada yana dukan kafadarshi kamar yadda ya saba yi musu suna yara. Cikin dariya Nafi'u ya dunkule hannushi uncle din ma yayi yadda Nafi'un yayi sukayi abinda suka saba, sai dariya sukeyi, Miftahu na gefe yana murmushi, kawai shi daya ke duk ya manta da irin wannan abun tunda suka fara girma sai yazama kamar wani ustax dama Nafi'u ne mai irin akidar Nasir din Malam Ya'u ma murumshi yayi kawai ya girgiza kai,nan sukayi sallama Nasir ya wuce part din Momy Giss na bin bayanshi, sukuma suka nufi kasuwa. Momy na hakimce cikin kujera mai cin mutum daya taci uwar kwalliya da wani les mai uban tsada da kyau fuskarta sanye da glass dinta na fama, hira suke da Uwani cikin farin ciki Uwani tana bata labarin garinsu da yadda sukayi kuruciya Momy sai dariya take mata, Haka Nasir ya shiga ya taddasu yaji bala'in dadi yadda Uwani take debawa Momynshi kewa yazo ya tadda ita tana dariya, shi yana can yana tunanin tana cikin damuwa kewarshi zata dameta [16/06/2019 2:03 PM] Binta Umar Abbale: Kafin Momy ta amsa sallamarshi Uwani tayi karaf tace"sannu da zuwa uban dakina,Angon Mubina da Maryam, Allah ya tayaka riko, ai muna nan muna hiraraka nace Allah yasa nan da wata tara musa mu "yan biyu kyawawa masu kama da kai da amaryarka Maryama" Tunda Uwani tafara magana bata tsayaba har sai da ta kai karshe, Harararta yake a fakaice jin abinda take cewa shifa ya tsani mutum mai bala'in surutu da badi ba'atambaye ka ba,shi ina ruwanshi da wani da da haihuwa. Zama yayi kan kujerar da take fuskantar Momyn nashi ya share Uwani da ita da maganganun da takeyi gaisuwarta ya amsa kawai, ya kwanta cikin kujera gami da lumshe idanshi Ganin haka yasa Momy tasha jinin jikinta,a zuciyarta tace"yau "yan muskilanci ne a kusa Myson kenan,dubeshi kamar ba ango ba,ya wani matse cikin kananun kaya. Uwani kuwa ganin yadda Nasir ya sharta yasa tayiwa Momy sallama gami da tambayarta abinda za'a dafa da rana Momy tace"Uwani duk abinda kikayi zanci ke dai kawai kiyi kokarin gyara girkin duk da dai nasan kina iya bakin kokarinki" "Insha Allah Hajiya" Uwani tafada sannan ta kalli Nasir tace"Uban dakina a tashi lafiya" Banza yayi mata har ta fice,shifa tunda tayi masa wannan zancan na haihuwa yaji ya tsaneta lokacin da shigo ya taddasu ita da Momynshi suna dariya,yaji dadin haka,dan har ya qudurta irin alkairin da zai mata, sabida yadda ta zauna tana kular mishi da rabin rayuwarshi, wato Momy amma duk da haka bai fasa ba tunda yayi niyya zai mata,din amma duk ranar da ta sake yi mishi irin wannan maganar,zai tsaya ne kawai shima ya gaggaya mata,magana, shi Sam bai shirya haihuwa yanzu ba. Bayan futar Uwani Momy ta kalleshi cikin nazari tace" My son lafiya dai ko" Idanshi guda ya bude kunyar abinda zai fada mata yakeyi sai ya mayar da idanshi ya rufe,ya Dan saki fuska gami da cewa"normal Momyna fatan kin tashi lafiya"? "Lafiya garau Na tashi Myson" "Masha Allah,ko da yake ma Momy naga kamar ba kiyi missing dina ba, mai yasa Momy ko dama kin gaji dani ne" Yafada cikin shagwaba sai kace kankanin Yaro. "Ni nace My son ina nan ina keyawarka bini-bini na duba ago go amma shiru,sai daga baya nace yanzu fa yaro na ya girma tunda ya aje iyalinshi" Tafada tana dariya Shima dariyar yakeyi ya zakuda kafada gami da bude idanshi gaba daya ya sauke kan Momyn nashi ko kunyar ta baya ji Tace"Yaya Mubina da Maryam din fatan suna nan lafiya Lou" "Ko wacce tana lafiya Momy sai dai.... "Sai dai me, My son fadamin mana" Momy tafada cikin damuwa "Momy Maryam ce" "Tayi me" Momyn tafada cikin faduwar gaba" "Bata da lafiya" Yafada yana wani sinne kanshi, Lokaci guda Momy ta fahimci abinda yake nufi Girgiza kai tayi tana kallonshi sabida Tasan halinshi Na rashin hakuri tun yana yaro ya nuna Fuskarta ta gyara alamun babu wasa tace"ka gwada mata karfi ko My son"? "Momy wane qarfi na gwada mata" Yafada cikin rainin hankalinshi da ya saba. Hararasa tayi tace"zaka rai namin wayo kamar yadda kasaba, ko my son ina tambayarka kana tambayata Why" "Dariya yayi kawai ya sunkuyar da kanshi kasa yana Sosa kai kamar wani munafiki Tsaki taja gami da cewa"rashin imanin naka akan ta ya tsaya kenan yarinyar da bata da wani kwarin kirki [16/06/2019 2:20 PM] Binta Umar Abbale: Momy ta cigaba da cewa"ina Mubina take? Kafin daurin auranka da Maryam da Mubina s kafara mai yasa baka kwatanta adalci ba my son" "Momy Mubina zagina tazo tanayi daga dawowata gida tana gwada min iko ni da gidana,shiyasa na koreta ita kuma wannan kin manta kece kika aje min ita a part dina, ni ba nine na kirata ba" Girgiza kai Momy tayi na rashin abin fada tace"da na kawo maka ita cewa nayi ka kaita part dinta ai, ban ce kayi mata komai ba" Cikin mamaki Nasir din yake kallon Momynshi ganin yadda ta fututtuke tana fada,Maryam fa matarshi ce yana da damar ya taketa a ko ina, Shiru kawai yayi mata tana fada ta cigaba da cewa"yanzu ka duba musu yarinya babu wata matsala in ceko"? "Momy babu Matsala fa, komai normal ki kwantar da hankalinki, Ita fa ba yarinya bace kamar yadda kike tunani" "Maryam din guda nawa take my son"? Momy tafada Tabe baki yayi yana duba agogon hannunshi yace"Momy ni a gurina ba yarinya bace, Shiru Momy tayi tana jin tsoran kar ya yanko mata maganar da zata kallanshi" Tace"yanzu bacci tskeyi ko me"? "Momy kin tambaye ni fa na baki amsa,tana can akwance tana bacci amma takasa tafiya, sai tale-tale takeyi, yana sane yayi mata wannan maganar domin ta rabu dashi da tambaye-tambaye Aiko Momy hankalinta ya tashi sai ta mike tsaye tana kokarin hawa sama domin ta dauko gyale, Yace"Momy ina zakije ne" Ta tsaya tana kallonshi gami da cewa"muje in ga jikin yarinyar mutane myson nasan halinka" "Mikewa tsaye yayi ranshi a dan bace yace" Momy ni ba gida zan koma ba ofis zan wuce,mutane na can na jira na, Na lura kin dai na sona yanzu sai wannan "yar" "A'a My son jirani in fito ai soyayyarka ita ce ta shafi iyalinka" Tafada lokacin da take hayewa sama,dakko gyale Ficewarsa yayi ranshi a bace ganin rawar jikin da Momy take a kan Maryam sai kace itace autar mata,ko kuma a kanta haka ta taba faruwa,sai yaji wani mugun haushinta ya kamashi, sabida haka yana fitowa ya nufi mota,Giss dake tsaye kofar da zata sadaka da cikin falon ya rufa masa baya Yana shiga mota ya bawa Tony umarnin tafiya tun kafin Momyn ta fito,har sun fice daga gidan. [18/06, 02:40] +234 808 996 5176: [17/06/2019 9:40 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *122* Sai bayan sha biyu na rana Maryam ta farka daga nannauyan baccin da ya dauketa,babu laifi taji dadin jikinta ba kamar dazu ba,da kyar ta mike tsaye ta nufi kofar fita daga dakin Nasir din, kai tsaye part din ta ta nufa, Har yanzu key din na jiki kofar in da barshi budewa tayi kawai ta shiga cikin tsananin mutuwar jiki, sam bata tsaya ta karewa falon kallo ba,ta nufi daya daga cikin dakunan da suke cikin kayataccan falon Toleit ta nufa ta hada ruwan zafi ba sosai ba, ta shiga ciki,wani zafi ne ya ratsata sosai amma ta daure ta zauna,sai da ta jima a ciki sannan ta daina jin zafin gurin. Har wani bacci ne yake kokarin fizgarta sabida yadda takejin dadin zama cikin ruwan zafin Da kyar ta fita daga ciki ta hada wani ruwan ta yi wanka sosai ta tsarkake jikinta , tafito a daddafe,ta kimtsa,sai sannan tayi sallahr Asubah,takaici da bakin ciki duk sun cika mata zuciya, sabida yadda Nasir yayi mata asarar Sallahr asuba babu abinda ya dameshi Nasir yana ofis amma duk hankalinshi ya na kan Maryam,in ya tuno da yadda ya bar ta sai yaji gabanshi yana faduwa, haka dai yake daurewa yana sauraron abokan kasuwancin su, wasu baki ne suka zo daga Nijar, domin su duba sabbin motocin da suka shigo dasu abinda ya dauke masa hankali kenan. Amma yana samun sukuni ya samu ya kunna wayarshi domin kiranta Nan ya tuna ashe bashi da number ta Sai ya ajiye wayar jikinshi a sanyaye zuciyarshi tana saka masa kawai ya tafi gida,yasan yarinyar tana bukatar taimako, Adaddafe dai ya bari biyar na yamma tayi ya hada inashi inashi ya bar Abbas da jama'a ya gudu gida Da sauri ya bude part din nashi ya shiga so yakeyi kawai yayi tozali da ita, amma sai yaga wayam babu kowa, har yanzu bed shirt din nanan kaca-kaca da jini kamar yadda ya fita ya barshi. Kofa ya nufa da sauri wata zuciyar tace masa me kakeyi haka ne, Nasir kar ka manta kaifa babban yaro ne da ko wace mace take kaunarka,sabida kyau kudi da wayewa ko ta ina kayi zarra mai zai sa ka rika yin rawar jiki kan wata bagidajiyar yarinya mutukar ka sake ta gane son da kake mata ka shiga uku,sabida haka ka kiyaye. Nan take yadawo nutsuwarshi yaji wata tsanar yarinyar ta darsu cikin zuciyarsa mussaman da ya tuno abinda ya faru tsakaninta da Nasir, mamaki yake ma yaya akai ma ya kwanta da ita,daga yau ya daukarwa kanshi alkwarin bazai sake kula ta ba. Wanka yayi ya fito ya zauna gefan gado daga shi dai towol ga lokacin sallar magariba yayi,amma a halin yanzu babu abinda yake bukata in ba sex ba, Wayarshi ya dauka yana laluben number Mubina,dole ya rage zafi. Mubina na ganin shi ne sai taqi daga wayar har ta katse,wai ita nan jan'aji [17/06/2019 9:51 PM] Binta Umar Abbale: Bai yi zuciya ba,sai ya kara kiran wayar,a qa'idarshi baya kiran mace a waya sau biyu lallai yau Mubina ta ciri tuta Sai da takusa katsewa sannan ta dauka tana ya mutse fuska tace"Ya aikai ne"? "Ya'akai ne" Ya maimai ta maganar cikin mamaki, wato Mubina tun kafin tafiyar tayi nisa raini ya fara shigowa, Cikin bacin rai yace"ban sani ba, ki sameni a dakina,Mtssss" Yafada yana Jan tsaki Wani farin ciki ne ya lullubeta a fili tace"wallahi bazan je xoba zaka san nafi waccan daraja da wayewa" Saki yakeyi yana duba agoge ganin har Angara K Kiran sallahr magariba, ya zira g Duguwar riga mai yankakken hannu ya fita,kicibus sukayi da Mubina ta shigo cikin wasu kaya masu tsananin fidda surar mutum [19/06, 00:26] +234 808 996 5176: [18/06/2019 7:24 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *123* Tare masa hanya tayi tana kokarin hanashi tafiya zuwa massalaci, yace"meye haka zaki tare min hanya"? "Ka kirani kuma kana kokarin tafiya ka barni" Tafada tana lumshe masa ido, "To hanani zuwa massalacin zakiyi,? Meya sa lokacin da nayi kiranki baki zoba sai yanzu" Fada yana kokarin fita "Ok kaje kadawo ina jiranka" Tafada tana zama cikin kujera, Babu abinda yace mata ya fita, ya barta ko tunanin sallah ba tai ba Sai da yayi sallahr isha'i sannan ya shigo gidan zuciyar tana bashi shawarar ya shiga ya duba Maryam wata zuciyar ta hanashi ai in ya shiga,gurinta girmansa yafadi,kawai ka rabu da ita tunda dai ka nuna mata matsayinka, Kawai ya wuce part dinshi ya san Mubina tana nan tana jiransa. Mubina na zaune tana kallo ya shigo ya sameta Yace"kinyi sallah"? Girgiza kai tayi tana wani irin fari da idanta Jikinshi ya hau kyarma ganin yadda take ban karo masa kirji Yace"kiyi sallah ki zo ki sameni muyi soyyaya" Yafada yana kanne mata ido Girgiza jiki tayi cikin kwarewa tace"wace soyyaya kuma bayan ka gama soyewa tun jiya" Dariya yayi yana nunata da hannu yace"tabbas jiya na soye kurmus yau ma zan soye,ina fatan kwalliya zata biya kudin sabulu" "Ba na san wulakanci fa" Tafada cikin bacin rai Tabe baki yayi yace"wane wulakanci ana maganar gaskiya,kin san ni bani da rufi kuma bana gulma, duk wacce tafi tes cikinku sai nafada" Yana gama fadar maganar ya shige dakinshi, Jikinta ne yayi sanyi lallai iskanci Nasir ya girmi hankalinta yanzu ita yake fada ma wannan maganar Aikuwa yau zata bashi mamaki Part din ta ta koma taje ta hada magani da madara tasha,ta markada kankana ta hada da madara ta shanye,sannan ta dauko wani magani a wata roba ta bude ta lakato dan mitsitsi ta yi matsi dashi sannan ta mayar da murfin ta rufe Ta dauki wani cingam ta sa a bakinta tana taunawa, kai tsaye part din Nasir ta nufa Yana zaune gefan gado dagashi sai Karamin wando jikinshi duk a murmude power dinshi duk ta bayyana. Hankalinshi na kan desktop din shi yana dubawa [18/06/2019 7:55 PM] Binta Umar Abbale: Mubina ta shiga dakin tana zabga wani mugun kamshi,Wanda ya sashi dago da kanshi babu shiri ya bita da wani kallo har ta karaso kusa dashi ta zauna tana tauna cimgam kas-kas cike da kwarewa Nan yaji wani mugunwar sha'awar ta kamashi kamshin da takeyi yayi bala'in tafiya da imaninshi, Gadon ya hau sosai ya jawota tafada jikinshi,jiki na kyarma ya fara cakudata itama tana mayar masa f Da martani,kan kace kwabo Nasir ya gigice ya fita daga hankalinshi, sai ya karama himma da abinda yakeyi Mubina ta saki jiki suna soyewa kawai taji yana ambatar sunan Maryam tun kafin aje ko ina. Bakin ciki ya turnuketa ta dinga yunkurin tureshi daga jikinta, yaki turowa sabida tsabar bakin ciki kawai sai tafashe da kuka,shi kuwa bai fasa tara da ita ba kuma bai fasa kiran sunan Maryam ba Mubina taci wuya hannun Nasir amma ba kamar Maryam ba,duk da cewar ya sameta cikkakiyar budurwa to amma ko kafar Maryam bata kamo ba, sabida babu jini ko kanki kan bedshirt din,ba kamar Maryam ba da jini ya bata gadon tamkar an yanka kaza mai rai da lafiya. Bayan yadawo nutsuwarshi sai ya mike gami da sauka daga bed din ya barta kwance cikin halin bakin ciki da damuwa Wankanshi yayi ya fito ya kimtsa jikinshi, ya tsaya kanta,yace"ki tashi kije ki tsarkake jikinki amarya" Ranta ya baci ta yunkura zata mike a zafafe, sai ta koma ta kwanta tana kwalla gami da jin wani mugun radadin zafi a gabanta, Amma duk da haka bata hakura ba,race"Allah ya isa tsakanina dakai Yaron nan wallahi ban yafe maka ba,kana kwance dani kana karuwa dani sannan kana kiran sunan wata shigiya yarinya mai kama da mayya,kayi na farko kayi na karshe" Tafada tana matsar kwalla Dariya yake yana kallonta, ya wani zakuda kafada,alamar abin bai da meshi ba yace" yau na nuna miki ruwa ba sa'an kwando bane,yau kinga aikin karamin yaro kamar yadda kika fada, babu ruwani ni,nasan da kanki zaki zo ba sai na nemeki ba" Kallo kawai ta bishi dashi tana mamakin rashin kirkinshi, tasan bakin ciki kawai zata kunsawa kanta mutukar tace zata sa damuwarsa a cikin zuciyarta Tana kallonshi ya zauna kan Sofa,yana ciye-ciyen kayan zaqinshi babu abinda ya dameshi,yana ci yana duba wayarshi Da kyar ta mike zaune ta lalubi mitsitsiyar rigarta ta sanya, ta sauko daga bed din cikin jigata,ta nufi kofa tana wata irin tafiya tamkar mai koyo tata. Dariya yake mata kasa-kasa har ta ficr daga dakin nashi, a fili yace"babu wani taimako da zan miki da girmanki,kawai ya cigaba da abinda yakeyi Mubina da Maryam ko wacce ta shiga halin ni"yasu, ko wacce tana jiyar kanta, tsawon kwanaki bakwai babu wacce ya kara saurara sabgar gabanshi kawai yakeyi. [20/06, 14:33] +234 808 996 5176: [6/20, 09:33] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *124* Babu abinda yake fito da ita daga part din ta kullum a kulle,yau tsawon kwana takwas kenan,duk wani abu da take nema da akwai a ciki, kamar babu abinda ya taba shiga tsakaninta da wani da namiji yadda ta girgije tayi shar, suna waya da Momy kullum tana tambayarta lafiyarta, bata taba fada mata abinda yake faruwa tsakaninta da Nasir ba Abinci dai-dai cikinta take girkawa kullum in ta zauna ci sai ta tuno Amanar da Momy ta bata ta Ancle wata zuciyar tace mata taje ta sameshi, inda yake ta gani ko yana cin abinci,sai kuma wata zuciyar tace mata Nasir dai ba yaro bane hausawa sukace lafiya itace take boya, kwata-kwata yanzu bata kaunar ta ganshi sabida wani irin mugun tsoransa take ji Mubina ma gefe taja tana jiyyar kanta sam bata kara marmarin sake haduwa da Nasir din ba Yana tsaye a gaban drssing mirrow yana taje sumarshi wacce taji mayuka masu uban tsada tayi wani bakikkirin da ita har wani nan nadewa yake fuskarshi tayi wani haske kana ganin shi da yanayin fatarshi kasan yana hutawa, yana sanye da wasu uban suit masu masifar tsada wanda sukai mishi uban kyau,ya zauna gefan bed din shi yana daura takalmi, wayarshi ce tayi kara, Abbas "hello" yafada gami da makale wayar da kafadarshi ya cigaba da daure igiyar takalmin daga daya ban garan Abbas yace"ka fito ne,kasan kafin muwuce airport dole zamu sallami mutanan dake jiranmu" "kaga Malam ban fitoba ma ina gida, ko na fito ma babu wanda zan saurara wallahi kaji na rantse kawai kayi kokari ka sallami jama'a kafin in karaso,sabida tsabar iskanci sai ka dinga barin mutane wai lalai sai nazo sannan" ganin yadda Nasir yake masa masifa yace"kaga saurara min Malam kwana biyu in kazo ofis ba ina lure da kai baka tsinana komai sai aukin tunani ko na meye oho maka ni dai nafada maka akwai jama'a suna jiranka kuma tun jiya suka zo daga ghana sabida haka sai kafito" kashe wayar yayi yana jan tsaki babu abinda yace da Abbas din kawai ya cigaba da shirinshi tsaf ya shirya ya dauki wata karamar jaka irin ta mata fiya kai tsaye part din Mubina ya nufa sai zabga wani mugun kamshi yake Mubina na zaune a falo tana kallo tana braekfarst tana sanye da kayan bacci bata cire ba,yayi sallama gami da shiga ciki [6/20, 09:56] Binta Umar Abbale: Gabanta ne yafadi lokacin da ta ji kamshin turarashi kafin ta ankara ya shigo falon cikin sallama fuskarsa babu yabo babu fallasa tunda ya shigo take binshi da wani kallon wanda ita kadai tasan ma'anarshi yau yayi mata wani kwarjini ga wani uban kyau da yayi, fuskara take bi da kallo yana tsaye yana kallonta ji take tamkar ta je tai tata shafa kwantacan gashin da yabi kewayayyiyar fuskarshi ya kwanta yai sosai sai kyalli yakeyi abinka da farin mutum. kallonta yake yana jira yaga zata gai dashi koko har yanzu girman kan yana nan kamar tasan tunanin da yake kenan tace"kanina sai ina kuma da alama zakayi tafiya ne" "Eh zan je America zamu ni jirgin 12:00 pm ni da Abbas , zamu dawo ranar ita yau so ki kula da kanki ,babu ruwanki da waccan yarinyar ko wacce ta zauna ma tsayinta" "Ok shikkenan sai kadawo da kake min maganar babu ruwana da waccan " yar talakawan yo ni dama meye runawa na da ita,ita kanta tasan cewar ruwa ba sa'an kwando bane" "Oho miki" yafada yana kokarin fita,sai yai saurin dakatawa gami da juyowa ya wani sha kunu sosai yace"wato bani da matsayin da zagi gai dani ko a matsayina na mijinki sabida kin rai nani" diriricwa tayi tana kallonshi har zatace masa kai ne ai zaka gaidani tunda kasa kake dani,sai wata zuciyar ta kwabeta sabida tuno karanta dashi sati daya da ya huce Tace"to ka shigo ka tsaya a tsaye ko zama kakiyi ta yaya zan gai daka" kallonta yayi yace"ok shikkenan na lura har yanzu baki dauke ni a matsayin miji ba,amma insha Allahu in na dawo zan nuna miki matsayinki" yana gama fadar maganarsa ya sa kai ya fice daga falon, kai tsaye part din Maryam ya nufa. [20/06, 20:55] +234 808 996 5176: .[6/20, 12:06] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI* *125* Shiru falon nata tamkar babu wani mahalukin da yake rayuwa ciki tana cikin bedroom dinta a kwance wani irin zazzabi ta tashi dashi mai shiga kashi gabobinta duk ciwo suke mata,tana kwance kan bed ta kudundune jikinta cikin bargo sai rawar dari take,ta rika jin motsi kamar anshigo falon, yunkurawa tayi tana kokarin mikewa zaune,shikuma ya sako kai dakin. saurin dauke kanta tayi gabanta yana dukan uku-uku kwata-kwata bata tsammaci zuwanshi ba idanshi a kanta har ya karaso kusa da ita babu zato taga ya dago kanta dake kasa yana karewa fuskarta kallo lokaci guda yayi kicin-kicin da fuska gabanshi na wata irin faduwa, Allah yasa kar zarginsa ya tabbata sakin fuskar tata yayi gami da cewa"zanyi tafiya zuwa America sai rana ita yau zan dawo ki kula da kanki, bayan haka kuma na lura da abinda kike kunshewa kallo guda da nai miki sabida kafin in dawo ki ki samawa kanki mafita sabida kin san bazan taba karbar dan da ba nawa ba" bai saurari abinda zatace ba kawai ya sakai ya fice daga dakin. Tana kwance tana binshi da kallo har ya kari maganarshi ya fice tana mamakin furucinsa itama tafara zargin wani abu gabanya ya dinga dukan uku-uku da sauri ta diro daga bed din ta nufi toliet ta dauko pt ta dauki fitsarinta ta fara kokarin gwadawa,Addu'a take Allah yasa kar zarginta ya zama gaskiya Aikuwa Allah bai amsa mata ba domin positive ya nuna mata,zaman dirshan tayi a toilet din jikinta na kyarma,ranar da aka kawota gidan nan ranar tagama al'ada aranar tai wanka,kuma ranar ta dauki ciki,innalillahi wa inna ilayi raji'un Kuka ne ya kufce mata tanayi tana mai-mai ta innalilahi dama rabo ne ya kawota gidan Nasir gashi ya fahimci ciki ne da ita tun ba aje ko ina ba, tasan sarai baya kaunar haihuwa ita kam ko zama da kasa zata hade baza ta yadda ya zubar mata da ciki ba nan ta karaci kuke kukenta ta mike tayi wanka tafito ta shirya tsaf, ta dauki aniyar yaqi da Nasir duk abinda zai biyo baya zata dauka domin bazata yadda ya zubar mata da ciki ba. [6/20, 16:21] Binta Umar Abbale: Tunda Nasir ya tafi basu hadu da Mubina ba ko wacce na gurinta, yau kwananshi biyar saura kwana biyu ya dawo kenan, Mubina suna waya dashi kullum in bai kirata ba ita zata kirashi wani lokacin in "yan wulakancinsa suna kusa sai yaqi dagawa ku kuma yafara neman fada babu arziqi take masa sallama,ta aje wayar. Maryam ko jikinta yaqi dadi kullum cikin zazzabi take ga jiri babu damar ta dade a zaune in ta mike tsaye sai jiri ya kusa kada ita, haka dai take daddafawa ta sha magunguna abin sai a hankali Misalin karfe hudu na safe na yamma jirginsu Nasir ya sauka a filin saukar jirage na Malam Aminu dake kano, Yaranshi Tony da giss suna hango fitowarshi daga jirgi suka nufeshi da sauri ko wanne fuskarsa dauke da murmushi na murnar dawowar oga rungumeshi sukai suna dariya,shima dariyar yake sannan suka nufi inda motarsu take, Giss yace" Boss ina Abokinka ne,naga tare kuka tafi" "yana can na barshi yana hado mana kaya mybe gobe ko jibi ka ganshi" Tony yace"Boss ina muka nufa ne" hutawa yake so yayi yasan in ya je gida yanzu Momy bazata barshi ba,kai tsaye yace mu wuce can gest house dina idan na huta sai muje gurin Momy" "Ok Boss" lumshe idanshi yayi yana jin wani irin a jikinshi tsigar jikinshi sai tashi takeyi in ya tuno da wani abu wanda shi kadai yasan ko menene shi Tony da Giss ne suke ta faman yi masa hira wani ya amsa wani ya share shi kadai ya san abinda yake damunshi tsawon kwanaki bakwai din nan da yayi dauriya kawai yake,amma bazai je ya kashe kanshi ba,tunda shi dai ga yadda Allah ya halliceshi "Boss mun karaso" Giss yafada bayan ya bude mashi kofa a hankali ya bude idanshi wadanda suka kada sukayi jajazir dasu ya fito daga cikin motar,Giss yayi saurin yin gaba yaje ya bude mashi kofa yana jiran karasowarshi, sai da ya shiga sannan ya bi bayanshi hannunshi rike da karamar jakarshi da ya tafi da ita bayan ya aje jakar sai ya fito ya barshi domin yaji dadin hutawa yana zama gefan gado wayarshi ta fara kara wayar ya kalla ganin Momynshi ce yasa ya dauki wayar yana sauke ajiyar zuciya, "Momah" yafada muryarshi kasa-kasa Itama ajiyar zuciyar ta sauke tace"Myson ya naji muryar ka kamar na mara lafiya,uhum? ina nan zaune ina jiran karasowarka, kace karfe hudu zaku sauka ko"? Gyara murya yayi ya san halin Momynshi yanzun nan sai ta tada hankalinta, yace"Momy mun sauka, yanzu haka ina gesthouse dina,ina hutawa bayan sallahr magariba zan shigo"