IDAN RANA TA FITO 3 1 Daf da magariba zanshiga gida baba yace jidda daga ina nace bab ce ta aikeni karbomata kudin adashi to canjimawa kizo inane manki to baba nashiga gidan nakaimata kudin nayi alwala nayi sallah nazo ina raragefan karbar abincina duk daninayi sunatahirarsu bancemusu sunyi sallarba baba gaje tadubeni rabe raben ubanme kikeyi nace tuwona tadaga murya shegiya uwarcintsiya to hinduwa tazonabata naki nayishiru inakallon hindan tana yanka loma hinden tace tashi akanmu kinzuramin ido karkisa nakware babagaje tace kurwarta kur yar mayu itada abinda kecikinta nakoma jikin dakinazauna yunwa nakeji sosai don yaukoda rana banci abinciba duk dadai dama bakullun nakesamu incisau ukuba inananzaune nakifa kaina cikin cinyata har baba yaleko yace gaje akawomin abincina ga mamakina sainaji shimatace hinduwa tacinye 2 nadago inadubansu cikin mamakin abincin da ta kauda yajuya batare dayace komaiba yasaba dama shinezai kawo adafa ahanashi namikezan fita gidan ubanwa zakikuma tadakan tsawa zandauko kofin ruwan babane indibo masa wani aifagara kusha ruwan kukwanta nayi sallama dakin baba yana zaune yakunna yarfitilarsa acibaibai nadauki kofin taredacewa baba bari nadebo maka ruwansha yaceto dana dawo da ruwa na ajemasa yace kinci abinci ne nace a a nawa da naka duka hinduwa tacinye yagirgiza kai cikin takaici tozokije kisayo mana rake da rogo idama za asamu wannan mai naman dakezuwa daga garako dakinsayo manamunci nazauna sosai inadubansa baba kudi kasamune yayi dan murmushi jekidawo dandali naje babu mainama saime kifi nasayomana darake da rogo nadawo baba yaje salla nasamu guri nazauna dan innashiga baba bazata barni infitoba duk dahaka sada tafito 3..Na dago ina dubansu cikin mmkn abincin da ta kauda ya juya ba tare da ya ce komaiba.Ya saba dama shi ne za ya kawo ayi kuma a hana shi. Na mike zan fita."Gidan uban wa za ki je kuma?" Ta dakan tsawa.""Zan dauko kofin ruwan Baba ne in dibar masa wani.""Ai fa gara ku sha ruwan ku kwanta."Na yi sallama dakin Baba, yana zaune ya kunna 'yar fitilarsa aci bal-bal. Nadauki kofin tare da cewa,"Baba bari na dibo maka ruwan sha." Ya ce,"To." Da na dawo da ruwan na aje masa ya ce,"Kin ci abinci ne?" Na ce," "A'a nawa da naka dukaHinde ta cinye.Ya girgiza kai cikin takaici."To zo ki je ki sayo mana rake da rago.In dama za a samu wannan mai naman da kezuwa daga Garko da kin sayo mana mun ci."Na zauna sosai ina duban shi."Baba Kudi ka samu ne?"Ya yi dan murmushi."Je ki dawo.Dandali naje babu mai nama sai mai kifi, na sayo mana da rake da rogo na dawo. Baba ya je sallah.Nasamu guri na zauna don in na shiga gida Baba ba zata bari in fito ba, duk da haka sai da ta fito tana kwala min kira."Ke Kuluwa gidan uban wa ki ka shiga?"Na fito da sauri daga shagon Baba don kada ta shigo taga abin da na siyo, na ce mata"Baba ne ya ce in tsare mSep 3Aisha Ummu Shureim Sa'eedMsmart BG Zee Town3.Tsaki taja tare da cewa."Dakin banzan shi in dai ya dawo ki zo ki gyara wa Hinduwa makwanci, saura daga nan ki tafi kula mazan naki."Lkcn da Baba ya dawo, na bashi sakon ya ce na zauna muci amma shi ba zaya ci kafin ba nina ci. Muna ci muna hira ya ce,"Jiddazan fada miki wata magana bakinki naki, bana son kowa ya ji."Na ce,"To Baba menene?""An kawo kudin Sadakin ki na gani ina so, da kuma dukiyar aure."Na zaroido, batun kmar cikin mafarki."Da gaske ne Baba?"Ya yi 'yar dariya tare da cewa."Na ta6a miki irin wannan wasan ne Jidda?"A"a Baba." Na yi shiru ina tunanin wanene wannan zai taimake ni?Ina jin nauyi da na tambayi Baba, sai dai ko wanene kuma ko ya ya yake ina nufin tsoho ko kuturu ne ko kuma Makaho ne kaiko Mahaukaci ne na gode Allah, kuma zan bishi......."Baba ya katse ni da cewa,"Ba ki tambayi ko waneneba."Kaima na kasa na ce,"Ko wanene ma Baba nasan ya yi ne don Allah, kuma ya yi miki albarka.Baba ya ce,"Haka ne, Allah ya yi miki albarka.Kudinnan kuma zan baiwa Maigari ajiyarsukafin isowar lkcn, sai a saya miki kayan daki dasu. [29/09 8:48 am] Inna👬👫: IDAN RANA TA FITO 3 4.Murmushi kawai nayi ban ce komai ba. Duk da haka zan so in san ko wanene amma Baba bai fada ba, kamar yasan me nake sakawa sai ya ce,"Duk da ba zan sanar da ke wanene mijin ba, ina mai farin cikin sanar da ke cewa duk kauyan nan da mokatan kauyannan baa ta6a samun mace mafi darajan Sadaki bakamar ki, kai ko cikin birni sai an tona."Ya kama hannuna."Jidda kudin auranki wallahi-wallahini mahaifinki ban ta6a koda ganin kudi masu yawan su ba bare in rike su, naira dubu dari ne cif."Na zaro idanu tare da kankame hannushi."Dubu dari Baba?"Ya jijjina hannuna cikin muryarka kuka."Dubu dari Jidda, talatin Sadakinki, ashirin na gani ina so, hamsin dukiyar aure."Na dafa kirji tare da ajiyar zuciya, hawaye na sauka kan kumatuna."Amma kiyi shiru, wannan tsakanin ni da ke ne, ko 'yan uwana ba zan gaya wa ba.Zan dai je insanar da dangin mahaifiyarki suma kuma zan kwa6e su......."Baba Gaje ta hankado labalen tare da cewa."Ai Hinden tana jiranki ki kakka6e mata shimfida shi ne ki ka zo ban ki ka yi zamanki kuna zagina ko?"Zaraf na mike tare da godiya da Allah da yasa bata ji me muke cewa ba.Ganin takarda da 6awon rake ta zo ta budeledar ta sassana, sannan ta dubi Baba."Allah ya isa in anci da kasanmu."Ni kuma ta zuba mun dankwashi a tsakiyar kai tare da ce min......Like·[image­]3·Report·Oct 10, 2014Msmart BG Zee Town*Kuka*Kai antyna kin dai san nafi Haidar ko??tun da niwataran ina ta6a aiki.Ku nayi sututu......Ai Allah ya kara kinayi masu amma aka raina ai ka yanzu an ba parrot aiki da cikawakubari na kara don zata amshe wayartaLike·[image]2­·Report·Oct 10, 2014Khadijah AdamuAdd FriendtomLike·Report­·Oct 10, 2014MsmartBG Zee Town5."Tsinanniya, ke ce 'yar so saiya saka ki a daki ku ci kifi ku sha rake." Ta hankada ni na fadi sannan na tashi na yi cikin gida.Duk da haka yau sai na samu kaina da rashin jin zafin abinda ta yi min, domin yanzun ina da tabbacin lkc yana zuwa da zab fita daga wannan halin, dominduk abinda aka sa ma lkc mai sauki ne, zai zo ya wuce.Na kakka6e mata shimfidar ta kwanta tanata zagina."Shegiya, tuntuni ina jin bacci kin ki zo ki kakka6e min shimfidar.A haka da ki kare mummuna kawai mai kama da naman daji."A cikin zuciyata na ce,"WANNAN KUMA SAI KI GAYA MA UBANGIJIN DA YA HALICCE MU."Ranar dai ban runtsa ba don faran ciki,kwana nayi ina tunani."Gani nake yi kamarin nayi bacci zan farka in ga cewa mafarki ne.Kwana nayi ina nazarin waneneangon nawa?"Amsa daya zuciyata ke bani, ita ce koma wanene Attajiri ne.Ko tsoho ne haka yana nufin zan dan samuhutu.Kai anya kuwa akwai yarinyar da ta kai ni sa'a duk cikin kauyanan?, Ina alfahari da wadannan abubuwan.Na farko duk cewa nafi duk yaran kauyan baki da muni (kamaryadda su Baba Gaje suke fada) kuma ni ce kadai dan Maigari wato Ado ya ta6a buda baki ya ce yana so.Na biyu, ni ce kawai dukcikin kauyannan dan birni da bakon gidan Maigari suka ta6ayiwa magana, sannan duk munin nawa ni ce na fi duk 'yammatan kauyanmu tsadar Sadaki.Lallai mai hkr yana tare da nasara.Washegari ina ta aikina na kosa in fita talladon in je gidan Binto in fesa mata, ko zan 6oye wa kowa batun aurena dole in sanar da Binto, sannan Haja 6.Sai da na gama talla sannan na shiga gidansu Binto, tana zaune tsakar daki nayi sallama na shiga. Sama'ila yana shan kunuya ce,"A'a Kuluwa ce?"Cikin murmushi na ce, "Ni ce kuwa. Binto sannu wai cikin nan naki da girma yake haka ma na Hinde."Ta ca,"Don Allah ke kin cika shirme, zauna mana."Na zauna muka gaisa da Sama'ila, ya miketare da cewa,"Ya tafi Gona."Binto ta yunk'ura zata tashi, ko rakiya zata yi masa? Sai ya ce"Zauna abinki na hutarki.""Allah ya tsare ya bada sa'a."Ta ce mishi.Ya yi murmushi ya ce,"Amin Kuluwa sai anjima."Na ce,"To sai anjima."Binto ta dube ni."Kin san Yaya Ado zai zo hutu kwanan nan kuwa?""Kai! Da gaske?""Allah kuwa." Ta tabbatar min.Ta turo min wani kwano."Ga d'umame nan ki ci ga kuma kunu cikin wancan kwanon shan."Na ce,"To bari in ci, nasan kona koma gidad'an ruwan kokon ma da kyarzan samu tunda Hinde ta zo."Binto ta ce,"Har yau dai abin na Hinde ya k'i ne?"Nace,"To Binto yaushe kuwa lamura zausudai-daita, ko yaushe Baba Gaje tana shiryamata yanda zata ci mutuncin uwar miji da shi kansa miji. Binto ban ta6a rik'e su BabaGaje cikin raina ba ina ga shi ne Allah ya yi min wata sakayya."Ta dube ni da kyau."Wani abunne ya faru?"Na gyara zama na fara kora mata duk yanda muka yida Baba jiya. Murna gurin ta ba a magana.Sep 4Aisha Ummu Shureim Sa'eedMsmart BG Zee Town7."To ya ya ba ki tambayi Baba ba kin ji ko wanene?"Na ce,"Na kula baya so in sani ne, ana shi zaton ba zan yarda ba k'ila tsoho ne."Binto ta ce,"Insha Allahu ma ba tsoho ba ne.""Ni ko nakasashshe ne ma na gode Allah, tunda ya d'aga ni daga gaban Baba Gaje. Sai dai fa Amana na baki bana so ki fada ma wani, don su Baba Gaje ba su sani ba.""Ai ko babu mai ji, sai dai zan so ki fadawaHaja, nasan zata yi murna sosai.""Daga nan can zan nufa."Haka kuwa nayi.Ina shiga dakinta ta tare nida fara'a muka gaisa. Cikin zumudi na shiga karanto mata abubuwan da suka faru. Jin baba bai gaya min ko wanene mijin ba yasa Haja yin shirutare da nuna min bata san komai ba akan auren.San da na ce mata "Ina zaton tsoho ne ko yana da nakasa shi yasa baba ke 6oye minko zan ki.Sai naga Haja ta kwahe da dariya tare da cewa."In Allah ya yarda ma yaro ne."Na ce,"Ko wanene ma Haja in dai Musulmi ne ya yi min.¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤An­ samu kusan sati 2 da faruwar lmrn, rannan sai ga Dija Aminyar Baba gaje."Ina gibdin murhu ina jiyo su lkcn da take cewa da ita."Kawalli kin ji lbrn da na samo gidan Hassi?"Ta sake nisawa tare da rik'e bakinta.""In ko haka neGaje kin yi sake."Gaje ta ce "me aka yi kuma? Ko kina nufin batun Hinduwa?"Dija ta gyara zama.""Tabbbas ba ki [29/09 9:19 am] Inna👬👫: Idan rana tafito n8.Dariya Baba Gaje tasheke da ita har da kwarewa, sannan ta ce da Dija.""Don Allah ina ki ka samo wannan lbrn k'anzon kuragen?Ai ko cikin mafarki haka ba zata ta6a faruwa ba, bare gaske."Dija tayi 'yar dry tare da cewa."Ke dai bincika a hankali, domin kuwa za su iya 6oye miki."Cikin rashin yarda da zancen take dariya da cewa"To zan bincika, don ance ba a k'inta mu2m. Amma bisa gaskiya shirme ne wannan zancan." Ta nuno ni da yatsa."Dube ta fa sai ka ce dabbar daji, tayimiki kama da mu2m wadda za a duba ace ana so har ma a aura?"Dija ta shek'e da dry."Wa yaga Mujiya."Da suka fito zata tafi sai ta ce"Tambayar ta mu ji."Baba Gaje kuwa sai cewa ta yi."Kuluwa da gaske aure Babanki zai miki?"Na dube ta sannan na ce,"Yaushe?"Nan suka shek'e da dariya.Dija ta ce,"Har da saurin tambaya taji batun barin gidan nan, babu inda zaki."Baba Gaje ta ce, "Ina kuwa zata, aure sai dai ki ga wasu nayi. Yanzun ma ai kin yi bandaro tunda duk sa'o'inta sun yi aure.Da za su yi sallama ne Dija ta sake jadda matacewa ta tuhumi Babana. Bba gaje ta ce,"Ki daina damun kanki, "k'arya ce kawai,amma zan tuhumi 'yan uwansa tynda in ya6oye min ba zaya 6oye ma 'yan uwansa ba. ai sune za su bada ta."Suka yi ban kwana ta tafi. Cikin zuciya na ce,"Allah ya shirye ku in madu shiryuwa ne,in kuma ba masu shiryuwa ba ne Allah kai kasan yadda za ka yi dasu.Duk in da Baba Gaje tasan zata samu lbrn auren nawa ta bincika amma bata samu komai ba, daga k'arshe dai ta tattara ta watsar da batun 9.Cikin satinne sai ga Ado, na sha mamakin ganin yanda Ado ya yi kyau tamkar shima dan birni ne. Har gidanmu yazo yagaida Baba, kuma ya saka wani yaro ya kira ni na fito muka gaisa, na ce,"Ya birni ka gankakuwa Ado?"Ya yi dry tare da kallon jikinsa.""Kemaai kin kusa zama 'yar birni."Da sauri na ce, In ji wa?"ya sassauta murya."Kina nufin za ki 6oye min ne? Ai na samu lbrn auranki.""A can birnin mijin yake." Nayi saurin tambayar shi.Ya yi 'yar dariya tare da cewa,"Gaskiya kina da sa'a Jidda, duk kauyan nan ke ce ki ka fara samun miji daga birni."Cikin dariya na ce,"Ni fa dan san ko a ina ne mijin yake ba, ban san ma irin shi ba."Ado ya ce,"Za ki san shi, ke dai ki yi ta addu'a Allah zaya dai-daita miki lamuranki."Na ce,"To na gode, ai lamura ma sun somagyaruwa."Baba Gaje ta fito."Kai me ka ke yi gurinta?Ban raba ku ba?"Ya ce,"Na zo ne ai mu gaisa."Tasa bayan hannu ta mauje ni tare fa ce min"Karya kawai, wuce ciki."Ado ya dube ta cikin rashin jin dadin abinda ta yi min."Bana da kin daina nuna hassadar ki da k'iyayyar wannan yarinyar ba ki san irin baiwar da Allah ya yi mata ba, k'ila nan gaba inuwarta zaku sha ke da 'ya'yanki.Nan ko ta shiga jaraba tare da tsine-tsine. Ado ya ce,"Ki dai yi tunani Baba,in babu duniya dai akwai lahira." Ado dai ya manna mata hauka ya tafi.Sai zuma bala'i take duk makota sun taru wai kan me Ado zai ce mata ita da 'ya'yanta za su sha inuwar Kuluwa?"Wacece Kuluwa?"Ko uwarta ma wacece har ta mutu bate ita.Ta gaji ta wuce cikin gidan, nan ko ta shiga jibgata wai ko'ina naje sai in dinga zaginta, sai da ta barni kwance sannan ta ce in zo indebomata ruwa."¤¤¤¤¤¤¤¤Su M.B ana can soyayya ba dama ne, duk wani tattali suna yiwa juna.Tuni kuma sun soma zuwa Makaranta.Sep 4Aisha Ummu Shureim Sa'eedMsmart BG Zee Town10.Basma tana yin duk wani abu da ta san zata faranta masa rai, haka shima. Ta fannin abinci ne yake da matsala, in yana gida ya kanyi irin wanda ya iya suci, in kuwa ba shi da lkc dama suna da masu aiki.Rayuwarsu abin sha'awa, Husna ma ta kiraHjyrta ta shaida mata suna tare da Brotherdin su a America, kuma tuni ta soma zuwa Mkrnt. Nan take Hjyr ta shiga zaginta tare da cewabata da kishin uwa ta nuna maya cewa Bello yafi ta kenan, duk da tozarcin da ya yimata. To ta gaggauta baro shi ta dawo ta yafe ta itama kamar yanda suka yafe Basma.Husna bata katse mahaifiyarta ba sai da takai aya sannan ta ce,"Hjy magana ta gaskiya Brother ba shi da laifi, duk da abubuwan da ku ka mishi bai sa ya ta6a nuna min ba, haka nan bai ta6a min hirar abinda ya faru ba. Hsali ma shi ne ya somamin albishirin cewa yasan va za a tsare ki ba, kuma hakan e ta faru."Hjy ta ce,"Na gode kin dai nuna min cewa Bello ya fini."Ta ce, "Ba haka ba ne Hjy. Dady ba zaya yarda in dawo gurinki ba haka nan zama gidanmu babu dadi tunda ni kadai ce in Dady ya fita.,Sannan kuma Bilal Hjyr sa ta ce ba zaya aur ni ba, saboda abin da kika yi.Ni kuma gaskiya zaman gurin ya ishe ni, ina jin dadi a anan gani ga Anty Basma.,Tsaki Hjyr taja sannan ta ce, "TO shikenan ki zauna ke da makiyan nawa, tundasun fini mahaifiyarku." Ta kashe wayarta."Kuka Husna ta saka, nan Basma ta shiga lallashinta tare da cewa, "Wata rana zata gane, Kuma zata yarda cewa mijina mai gaskiya ne. [29/09 9:28 am] Inna👬👫: Idan rana tafito 11.Mata da yawa suna bada lbrn halin maza na rashin kirki ko cin amana, ko kuma sakacin alkawari, niko zan bada lbrn rike alkawarinshi gami da yafiyarsa.Ki lura Husna, Bello Tahir bai ta6anuna min cewa mahaifina yasa a harbe shi ba, kuma an harbe shin ya yi jinya amma bai nuna min ba, sai da ya taho Sajan yake fada mana tare da ke."Sannan mahaifiyarki'yar uwarta ce dubi abinda ta mishi amma hakan bai sa shi juya baya daga gare mu ba ni da ke.Hasali ma sai tattalinmu gami da nuna kuluwarshi gare mu. Kalli irin kudin da yake kashe mana."Husna ta ce,"A gaskiya Anty Basma kin gama dace shi ne dalilin da yasa ki ka ga ina son Bilal, don wasu da'iun Bros rin nashi ne."Basma ta ce,"Na Allah in yaso sai ki ga ya shirya lmrnkun auri juna.""Allah yasa haka ne."Duk abinda Basma take fadi kan Bello Tahir haka ne, har cikin ranta ta ba shi dukkan gaskiyarta, duk abinda ya ce gare ta gaskiya ne.Ta yi matukar yarda dashi, shi kan shi in yatuna da batun Jidda gabanshi yana matukar faduwa, sai ya samu kanshi da da ya sanin auren da ya dedo ma kanshi, amma kuma in ya tuna da halin Jiddan ke ciki sai yaga cewa taimako ne, fatan shi daya Allah ya shige mishi gaba kan niyarsata alkhairi.Yana cikin mota kan hanyarsa ta dawowa gida Dady ya kira shi yana sanar da shi cewa.""Bello an bani mata, ina nufin shawarar da ka bani nayi kanta. Yanzun haka zuwa ranar Jumma'a zaa daura aure, kuma ta tare."M.B ya ce,"Kai amma fa nayi murna sosai,amma ka bincika sosai ko?" 12.Ya yi 'yar dariya."Na bincika mana Bello, Bazawara ce amma yarinya ce haihuwarta daya, mijintaya rasu ne."M.B ya sake cewa da mahaifin nasa."Ka bincika dalilin mutuwar mijin nata ko?"Saboda cutuka da suka yi yawa yanzun."Ya ce,"Eh hadarin mota ne."Yar limamn anguwar mu ce tana da hankali sosai, hakanan ga duk binciken da nayi bn ji wanda yafadi aibunya ba.""Alhamdulillahi,­a gaida mana Anty sai in mun zo."Yana isa gida ya taras da su Basma sun dawo daga Mkrnt, duk kansu suna zube kan kujera. Da sauri Basma ta taso ta rungume shi tare da mishi sannu dazuwa, Husna ta mishi sannu da zuwa. Ya zauna a gajiye ga yunwa.Basma ta zauna kan cinyarshi tana cewa da shi,"Darlingyunwa muke ji sai yanzun Helin ta dora abinci, kaje ka amshe ta don ka fi tasauri kuma naka yafi dadi."Yasa bakinshi ya dan tsotsi le6enta tare da cewa.""Na gajiMy Dear,nima in so samu ne in hau cin abinci yanzun."Dukkansu da Turanci suke magana tun zuwan su k'asar ba sosai suka cika yin Hausa ba."Ta ce,"To kaje ka taya tamana."Ya sake manneta a jikinshi."Basma ke da Husna ya dace ku koyi dafa abincu fa, musamman ke Hunsa in ni na jure baki sani ba ko wanda za ki aura ba zaya jure ba.""To kuwa Brother in ba zaya jure ba sai dai ya yi ta cin Indomie."Dukkan su suka sa dariya."Ya ce,"Na tuna Dady fa ya yi aure."Husna ta zaro idanu.""Aure kuma Bros?""Uhmhm!Ba a dai daura ba sai ranar Jumma'a."Ta ta6a baki, Basma kuma ta ce,"Budurwa?""Yariny­a ce amma ta ta6a aure."Husna ta ce, "Ni kam Bros ka ce mishi ya hkr ya dawo da Hjy.,Ganin yadda ta 6ata rai tamkar zata yi kuka sai ya ce,"Tozan shawarce shi amma kin san ba lallai bane ya yarda."Husna ta ce," In ma ba zaya dawo da ita baya hkr da auren ya auro karamar yarinya ta raina mu?" [29/09 9:29 am] Inna👬👫: 13.Dariya Husna ta bashi, ya dai gano cewa kishi ne ke damun Husna. Waton tana kishin mahaifiyarta."Dady bai isa ya zauna haka ba tukunna batare da wadda zata dafa mishi abinci ba."Ta zum6oro baki."To baga kuku ba?""To in mun yi waya zan fada mishi, ko kuma ki kira shi ma."Ta ce,"A'a kai ne zaka fada masa don ya fu jin maganarka.""To zan fada, ki ka ce in ce mishi kina gaidaAntynmu ko?"Husna ta sake turo baki.Basma tana dry tana kalon fuskar M.B, ta sumbaci wu yanshi tare da cewa.""Honey kana k'ara kunna Husna ko?"Helin ce ta katse su da cewa"Ta shirya musu tebur."Shi kam M.B ya kanci abincin Helin ne kawai don yunwa, amma ba wai don dadi ba, su kuwa su Basma har da santi.¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤Ran­ar Juma'a kuwa bayan an tashi daga Sallar Jumma'a aka daura auran Alhj Tahir da Amaryarsa Fatima, wadda aka fi sani daNana, kuma a ranar ne ta tare a gidanta wanda yasha gyara tare da cana dukkan Ma'aikatan gidan.Rayuwa sosai su Dady suka shiga Shimfidawa shi da Nana, lallai namiji damaan ce namjin yana tsufa ta wani gefe ya kuma lkcn karfinshi ke kara zuwa ya dinga jin shi tamkar saurayi.Nana zata shaida hakan.14.Ni kam ina nan zaman jiran miji har an sa kimanin wata 6 ni da Baba ya ce nan da wata 3 har an kara 3 ga matsi da nake fuskanta daga gurin Baba Gaje fiye da da.Ga Hinde tunda ta haihu aiki ya karu gurina, wankin kashi, goyon yaron mai suna Zubairu, du in da zani dashia baya, ko talla har ma wani lkcn ya ki uwarsa sai ni.Binto ma ta haihu 'yarta budurwa sunanta Jamila, matar Ado ma tana nan da nata cikin.Shi kuwa M.B baya son zuwa Najeriya ne sbd batun auranshi da Jidda wanda kusan shi ne ya janyo ma kansa, amma in ya yi wani tunani sai yaga kamar bai yiwa iyayanshi da ita kanta yarinyar adalci ba, inya san ba zaya iya ba me ya kai shi cewa za ya yi?"Koda yaushe cikin saka wannan lmr yake, daga karshe ya tattara lamuranshi ya mikasu ga Mahaliccinshi, duk abinda ya faru da shi ya yarda daga Allah ne kuma zai amsheshi hannu bibbiyu [29/09 9:32 am] Inna👬👫: 15.Cikin haka kwatsam sai gashi aiki ya taso mishi daga gurin aiki an tura shi Najeriya, alissafin shi aikin zai dauke shi tsawon sati 2amma an bashi sati 4, don haka sai ya yi tunanin yin amfani da damar ya cika alkawarin da ya dauka duk da dai Lagos aka tura shi aikinki.#NIGERIA!Ya sauka Najeriya a Abuja, watanshi 9 kenan rabonshi da kasar.Ya sake hawa wani jirgin don zuwa Lagos. Cikin taimakon Ubangijinshi a kwana gomaya kammala aikin shi, ya nufi Kano.Kafin ya bar Lagos din sai da ya hada lefenshi tsaf,a kwatuna ne guda biyar da dan karamin su cikon na shida.Ya bi jirgi ne zuwa Kano sannan ya yi shatar mota zuwa gidansu, kafin ya karaso ne ya kira mahaifinshi ya sanar dashi cewayana shigowa yanzun nan don ya iso Kano din.Dady ba ya gida amma ya kira Nana yashaida mata zuwan dan nasa.Lokacin da yashigo gidan bayan ya sallamimai tasi, 'yan aiki suka kwashi kayansa zuwa ciki.da salla,a ya shiga falon, babu kowa ya sake yin sallma tare da zaunawa kan kujera.Ta fito tana sanye da atamfa 'yar Ingila da bakin hijabi a kanta.Kyakkyawar mace mai cikar mutunci, da fara'a ta tare shi tare da cewa "Kai ne tafe?"Ya yi murmushi."Ni ne Anty."Bata samu matsala ba don bata baringidan babu abinci. [29/09 11:21 am] Inna👬👫: 16.Nan ko ta shirya masa abinci kan tebur ta zo ta ce"To Bello ga abinci fa sai dai Allah yasa kana cin rin shi domin namu ne na gida."Ya ce,"Anty kenan, ai ni na fi son komai nawa inda zai yiwu in yi amfani da na gidan ba ma abincin ba."Ya ci gaba da cewa,"Ba mu gaisa ba sai batun abinci." Ta ce,"To ai zamu gaisa tunda gida kazo."Tuwo ne na shinkafa da miyar shuwaka, yaci tamkar kar ya koshi don dadi, ya jima baikoshi haka ba. Yana idar da sallah Dadynshi yanashigowa.Ya dubi mahaifin nashi da murmushi cikin tsokana."Dady kai ne kayi k'iba haka?"Dariya suka sa har Nana.Dady ya ce,"Aikin Antunka kenan, cika miniciki take yi da kalolin girkinta."M.B ya ce,"Na lura don nima na shaida haka.""Yaya ya zo babu su Husna?"M.B ya ce,"Ai ya zo Lagos kuma ya kammala aikin.""Allah ya taimaka,ina fata dai ka taho da shirin ka na zuwa kauye, don Babanka Maigari da kansa ya zo kwanaki don jin yanda ake ciki, na kumatabbatar masa da ka iso da sati guda za a soma biki."M.B ya share zufar da ta feso mishi, sannan ya dubi mahaifinsa.""Kayan can lefe da shi na taho."Dady ya ji dadi tareda cewa Allah ya yi masa albarka.Shi kuwa ya ce,"Anty Nana ki duba duk abinda babu sai a zuba, sannan a yi mata dunkunan kayan da za da zai samu duka." Ta ce,"To, sai dai a raba ma Teloli."Nan ta shiga dubu kayan.Rantsattsun lesuna ne da shaddodi da kuma atamfofi duk na karshen kudi, takalma da gyalulluka zuwa after dress ba a magana. 17.Anty Nana ta yabakaya, sannan ta ce, "Sai kayan shafa zuwa kayan ciki irin su siket." Ya ce,"To Anty sai ku shiga kasuwa, yarinyar dai k'arama ce ina tunanin ba ta wuce sha shida zuwa sha bakwai ba."Anty Nana ta ce, "To za'a siyo. Sai batun dunkunan a dinka duka?""A dinkesu kawai don can ba su da wasu Teloli."Dady ya ce,"Haka ne."Bayan sun gama wannan babin sai Dady ya ce,"Ka sanar da Basma kuwa?""A'a sai nan gaba saboda wasu 'yan dalilai."Haka da dare sundawo daga Sallar Isha'i su da Dadynshi suka samu abinci kusan kala 4, kowanne dai-dai cin mutum uku. Nan fa M.B ya shigaruwan ido ya ma rasa wanne zai ci, nan ya ci wannan ya ci wancan ga kunun aya da kwakwa da dabino, ga so6o.Ya dubi Nana ya ce,"Anty Nana ina ma a nan nake."Duk suka saka dariya.Abinda ya k'ara birge shi da matar mahaifin nasa shi ne, yanda take matukar girmama shi da yin tsantsam da duk wani abu da tasan zai sosa masa rai.Cikin dare yana kwance gefensa na da tunanin Basma yake yi wadda ba su dade da gama waya ba yanzun.Yana son ta bayason abinda zaya sosa ranta. Yana tunanin ranar da zata ji ya sake aure ba tare da ta sani ba.,Gashi ta yarda dashi duk wata gaskiya ta ba shi, tana makutar sonshi.Ya tuna sanda zaya taho, rungume shi tayi tana kuka, kuka sosai da kyar ya sha kanta dama kwana biyu kafin ya taho ya shiga kasuwa da su sun siyi duk wani abu da za su bukata kafin ya dawo., Ya basu mota ya kuma ce baya son suje ko'ina sai Mkrnt, ya tsorata su da cewa kada su ga ba ya nan sucanza dabi'u ya saka abinda duk inda suka je za ya mishi bayani. 18.Duk sun yarda musamman Basma wadda ta tuna abinda ya faru baya. Ya yi murmushi da ya tuna yanda suka tsorata tare da rantse mishi cewa ba za su canza ba.Ya janyo filo ya rungume yana me tuna lallausan jikin Basma tare da kamshinta, kanta ya soma sanin wacece mace, don haka baya wasa da ita. Ma'ana baya son abinsa zai sosa ranta, nashi ganin tafi dukkan wata mace a bayan kasa.Cikin kawana 2 duk wani abu da lefen ke bukata ya kammalu, hatta dinkunan.Ya jinjinawa Anty Nana, don ta tsaya tsayindaka don ganin komai ya hadu.Sajan Sani ne ya ja motar zuwa Garkosukadauki wasu daga dangin mahaifinsa, sannan suka nufi kauyan su Maigari.Gidan Maigari suka sauka, sun ci sun sha sannan suka kuma dunguma zuwa gidan Amarya.¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤¤­¤¤¤¤Ni ina zaunebutu- butu gidin murhu ina yiwa Hinduwa dimamen tuwo, ga danta a bayana yana ta kuka hancinsa dam da majina, sai muka ji tsayuwar motoci.Babana ya fito ya tare su tare da yi musu sannu da zuwa.Sajan ya shaida ma Baba cewa lefena sukakawo, tabarma Baba ya amso nan makotanmu shi da kanshi ya shigo ya same su tsattsayemutan gidan sai kallonsusuke yi.Baba Gaje ce ma ta zo tana baje jayayan hakoranta tana cewa,"Sannunku bayin Allah, daga ina?"Sai kuma ta hango matan Maigari nan taketa nufi gurin su tana cewa,"Lafiya?"A'a wai na ce lafiya?"Kafin su yi magana Baba ya shigo da tabarma nan suka amsa suka shimfida suka zauna 19.Ya ce,"Gaje kawo ma baki ruwa."Da yake bata san dalilin zuwan su ba, nan ta nufi dakin Jama'a don aron kwanon sha, sbd Baba Gaje dai bata da abin kanta.Bayan ta kawo musu ne ta nufo inda ni ke ta zubamin rankwashi iya karfinta har sai da na gigice tare da cewa,"Tashi a nan uwar kallon tsiyakada ki sa su amai da wannan warin naki."Na mike na nufi cikin daki." Daga ciki ina jin lkcn da matan suka shaida ma su Baba Gaje cewa lefen Jidda suka kawo. Gaje ta fiddo da dukkan idanunta waje tareda cewa," Wacece me wannan sunan, kunanufin Kuluwa?"Suka ce,"Eh."Ta ce,"Kunyi 6atan kai, ina ga dai Kuluwar gidan Me jakai ce."Matan Maigari suka ce"Ta nan gidan ce ba 6atan kai muka yi ba.",Da saurita iso dakin ta janyo ni zuwa gabbansi."Kun ga fa irin tamu Kuluwar, wane mahaukaci ne zai ce yana sonta?Koko Birni suna matsalar Kuluwa ne ba su da masu sunan. 20.Baba ya yi tsaki sannan ya ce ma bakin "Toan gode muku."Matan Maigari tare da sauran bayin Allah da suka zo tare dai mamaki ya hana kowa magana.Suka mike suka ce,"To su daikan za su tafi."Baba ya kawo kudi ya ba su ya ce,"Ga tukuici."Suka ce ba za su kar6a ba, ya ce,"Su amsa ai haka ake yi, sannan suka amsa.Suna fita nan fa Baba Gaje Faifan bala'i wato ita muguwa ce har da za a dinga 6oyemata abu?"Lallai kuwa za a ja da ita.Yau kam sai ta ji dalilin da za a 6oye mata auran Kuluwa, ko ba ita ce ta haife ta ba ai ita ce taci kashinta ta kuma ci fitsarinta. Saiyau naga fushin Baba inda ya ce,"Karya ki ke Gaje!"Ya bugi kirjinshi "Ni nenan na ci kashin Jidda na ci fitsarinta, ke tauye ta ki ka yi tare da bautar da ita kin manta ne?"Ta ce,"Haka ka ce?""Eh,na fada."In ji Baba.Ta rasa me zata ce, sai ta zari mayafinta ta yi gidan Dija.Tana shiga tarushe da kuka tamkar waddaaka ce mata uwarta ta mutu.Dija ta taso tana sallallami, tana fadin."Kawalli me ya faru?"Cikin kuka riris take sanar da Dija cewa,"Ashe batun auran Kuluwa gaske ne?"Dija ta dafa kirje tare da cewa,"Kai haba?"Gaje ta ce,"Wallahi kuwa, ga lefe can an kawo Adaka ce kusan guda 6 ban ma ta6a ganin irin ta ba."Dija ta ce,"Wanene kuwa mijin?" 21.Gaje ta ce,"Ina zansani?Ni dai ba ruwana da harkar su kayan su ma ba dai dakina ba, kuma ko zan tafi tsirara ba dai su zauna lafiya da mijin ba."Dija tasa hannu ta dafe mata baki tare da cewa,"To sarkin shirme an ce miki ana fadane, batun ki ce ba ruwanki da biki bai ma taso ba, kin san halin kauyan nan ba su iya tsegumi ba.Yanzun a zaga gari da ke ace kina bakin ciki, yi kokari ki danne in yaso 'yan bori na sun ishe su.Za mu sa su turo musu Aljannu su hana su zaman lafiya,ko ya dinga ganinta a Dodo kin gani dole neya sako ta."Gaje ta ce,"Kin kawo shawara, sai dai Allahyasa na iya dannewa, in ga wannan Bakin cikin."Dija ta ce,"Za ki iya mana muje gidan yanun sai ki nuna cewa kin zo ne ki gaya min mu zo muga kaya daga nan sai ki aika duk Jama'a su zo su gani, ki nuna murnarki ki danne komai."Sai ga su sun dawo kafin su dawo ma gidanya soma cika nan kuma aka rasa yanda za a bude akwatuna.Sai da aka aika gidan Maigari sannan aka zo aka bude.Ba Baba Gaje ba, hatta Dija ta ji bakin ciki kayan, gashi matan Maigari sun dawo su ne ke daga kayan saboda sata, dankunne da sarkan ma ba su bari kowa ya ta6a ba, sun dai nuna suka ce daham ne dashi za sutafi.Cikin abin da bai fi sa'a biyar ba lbrn kayanaurena ya zaga har makotan kauyan sun soma samun lbr.Wasu da yawa da yawa in za su yi kwatancena kucakar gidan Wanzamai sukece min, shi yasa ba a sha wuya gurin gane ni ba.Dija da Baba Gaje cikin daki suka tara ni sai na gaya musu wanene mijin, na dinga rantsuwa kan cewani ban san shi ba............ [29/09 11:22 am] Inna👬👫: 21.Hinduwa kuwa kuka ta kwana yi wai Baba ya samo min miji a birni ita ya k'i samo mata.Hakan ya k'ara d'aga hankalin Baba Gaje dama akwatunan shagonsa suke kwana ta ce d'akinta ba guri. Sauran matan gida kuwa suna tsoranta.Matar Yaya Auwalu ma har da had'a ni da Allah wai in fad'a mata ko wanene mijin, wallahi ba zata sanar da kowa ba, na ce nima nan bn san shi ba, k'ila ma nakashsshe ne, ta ce haba?"Na ce Allah to in ba haka ba wa ki ka ga zaya aure ni?Nan kuwa matar Auwalu ta je ta sanar da su Baba Gaje cewa mijin nawa nakashasshe ne, wai ta lalla6a ni na gaya mata.Nan kuwa zance ya shiga yad'a gari, kai wasu ma har cewa suka yi K'ila dai irin 'yanshan jinin nan ne da yake ana cewa suna yin amfanin da Mahaukata, to wai ya ganniya zata Mahaukaciya ce.Babana ya tafi ya sanar da dangin mahaifiyata ya ce da wan mahaifiyata ya dace su zo don kula da kayan aurena da aka kawo, ya dawo kamar yau washe garinsuka zo."A lkcn Baba ya 6ulo da shagonsa ta cikin gida aka kulle k'ofar waje.Nan dangin mahaifiyata suka zauna, hakanya dad'a k'ona ran Baba Gaje don dai Dija tana tausarta."A na sauran kwana 3 daurin aure Baba Jummalata tsafe min kai, ni kaina na tsorata da irin kwarkwatar da ke zuba dagakaina, kalkashin suka sa suka wanke min kaina sai naji tamkar an cire min kayan nauyin nedaga kan nawa.Ana saura kwana 2 daurin aure Baba yaje suka sayo min kayan d'aki, ranar ce kuma aka saka ni a lalle.23.Gidan k'anwar su Babanmu muke zaman lallan, itama a tsorace ta amshe mu don duk 'yan gefen Baba Gaje ne. Kawaye kuwa har da wadanda ba su ta6a min magana ba, duk sun zo sun shiga bikina. Ban san abokan ango ba bare in dago ko wanene Angon nawa, komai da Angawaye za su baiwa Amare daga gidan Maigari akekawo shi.An saba kajin alibidi guda 2 ake kawowa, sai ga nawa guda 10. Kai komai nawa ya fita daban, ana gobe daurin aure mijin nawa yaaiko da buhunan shinkafa 'yar Gwamnati da Rago tikeke, tun lkcn aka yanka shi aka shiga suya, miya aka yi ranardaurin aure da safe kuma tyn Asubahi aka girka shinkafa.Wani abin alfahari ba a ta6a yin wani taro a k'auyanmu kamar na aurena ba, ko lkcn nadin Sauratar Maigari taron bai kai wannnan ba.Motoci daga birni 'yan daurin aure ga su nan.Bayan an daura ne kuma aka shiga cin abinci, suma angawayan sun zo da abincin cikin wani d'an abu ga kuma lemon kwali da na roba.Suka yi ta ba Jama'a kowa sai sambarka dahamdala, mata kuwa ba na kauyan namu ba hatta da na wasu mak'otada kauyan namu sun lodi abinci.Sai dafawaake ana ba Jama'a, ku ce min ina Baba Gaje lkcn???24.Tana nan daki ta kasa fitowa don damuwa,kawayan ta suna tausarta, in sun fito waje kuma suyita yi mata dariya tare da cin abincinsu gamida kaiwa gidajansu.Dangin uwa ba su da na 2, sune suka tsayatsayin daka a bikin matan gida ma in tana d'aki su fito suma susa hannu in kuma ta fito sai su koma daki.Mutanan k'auyen mu ba su girgiza ba sai da aka gama d'aurin aure suka ga wanene Ango.#MuhammaduBello­ Tahir,yana sanye da shadda danya ,mai ruwan k'asa 'yar ciki da malun-malun, ya murza hula Minsta itama mai kalar shaddar Haka nan takaliminshi duk in da ya ratsa k'amshine ke tashi.Na ya durkusa gaban su Baba wanda shima ya yi wankan farar shadda malun-malun aska tara itama daga Angon nawa ya kawo masa, ya gaishesu Baba ya gabatar da shi gurin abokansa da wan Mahaifiyata, da kuma sauran 'yan uwansa.Duk sun sha mamaki, da kyar suke iya furta Allah ya sanya alheri.Shi kuwa nanya cika su da kudi, shi da su Ado suka yi masa rakiya zuwa cikin gidanmu don gaida dangin mahaifiyata.Kafin su karaso tuni lbr ya iso cewa ga Angon nan shigowa, tuni mata suka shiga baza idanu don ganin wanene Angon.Tsohon ne ko nakashasshenne??"25.Lokacin nima ina zaune cikin d'akin da dangin mahaifiyata suke zaune, sanye nake cikin leshi ruwan d'orawa na rufa gyale fari, ni kaina samun kaina da faduwar gaba lkcn da Sayyada 'yar wan mahaifiyata ta shigo tana cewa wallahi ga Angon ya shigo, mutane suka bisu da kallo ga Marka har cikin gida.Baba Gaje ma tana d'aki hankalinta a tashe son take ta gani wanene Angon?"Suka yi sallama k'ofar dakin da muke, numfashina ya tsaya cak lkcn da na ji k'amshin turaran dan birni, ban san lkcn dana yaye gyalen daga fuskata ba ina kallon su.Su uku tsugunne shi da Ado da Sama'ila mijin Binto, idanuna suna tambayar shi cewa shi ne Angon?"Murmushi ya jefa min lkcn da suka soma gaida 'yan dakin.Ado ya ce,"Ga ma Amaryar tamu ai."Na sake rufe fuska da sauri wasu hawaye ne farin ciki suka shiga bin kumatuna.Ni Kuluwa ni ce matar dan birni, suma ya zube musu kudi sai godiya suke yi tare da shi masa albarka.Al'ajabi dai ya cika su. Baba Gaje kuwa kasa magana tayi don tsabar firgita, lkcn da Ado ya nuna mata Angon. Ba ta sanme suke cewa baita bata san ma ya aje kudu sun fita ba, sai da Dija ta girgiza ta sannan ta dawo cikin hayyacinta.Yana fitowa su Hinduwa dama sun ja tungasu da su Laminde suna ta musu kan cewa ko dai Ado ne mijin, don haka suna fitowa Talatu ta ce da Sama'ila."Sama'ila Ado ne Angon?"Tare da Ado suka hada baki gurin cewa,"Ga shi nan."Suka nuna dan birni.Shi kuwa ya dube su tare da cewa da su."Sannunku."Ado ya ce da shi."Yayan Amarya ne."Nan suma ya ciro kudi ya ba su.Cikin sanyin jiki suka amsa zukatansu nazogi,babu kamar Hinde wadda ta kura ma Angon idanu, so take dole sai ta gano makusa a tare dashi amma bata gani ba, don haka ta ja tsaki tare da cewa.""K'ila madan shan jini ne, ban da haka wanene zayakula wannan K'azamar..26.Bayan fitar su haka Jama'a suke ta fadin nayi sa'ar miji, gashi d'an ubansu ga kuma kudi. Ni dai ina aune cikin matsanancin farin ciki ina yi wa Allah godiya. An ce Amarya ko ta buzuzu ce ranar aurenta sai tayi kyau.Ni kaina na yarda da haka, ga kuma k'amshin na musamman sbd turakun da aka fesa min.Kusan k'arfe 2 aka soma jidar kayana zuwagidan dan birni mai Masallaci, nan fa Baba Gaje abin duniya ya bi ya dagule mata dama ko kan kaya sai da suka yi da Baba, ta ce na Hinduwa bai kai nawa kyau ba, gashi ni gadona mai rumfan lamba wanne.Baba ya ce mata lkcn auran Hinduwa bakya ma sako ni cikin lamuranki, sbd ban dasgi kada ki manta gona ta na saida nakawomiki rabi da kwatar kudin, ke ce ki ka sayo son ranki, don haka kamar ma ki dame ni."Anyi min jere tsaf kowa ya dawo yana yabawa.Da dare kuwa aka zaga da ni dku dakunan gisan mu wai kannan mahaifina da matansu su ti min fada, kowadai sai dai yace to ayi ta hkr Allah ya bada zaman lafiya.Dakin Baba Gaje nan ne karshe.,Kuka ta saka tana cewa, ta yafe min wai in yi biyayya.Na sani kuka bakin ciki ne ta dai wayance ne daga nan kuma sai muka nufi gidan mijina dama Baba shi ya riga ya yi min dukwata nasiha, abunda nake tunawa kowanelkc cikin nasiharsa ita ce kalmar da ya ce shi ba zaya ta6a yafe min ba in har nayi wani abu da ya 6atawa Bello rai, sai dai in bisa kuskure.Ana ta*wake-wake har muka isa gidan, ankunna fitilu gidan ya yi haske.Wasu manyan fitulu ne masu kwai, gidan Maigari ne kawai da irin su.Aka kai ni dakina inda zamu kwana da kawayena da kuma tsohuwa 27.Shayi da beridi aka dafo mana daga gidan Maigari, nasan bani kadai ba da yawan muyawan mu yau ce rana ta farko da muka soma shan shayi.Da rana suka dafo shinkafa da wake. Binto ta yi min kitso gaba daya aka yi budarkai sannan aka gyara min dakin gami da sharegidan, sannan Jama'a suka watse daga ni sai kawayena.Muna zaune sai ga Anguna sun shigo su uku, shi da Ado da kuma Sama'ila. Suka sayi baki da kudi masu dama, kawayena shi kuma ya raka suka tai jiki yana 6ari, sun samukudi shi kuma ya raka su Ado.Ina zaune ina kallon ko'ina na dakin ashe dai zan ga yau?Ashe zan yi aure?Sallamar shi ce ta dawo da ni daga tunanina.Na amsa ya shigo ya tsaya tsakiyar dakin yana kallon jeren.Murmushin yake yi da alama abin ya bashisha'awa."Jidda wannan shi ne me?"Yanuna jeran da hannu."Kwaba ce da jer.""To wannan gadajan guda 2 fa?""Ga naka, wannan kuma nawa."Ya nufi babban gadonmai runfa wanda ya hi katifa, ya kuma gyara ga labulaye.Ya daga labulan yana kallon gadon, ya kalle ni."Ina zan taka in hau?"Na ce,"Ba a taka komai, hawa zaka yi." [29/09 11:26 am] Inna👬👫: 28.Ya jingina bayan shi sannan ya dafa hannunwanshi guda 2 ya dare kai.Ya jijjiga gadon sannan ya sauka tare da cewa,"Ashe ya zauna da kyau, a zotana zaya dinga lilo."Ya dawo kusa dani ya zauna, ya jawo leda baka."Nasan kina jin yunwa, kici nama kafin muyi krt ko?"Da sauri na ce,"Na k'oshi." Don na tuno Binto ta ce min wai in ya kawo kaza na ci zai ce in biya shi, ya yi min abinda Sama'ilake mata, koda dai ta ce min duk wasu mata da miji haka suke yi.Yayi-yai na k'i ci, shi kam ya ci tare da wanilemo na kwali ya gama ya ce na yi Isha'i?Na ce,"Eh,na yi."Ya ce,"To in sakko nazauna,shi kuma ya dakko wata ja mai dogon hannu ya dora kan gadon shi ya zuge ta ya ciro jallabiya fara kar da wandonta gajere, ya cire rigar jikinshi ta shadda....... 28.Ya jingina bayan shi sannan ya dafa hannunwanshi guda 2 ya dare kai.Ya jijjiga gadon sannan ya sauka tare da cewa,"Ashe ya zauna da kyau, a zotana zaya dinga lilo."Ya dawo kusa dani ya zauna, ya jawo leda baka."Nasan kina jin yunwa, kici nama kafin muyi krt ko?"Da sauri na ce,"Na k'oshi." Don na tuno Binto ta ce min wai in ya kawo kaza na ci zai ce in biya shi, ya yi min abinda Sama'ilake mata, koda dai ta ce min duk wasu mata da miji haka suke yi.Yayi-yai na k'i ci, shi kam ya ci tare da wanilemo na kwali ya gama ya ce na yi Isha'i?Na ce,"Eh,na yi."Ya ce,"To in sakko nazauna,shi kuma ya dakko wata ja mai dogon hannu ya dora kan gadon shi ya zuge ta ya ciro jallabiya fara kar da wandonta gajere, ya cire rigar jikinshi ta shadda....... 29.Singiletin jikinshi itama fara, na sun kuyar da kaina ban kuma kallonshi ba har ya gama.Ya ciro turare ya feshe dakin tare da ce min an fi so dakin Amarya ya dinga kamshi, cikin akwatunan ki ma akwai turarka kan daki na duba akwatunan akan gadona ta gefe, na ce sai dai da safe ka nuna min su don ni bn san su ba.Ya ce,"To."Ya ce,"Kin san daga yau ni mijinki ne ke kuma matata ce ko?"Na daga kai.""To ya wajaba in san iliminki iyaka inda ki ka tsaya in dora miki kafin nan gaba ki shiga Mkrnt."Na ce,"Ni kasan fa ba wai ina da wani ilimi ba ne.""Amma ki fada min tun farkon yanda baligi zaya yi tsarki har zuwa sallah."Kaina yana kasa ina wasa da yatsan hannuna.""Da farko mutum zaya kama ruwa."Ya ce,"In baya dauke da najasa kenan, kin san ni da tambaya."Na ce,"Meyewannan din?"Ya gyara zama."Kin ta6a yin al'ada?"Na maida kaina kasa na ce,"Eh,amma sau 2 ne kawai."Cikin tsananin kunya da fargaba na fada.""To sanar dani yanda ki ka gyara kanki."Nayi shiru,cikin zuciyata ina cewa,shi kuma dan birni ya soma shige gona da iri.Ya tausasa muryarshi.""Kada ki damu,Musulunci ya yarda da tambayoyin da nake miki, kuma bani da ishasshen lkcn da zan miki krt mai yawa, sati daya kawai zan yi na koma, sannan kuma zan dauki lkc ban dawo ba. 30.Na ce,"To ni dai lkcn da na ga abin sai na tsorata, kamar in sanar da Baba sai kuma sai kumana kasa sbd kunya,shine naje na fada ma Binto, ita ce ta bani wani yankin kyalle ta fada min yanda zan yi, kuma cikin kwana 3n da na dauka ina fama da abin gurin Binto nake zuwa ina gyara jikina da na gama kuma ita ce ta sanar dani kalar wankan da zan yi."Yagyada kai alamar gamsuwa.""Yauwa ko za ki sanar da ni yanda ki ka yi wankan?"Nasakaina cikin gwiwata.""Me yasa ya ka ke sonka sani?"Da sauri ya ce,"Saboda in ji in ba ki sani ba in sanar dake, domin tsarki bayan Imanin dukkan Musulmi to naga shine yasan abinda zaya gyara Ibadarsa."Nayi ajiyar zuciya, sannan na ce da shi."Ni dai haka ta ce min, in yi niyyar wankan da farko sannan sai na daura alwala bayanna kama ruwa, wai so dai-dai."Na kalle shi don jin ko nayi dai-dai."Ya ce,"Ina jin ki."Na ci gaba da cewa,"Wai sai na wanke 6arin damana sannan haguna, a takaice dai in wanke dukkan jikina ya kasance ko'ina ya samu ruwa har gashin kaina, to haka nayi har mata ce min wai Sama'ila ya ce in mutum ya yiwanka mai kyau zaya iya yin sallah ba tare da ya sake yin wata alwala ba?""Haka ne,ita Sallar ya ya ki ke yinta?"Na yi dan murmushi."Haba dai, tun tuni fa na iya Sallah tun ina 'yar kankunuwa Baba ya ke koya min.""Na sani,ina so ne kawai in ji." Nafada mashi yadda akeyi,sai dai na gaya mishi cewa, lokacin da nake zuwa makaranta izifidaya na iya dana daina kuma sai duk sai na manta wasu. Yace badamuwa zaki shigamakaranta dolema, sallarki daidai ce sai dai bakya yin zakiri yayin sallarki, yana da kyau ki dinga yin zikirin Allah yanada falala,Allah da kanshi cikin (suratul Bakara) yace," ku anbaceni zan anbaceku, ku gode mini kada ku butulce mini." wata surar kuma yace " yakuwadanda suka yi imani, ku ambaci Allah anbato mai yawa. " Akwai surori da dama da sukayi bayani kan falalar zikiri, manzon Allah (S.A.W) ya bada misalin mai ambatonAllah da marar ambaton Allah kamar matacce ne da rayayye." Batun ya shigeni sosai, nasauke ajiyar zuciya nace dashi"zanso inyi, amma ban iya ba kozaka koya min?32. "kwarai kuwa, amma mastalar dai itacebaki iya karatu kona hausa ba, bare in koya miki a rubuce. Sai dai na sanar dake me saukin fadi a lokacin sallah," Nace "TO. Yace bari in fara miki daga Ruku'u don ta bayan kabbarar harama tanada tsawo, wannan sai a hankali kya rike " inkinyi Ruku'u sai kice ( subhanakalla humma rabbana wabi hamdika, Allahumma gafirlii)suna da dama, amma bari in barki nan inkin dago sai kice ( sami'allahu liman hamidahu, Rabbana walakal hamdu, handan kasiran dayyiban mubarakan fihi) shima mubar wannan donki rikeko?" Nace"Eh. Gamamakin shi sai yaji duk na fada, nace to sujjadafa? Yace "Subhana Rabbiyal a'ala sau uku. Sai zaman tsakanin sujjadar farko data biyu sai kice, "Rabbigifirli! Rabbigifirli!! Ko kice ( Allahummagfirli, warahamnii, wahdini wajburni wa'afini, warzukuni, warfa'ani), kirike wadannan sauran kafin na tafi zan koya mikisu Insha Allahu, koma zaki gyara." yakai karshen maganan yana hamma, nace "to. Nagode"yace, tashi ki saka kayan baccinki ki kwanta nayi shiru ina tunananin ai shima baccin harda kayansa? Yace kin jini? Namike ina ina made tabarma nace" Ai bani dasu" yanufo akwatin ya budesu, ya ciro wasu riguna guda biyu miko min, na amsa sai dai ina tunanin yadda zan sa agabansa, tankar ya fahimta ya dauki buta ya fita, kafin ya dawo tuni harna canza na hau gadona na kwanta. Ya tsaya gaban gadona sai da safe kenan? Nace eh, ya nufigadonsa yana cewa kinyi addu'a ko?' nace yaya zanyi." yasake matsowa daf dani [30/09 2:08 pm] Inna👬👫: 30.Na ce,"To ni dai lkcn da na ga abin sai na tsorata, kamar in sanar da Baba sai kuma sai kumana kasa sbd kunya,shine naje na fada ma Binto, ita ce ta bani wani yankin kyalle ta fada min yanda zan yi, kuma cikin kwana 3n da na dauka ina fama da abin gurin Binto nake zuwa ina gyara jikina da na gama kuma ita ce ta sanar dani kalar wankan da zan yi."Yagyada kai alamar gamsuwa.""Yauwa ko za ki sanar da ni yanda ki ka yi wankan?"Nasakaina cikin gwiwata.""Me yasa ya ka ke sonka sani?"Da sauri ya ce,"Saboda in ji in ba ki sani ba in sanar dake, domin tsarki bayan Imanin dukkan Musulmi to naga shine yasan abinda zaya gyara Ibadarsa."Nayi ajiyar zuciya, sannan na ce da shi."Ni dai haka ta ce min, in yi niyyar wankan da farko sannan sai na daura alwala bayanna kama ruwa, wai so dai-dai."Na kalle shi don jin ko nayi dai-dai."Ya ce,"Ina jin ki."Na ci gaba da cewa,"Wai sai na wanke 6arin damana sannan haguna, a takaice dai in wanke dukkan jikina ya kasance ko'ina ya samu ruwa har gashin kaina, to haka nayi har mata ce min wai Sama'ila ya ce in mutum ya yiwanka mai kyau zaya iya yin sallah ba tare da ya sake yin wata alwala ba?"" 31......Haka ne,ita Sallar ya ya ki ke yinta?"Na yi dan murmushi."Haba dai, tun tuni fa na iya Sallah tun ina 'yar kankunuwa Baba ya ke koya min.""Na sani,ina so ne kawai in ji."Nafada mashi yadda akeyi,sai dai na gaya mishi cewa, lokacin da nake zuwa makaranta izifidaya na iya dana daina kuma sai duk sai na manta wasu. Yace badamuwa zaki shigamakaranta dolema, sallarki daidai ce sai dai bakya yin zakiri yayin sallarki, yana da kyau ki dinga yin zikirin Allah yanada falala,Allah da kanshi cikin (suratul Bakara) yace," ku anbaceni zan anbaceku, ku gode mini kada ku butulce mini." wata surar kuma yace " yakuwadanda suka yi imani, ku ambaci Allah anbato mai yawa. " Akwai surori da dama da sukayi bayani kan falalar zikiri, manzon Allah (S.A.W) ya bada misalin mai ambatonAllah da marar ambaton Allah kamar matacce ne da rayayye." Batun ya shigeni sosai, nasauke ajiyar zuciya nace dashi"zanso inyi, amma ban iya ba kozaka koya min? [30/09 2:09 pm] Inna👬👫: 32. "kwarai kuwa, amma mastalar dai itacebaki iya karatu kona hausa ba, bare in koya miki a rubuce. Sai dai na sanar dake me saukin fadi a lokacin sallah," Nace "TO. Yace bari in fara miki daga Ruku'u don ta bayan kabbarar harama tanada tsawo, wannan sai a hankali kya rike " inkinyi Ruku'u sai kice ( subhanakalla humma rabbana wabi hamdika, Allahumma gafirlii)suna da dama, amma bari in barki nan inkin dago sai kice ( sami'allahu liman hamidahu, Rabbana walakal hamdu, handan kasiran dayyiban mubarakan fihi) shima mubar wannan donki rikeko?" Nace"Eh. Gamamakin shi sai yaji duk na fada, nace to sujjadafa? Yace "Subhana Rabbiyal a'ala sau uku. Sai zaman tsakanin sujjadar farko data biyu sai kice, "Rabbigifirli! Rabbigifirli!! Ko kice ( Allahummagfirli, warahamnii, wahdini wajburni wa'afini, warzukuni, warfa'ani), kirike wadannan sauran kafin na tafi zan koya mikisu Insha Allahu, koma zaki gyara." yakai karshen maganan yana hamma, nace "to. Nagode"yace, tashi ki saka kayan baccinki ki kwanta nayi shiru ina tunananin ai shima baccin harda kayansa? Yace kin jini? Namike ina ina made tabarma nace" Ai bani dasu" yanufo akwatin ya budesu, ya ciro wasu riguna guda biyu miko min, na amsa sai dai ina tunanin yadda zan sa agabansa, tankar ya fahimta ya dauki buta ya fita, kafin ya dawo tuni harna canza na hau gadona na kwanta. Ya tsaya gaban gadona sai da safe kenan? Nace eh, ya nufigadonsa yana cewa kinyi addu'a ko?' nace yaya zanyi." yasake matsowa daf dani 33."Kin dai yi addu'a ko?" Na ce,"Ya ya zan yi?" Ya sake matsowadaf da ni."Ki karanta KULHUWALLU, da FALAKI da NASI, cikin tafukan hannunki ki shafe duk jikinki, kiyi haka har sau 3. Sannan ki karanta Ayatul Kursiyyu har zuwa karshenta. Duk wanda ya karantata yayin baccinsa zai kasance yana da wani mai tsaro daga Allah, kuma shaidan ba zai kusance shi ba har gari ya waye. Akwai su da dama amma ki rik'e wannan."Na ce,"To." Na juya na soma karantowa, shimaya nufi gadonsa."Saboda dadin bacci ban san Asubahi tayi ba, sai da ya dawo Masallaci sannan ya tashe ni.Hakika ban ta6a bacci irin na yau ba a rayuwata, lallai dakin kai da dadi yake.Na yi mika yana tsaye kaina ya ce,"Ki ce(Alhamdulillahil lazyahyana ba'ada maa amatanaa wa'ilaihin nushur.) "Na fada ya ce,"To sakko in kullumin kin tashi bacci ki dinga karantawa, ita ce mai saukin fadi cikin addu'o'in bacci, na ce to.Har na kai bakin kofa ya ce,"Nasan dai kin iya ta shiga bandaki da fitowa ko?"Cikin murmushi na ce "(Bismillah) Allahumma inni a'u'zu bika mina khubusi wal khaba'isa, in na fito sai na ce"Gufranaka."Ya ce "Haka ne.""Ado ne ya koya min su."Na zo na yi Sallah yana zaunekan Sallayarshi cikin kayansa ya ciro ta, ya na krtn Kur'ani, dan karami ne irin mai zif din nan, na durkusa gwiwoyina 2 a gabanshi na ce"Ina kwana?"Ya amsa min da fara'arshi."Lafiya lau, mun kwana kalau? [30/09 2:11 pm] Inna👬👫: 34."Lafiya lau."Na koma na kwanta bacci ya sake yin awon gaba da ni.Lokacin da na farka rana ta 6ullo, na yi mika game da salati, sanna na sakko. Ba yacikin dakin na leko tsakar gida shiru, na dawo na soma da linke kayanshi da ya cirejiya, na sauke jakarshi kasa na dora kayan a kai, sannan na shiga kici-kicn gyaran gadon, ya dan yi babu laifi na maida Jakar kai na gyara nawa gadon sannan na soma shara.Ina cikin sharar tsakar gidan na kusa soro(zaure) sai gashi ya shigo, na tsugunna na ce dashi."Sannu da shigowa."Ya rike kugunshi da hannuwa 2 ya ce,"Yauwa sannu da aiki Amarya, da kin bari nazo na share."Na dafa kirji tare daware idanuna."Haba dai, wace ni in sanya ka aiki."Yayi murmushi."Da gaske nake."Nagirgiza kai.""Wannan aikina ne."Ya nufi dakiyana cewa,"Allah ya baki lada."Na ajiye tsintsiyar na bishi dakin, kamar yanda dangin mahaifiyata suka fada mini, duk yanda zan dinga yi. Na shiga da sallama, yaamsa na ce "Za'a yi maka waniabu ne?" Ya dan murmusa tare da cewa dani"A'a je ki aikinki."Na gama na kwashe cikin wani danbuhu.Sallamar su Asma'u na ji kannan Binto, su 3 ne duk da kwanuka kansu.Cikin fara'a Asma'u ta ce min.""Amarsu kenan, ga sako in ji Haja.",Na dube ta da mamaki."Haja da kanta?"tayi 'yar dariya."To ita ce ta matsa min mu kawo."Na ce,"To."Sukai dakin. 35.Sun gaishe shi, sarkin kyautar har ya ba su kudi, ya ce "In dauko filat in zuba mishi abincin don ya duba yaga waina ne da kosai da kunun tsamiya, ya ce in zo da kofi.Na zo na aje ya ce zuba min to, na zuba mishi wai ya yi masa yawa in zo mu ci tare.Kunya ta cika nina ce a'a shi kuma ya ce ba zaya ci ba in har bn zo mun ci ba, na ce to bari in zo.Nima na zuba nawa kunun cikin kunya dai nake ci.Bako sallama sai muka ga an banko labule,Hinduwa ce tsaye a kanmu.Yakalle ta ya ce,"Lafiya?"Ta rike baki."Yau ni naga karuwanci, abincin ma tare kuke ci?"Na ce,"Hinduwa lafiya babu ko sallama?""Eh,ban yi sallamar ba don na zo gidanki shi neza ki dinga min jin kai?"Ai wallahi sai na fada wa Baba Gaje.Ya dube ta a fusace."Ke marar hankali, fitar min daga gida. Je kigayawa duk wanda za ki fadama wa, katuwa da ke ba ki iya sallamaba."Ta cije yatsa ta fita fuu...Ya dube ni."Wacece wannan din?"Kaina yana kasa na ce,"Yata ce Hinde, yanzun zata je ne gurin Baba Gaje ta kullanwani sharri.""Kada ki wani damu, ko ta fada me zata miki?"Ai yanzun babu wani umarni ko hani da take dashi a kanki."Na sauke ajiyarzuciya, muka ci gaba da karyawarmu.Ya ce,"Wanke min bandakin can zan yi wanka." [30/09 2:12 pm] Inna👬👫: 36.Na ce,"To." Da na wanke sai da na kai masa ruwan wankan sannan na sanar dashi, na hada kayan da muka karya na wanke.Cikin sati 1n da dan birni ya yi na karu da abubuwa da dama, musamman ta 6angaren addini, krt kuwa daga Izifi dayan da na iya muka soma sai da na kai nasi, duk na manta ya tuna min tunda ran jiya ya sanar da ni in gari ya waye zai tafi birni, ya kwana 1 sannan ya koma can kasar da yake."Ban yi bacci sosaiba sbd tunaninshi, cikin satin 1n mun shakuduk da ko hannuna baita6a kwatanta rikewa ba, hakan nan mayuka cikin lefena ya zauna ya karantar da ni yanda duk zan yi amfani da su.Ashe turaren dakin ne muka yi ta fesawa nida kawayena a jiki, man shanfo kuma da shi aka min kitso, na kitson kuma shi muka yi ta shafawa a jiki, Allah wadaran rashin sani.Man wanke baki ma da har matar Yaya Auwalu ta ce min wai maganin kasbi ne da kurajan fuska, na ce tunda ban da shi bari na ajiye sai naga me kyasbin na ba shi.A daran duk ya fadan dokokinsa ya ce baya son yawan fita in ba da wani dalili mai karfi ba, shi ma din daga gidanmu sai gidan Haja, na ce,"To, insha Allahu zan kiyaye, amma ina so zan dinga zuwa gurin Binto tana min kitso.""To za ki iya zuwa, kuma mun gama magana da Haka akwai wata 'yar uwarta da ke can wani kauye, ta aika mata zata zota taya ki zama da kuma 'yan aikace-aikace. 37.,Na ce,"To." Ya kawo kudi masu dama ya bani ya ce,"In 6oye sbd cefane ko ciwo ko dai wata larurar, sannan ga abinci nan cikeda gurin aje abinci, duk irin na gwamnati.Hatta da garin tuwon ma na leda ne, ban iya amfanudashi ba ya dai ce min ba a mishi talge da ruwa ya tafasa takuwa kawai za'ayi.Cikin Satin dayan ma bn ta6a girki ba daga gidanMaigari ake kawo mana. Cikin akwatin ya nuna min guri yace in 6oye kudin don suna da yawa, sai dai na dan ragi wadanda zan rike a hannu.Tun Asubahi ya soma shiri, na kai masa ruwan wanka yaje yayo ni kasa karyawa ma nayi ganin duk na damu ya soma lallashina da cewa kada na damu, duk lkcn da ya zo zai tafi da ni birni ne gabadaya, ya sani a Mkrnt.Abin maganarsi ta soma tsiwa wadda ya cemin sunanta waya,yana dauka ya canza harshe na tsura mishiidanu una so in san me yake fada, sai dai na lura yana maganane da mutane daban-daban, don wasu yakin kira sunansu sannan kuma da Husna yake magana fa su.Sai dai na lura ya fi magana da wani wai*Mai Diya......Kuma yana yawan ce mishi lobiyu ko da misiyu ne.,Amma na lurako waye yana da mahimmanci a gurinshi, kamar in tambayeshi sai na share kada ya ce na cika tambayoyi.... [30/09 2:16 pm] Inna👬👫: 38. Ya gama magana sannan yace, "To dakko jakar kirakani kofar gidan su haja inda zan shiga mota,"Nace, " za'ayita maganata ace har nafara fita, ya dakko min hijabi ya mika mun sa muje" nasaka ya kulle dakin na daukr mishi jaka yayi yayiinbashi naki, inata jin kunya nuka jera sai dadda kai nakeyi a kofar mai gari duk jama'a sun taruna shige ciki, daki-daki nashiga ina gaida sumaman binto sannan na shiga dakin haja,lale take mun zan zauna kasa kan tabarma tace ina inzo bakin gado in zauna.muka gaisa sai kallonatakeyi cikin farin ciki,tace"Nagode Allah, Hauwa'u kulu keba jinina bace amma jinki nake kamar daya daga cikin jikokina, nasan muhammadu zai kula dake" nayi murmushinace gaskiyanki ne haja yanada kirki" Haja ta gyara zama akwai yar yata mai suna tasalla ta taba yin aiki a birni, itace natura tazo sai ku zauna tare zaki koyi girki gurintadon inda tayi aiki girki takeyi, tanada kirki sai dai tanada fada in antabota kenan, nasan ke zaku zauna lfy gata da aiki" Nace to Insha Allahu zan kula" yayi sallama yashigo na bishi da kalloduk sanda na ganshi nakan rasa dawata kalma zan gode ma Allah, wai dan birnine mijina? Kuma cikin kazanta ya ganni ya aureni, hakika nan duniya banida masoyin daya fishi, ya zauna suka gaisa da haja yana tsokanarta, uwargida zan daga yau mekikeso inmiki kafun intafi" babu komai muhammad aini kagama mun komai tundaka auri hauwa kulu yadubeni yayi murmushi, gatanan kikara kwantar mata da hankali naga duktadamu 39.haja tacd kada kiwani tada hankalinki kinji, aina mata bayanima yau tasalla na nan tafe nasan bakida raini kibata girmanta kinji ko? Nace to su Ado suka shigo, shima cikin shiri tare zasu tafi zai koma makaranta, yace angama wanke motar."nan ya sallamemu rakiya har waje haja ta mishi niko nakasa tashi dan damuwa, sai dai inna tuno yanzu koba komai yanzu na killatu awaje daya kuma matsugunin da babu irinta duk karkararmu.Basujima da tafiyaba binto ta shigo aa amarsu harkin fito"eh mai gidanne yatafi dazun" nan na yini saida azahar lokacin baba tasalla tajima dazuwa har taci abinci, sannan nuka nufi gidan tareda binto don tatayani gyarawa baba tasallagurin kwanciya, saida muka gama tashiga tana sallah sannan muma muka yi alwalanla'asar muka shiga dakina"har yanzu kamshin dan birni yananan adakin tamkar yana ciki sai da mukayi sallah sannan muka zauna hira da Binto tace ke yar gari baki bani labarin yadda kuka kwashe ba daangon nakiba" nadubeta da dan dariya kinsan har yatafi ko hanuna bai rikeba? Nafada miki shifa baruwan shi"Binto tace bawaninna ya dai tausaya mikine sai ya dawo"nimafa danaga ya ragesaura mu biyu a dakin har na soma fargaba, sai na kula sam ba wannan ne agaban shi ba baba tasalla ta katsemu Binto ke bazakiyi girki bane?"zanyi baba yanzu zan tafi, to maza taso kikama hanya kekuma fito muna muyi namu nan mukayi sallama da binto sai nazo kitso haka naci gaba da rayuwata cikin jin dadi harna cika sati biyu agidan, ranarce kuma baba ya kawo mun ziyara nayi murnan ganin shi shima haka ya dauko kudi a aljihun shi wai gashi ragowar sadakinki ne sauran anyi miki sayayya dashi nace nabar mishi yace aa zai saya mun tinkiya wai saina saki acikin gidana nace to. " watarana ina tsaka da cinabinci shinkafa ce da wake da miya dayakeduk ranar kasuwa baba tasallah ke mana cefane, girkinmu harda nama nakan saka akaiwa haja da babana, amma shi harfada yazo ya mun wai ba izinin mijina nakekai masa abinci in daina bayaso nace babafa yace abinci nane. Baba yace duk dahaka ba kullum ba. [30/09 2:21 pm] Inna👬👫: 40. Baba gajece nagani tsaye akaina tashigo babu kosallama, gabana ya shiga faduwa ina fadin sannu da zuwa" itako sai kallon dakin take tana kada kai gamida tabe baki' Babu wai dama banda jere harda uwa ta rabe akayi miki? Lallai 'yar s0" tadubi kwanon abincin gabanta lallai dole kikori hinduwa kina cin shinkafa yar gwamnati da nama', bakorarta nayiba, maigidanne yace tadingasallama, Baba tasallatashigo tana cewa"kai kai surutun wanakeji harda zage zage, tadubi baba gaje lfy baiwar Allah? Ban saniba tadubi kuluwa wannanfa daga ina kamar kuncen hauka? Babata ce" nanfa baba gaje ta hau ruwan masifa wai ance mata mahaukaciyanan kuwa tasalla tasoma cewa ance miki mahaukaciya inba mahaukaciya ba mececeke kin shigo wa mutane gida babuko sallama, zoma dai kifita inajin zagin dakike mata ina jinki harda cemata mummuna ke kinga kanki? Nan dai nayi tsuru ina kallonsu,sukayikaca kaca da baba gaje ta shure kwanon abincindake gabana. Tasalla tace tafi dai kina bakin ciki ba kya cin irinshi" sai da ta tafi sannan tasalla take tambayata wacece? Nace mata kishiyar mahaifiyatace, nan dai tayitajinjina rashin hankalin baba gaje. Shi kuma daya kwana gidansa da safe yanufi gidan su dady don yamusu gasuwan ban gajiya da kuma sallama sannan ya daga." ya samu basma da husna lfy sai dai sunyi missin din juna sosai shida matarsa, don haka cikin kwanakin kamar suhadiye juna. Wani sabo tattali gami daji da ita yakeyi, wanda har yasa take jin kanta tamkar babuwata 'ya macen data kaita sa'a a doron duniya, yanzu tagama yadda Mb dinta zai iya zama mata uwa kuma ubanta,daginta kuma miji daya da daya.," Rayuwarsu abin sha'awa Basma tawaniyi kyau kamar balarabiya,MB yakan so ya zauna kawai yana kallonta, kullun kara jinta yake a ranshi bayaso ko daya ya bata mata rai.Aikin shi kuma yana tafiya yadda ya kamata, don haka shima ya goge fiye dada,daka ganshi kasan hutu ya zauna, kwanciyar hankali ya samu guri matsalar daya daya tuno da kasarshi zai tuna da jidda shi kuma baya son damuwar matan shi don hakama ya yanke shawarar kin sanar da ita, ko yaushe suna waya da daddy da kuma anty nana,tare da sauran 'yan uwa da abokan arziki, cikin haka yasamu wata hudu amma ko tuna jidda baya sonyi, duk da cewa yawa-yawan lokaci yana jin tausayinta don haka yakeso yazo yasata a makaranta. [30/09 3:32 pm] Inna👬👫: 41. Wasa wasa har ana neman acinye wata shida lokacinne aka soma duban watan ramadan, wato watan azumi dady yace mishi suzo gida suyi azumi da sallah,yace dady kayi hakuri sai dai ni inzo inyi koda sati dayane don inada ayyuka sukuma karatu ya dau zafi yanzu" lokacin dayake wayan suna tare da basma ne dady yace sati daya amma kasan kabar matako? Da sauri yamike tsaye don kada lovely wife dinshi taji, yace nasani dady zanzo, suna gama wayan ta kalle shi." sweet heat me me dady yacene? Yazo ya runguneta tare dacewa dady yanaso ne muje muyi sallah agida "tace nima inason zuwa, yace kije kiyime? Tadubi fuskarshi haba dai nida kasata"Aa bayanzuba nidaai zanje saboda su haja inasoma tayi fasfot zan turasu Aikin hajji, Tabe baki tayi bata sake maganaba sai dai cikin ranta tace mayan kauye, shikuma sai yace da ita kinyishiru?' tace to mekake so ince?"Husna ma taso zuwa yahanata musamman ma don taga bilal dinta, suna haduwa ta internet kuma suna waya, ya tabbatar mata mahaifinsa yace sai wadda yakeso zaya aura don haka tarike masa amanar kanta yananan yana jiranta intazo zasuyi aurensu su shimfida rayuwarsu irin wacce suke wafarki. Nikam tun ina kirga kwanaki har nakoma watanni, inban mantaba wata shida kenan banida wata damuwa don inaci inasha, kowa yaganni sai yace nayi kyau, Binto kawai nakema korafin son ganinnshi. 42.Takan ce min kadana damu ga Ado in ya tafi yana fin haka dadewa amma Aina'u bata damuwa na kan ce to. Amma gara Ado ana samun lbrnshi, amma ni shiru babu lbr ko gurin Haja naje sai ta yi ta bani baki.Binto ta ce,"To in ki ka duba fa za ki ga kusan mazan garin nan fin rabi matasan sukan fita neman na kansu, ina nufin rani, saina ce kuma haka ne."A cikin wata 6 nan sau 2 naje gidanmu, bandamu da zuwa ba, don Baba ya kan zo lokaci-lokaci mu gaisa, zuwana na farko Baba ne ya ce nin dan wajan Hinde na fama da k'yanda shi naje dubo shi. Ina ta sallama babu wacce ta amsa duk da cewa suna tsakar gidan su, Jikina ya yi sanyi don na taho da dokin ganin su.Nawa zaton yanzun kowa ya saki na shiga dakin Baba Gaje, Hinde ce zaune kan katifa itama sai ta kauda kai, na ce Hinduwa ashe Zubairu bai ji dadi ba?"Budar bakinta sai cewa ta yi."Kin fi kowa sani tunda ke ce sila.""Za ki gane, garama ki sakar min da."Na mike tsaye tare da cewa."Kin san mi ki ke fada kuwa?"Na fito rai 6ace, na ce"Baba na wuce, Allahya sawwaka."Itama Baba Gajensai naji ta ce,"Lanti kun dai yarda da abindanake fada muku ko?" Gashi daga saka tsakin kukan ciki wuta har ta fice a gidan."Sai yanzun na gane nufin su. Ni ce na kamaZubairu shi ne ina shigowa aka zuba tsakin kuka cikin wuta. Hakan ya zo dai-dai fita saboda abinda Hinduwa ta min.Na yi shiru tsaye a kofar gida, ina cizonyatsa, zuciyata cike da dana sanin zuwa gidan.Na girgiza kai tare da cewa,"Ba komai."Gidan Binto na wuce daga nan zuwana na 2 kuwa rasuwar Zubairu ce najeranar 3 nan ma don Baba Tasalla ta matsa min ne sannan Baba ya zo ce in je i 43.Binto ma ta zo har gida ta ce in tura musu aniyarsu in je, don suna ta yada gare da cewa kin cinye shi shi yasa ki ka ki zuwa gaisuwa, har suna yada cewa mijinki kama shi ki ka yi kika rike mishi kurwa sai da ya aure ki, in ba haka ba me zai ci da ke?"Shi yasa ma tunda ya tafi satin bikin bai dawo ba.Na yi murmushikurum, bn san lkcn da zasu gane cewa Annabi, ya faku ba. Na ce, to zan je. Shi ne muka je tare da Baba Tasallah. Baba Gaje ce ma ta amsa mana gaisuwa amma Hindesabon kuka ta dasa tare da cewa zan ga karshena."Tasalla ta ce,"In ba taga nata karshen ba aiku kwaga naku." Sai da muka fita sannan Baba Gaje ke cewa nasan bani da gaskiya shi yasa na taso wannan masifaffiyar matar.Kun ji Baba Gaje shege yi da mai zina, sai ka ce itama ba masifaffiyar ba ce, tun dagasannan ban sake zuwa ba.Yau gidan Binto na tafi kitso, na same ta ta yi sanwar dambu, ta ce kin zo da son kananan kitsonku na fama gashi ina aiki, sai ki taya ni."Nan na canza zani muka shiga aiki, na ce mata."Kan sannan ma ya bushe, don na wanke.Ta yarfa min kitsona kanana masu ban sha'awa, na dawo gobe zamu tashi da Azimi cikin birni, su ance sun dauka tun jiya. Na rasa me yasa ba ma dauka Azimi gaba daya, abin yana damuna.Baba Tasalla ta ce,"Zaa siyo cefa ne?"Na ce to, na ciru sauran kudin daritara da hamsin, na cire hamsin din na ce je da su Baba su kenan.Abinda ya samu muyi amfani dashi, ita ce ko aje gurin Haja?Na ce a'a duk da tana tambayata ko ina bukutar wani abu?"Na ce a'a nasan dai tunda da danyan abinci ko ya ya zama sarrafa. [30/09 3:33 pm] Inna👬👫: 44. Yau Juma'a mun dauki Azimi na 6, na fito daga wanka nayi sallah.Ina zaune ina shafa, na soma kwalliyata don ina son kwalliya.Tasalla ta leko ta dube ni.,"Ke wai ba na ce da ke in ana Azimi ba a wannan fente-fenten ba?""Tashi dai." Na tashi ina kallon fuskata cikinmadubi. Lokuta da yawa in na dubi kaina sai naga tamkar ba ni ba ce, fuskata ta washe ta goge ga laushi, ko yanayin manda nake shafaea ne? Haka nan cikin wata 6n dan nayi a killace jikina ya yi kyau, nayi 'yar kiba kuma kirjina ya ciko." Gashina ya koma kamar na fulani, na kan yi sha'awar kwayar idona farare tar gashin idanuna ya musu runfa.Dama hkrn kana ne da 'yar wushirya man bakin da nakw amfani da shiyasa sun zama farare tamkar kankara, kafufuna sunkoma bani da kaushi yanzun gwanin sha'awa Tiraren da nake shafawa da man da nake amfani da su sun kama jikina har dakina da kayan sawa na kamshin suke yi.Kan gado na hau na baje Akwatuna na ina duba kayan da zan sa, na dago wani jan yadi ina son saka kayan sai dai matsalar riga da siket ne kayan, naja tsaki kusan rabin kayana riga da siket ne.Na zuba musu idanu yanzu haka zan yi asarar kayan nan?Na ciro siket din na sauka nasa bai shiga ba, sai da na cire ciki in juya shi nan in juyashi nan na rasa ta ina ne dai-dai din, siket din sai da kyar.Na dorarigar a fiki na ce sai ku ce ta "yan yaye? Don Allah ga wannan 'yar riga, ga mamakina da saka 'yar shimin da nake sawa cire ta nayi sannan rigar ta zauna na daura dan kwali sannan na gyara kayan, nakuma gyare daki tare da karkade gadonmaigidan, duk da baya nan kullum sai na gyara gadon nasa sau 2, safe da yamma.Haka nan hankicin shi da ya mantada shi duk lkcn da zan yi wanki na kan wanke shi in linke in sa mashi kan gadon.Tasalla ta leko.. 45."Ki zo ki kwashe naki abincin, yau dai mun cika kunun nan kiza ki kiran yaron nan ne ya kaiwa Baban naki?"Zan yi magana kenan muka ji sallamar danbirbi.Baba Tasalla ta shiga cewa,"A'a'a lallai yaumuna da manyan baki, da yamman nan kake tafe?"Ni kuma kasa motsi nayi ina kallon san6alelen mijin nawa, wanda ko cikin birni sai sa'a.Yana sanye da kananan kaya wando mai ruwan kasa riga mai ruwan madara.Ya yi 'yar k'iba har da dan tinbi.,Ya yi ado da saje da gashin baki, sam bn san ya zo kusa da ni basai da na ji Tasallahtana cewa so kuwa kai kin tsaya kina kallon shi ba sannu ba barka ya hanya? Kafin nayi magana sai na ji ya hura idanuna k'amshinsa ya gauraye gurin.Na sauke ajiyar zuciya tare da yi mushi sannu da zuwa, ya dubi Tasalla ya ce,"Amaryar ta wace kuwa?"Me ki ke bata ne Tasalla?"Cikin dariya Tasalla ta ce,"Kaji muke ci, ni kuwa sai na amshi Jakar tasa nanufi cikin daki.Ta ci gaba da cewa, sai ka ce tasan kana tafe yau gayan nata yafi na kullum. Ya shigo yana cewa ta ji a jikinta cewa ina tafeko Jidda?Na zauna bakin gadotare da rufe fuska. Yazauna kan kujera na tsugunna a gabnshi nace ina yini?"Ya amsa da lafiya.Sai kallona ya ke yi, ni kuma baki ya ki rufuwa, sam bai 6oye mamakinsa ba har lkcn shan ruwa, dama ya zo da tsaraba ciki har da su lemon zaki da kankana zuwa su Ayaba.Nan Tasalla ta hada su ta yanyanka wai irin yanda suke yi a inda ta yiaiki a birni har ina cewa "Allah yada dai ya ci kada yaga ko kazanta me an hada wannan da wannan sai ko ga mamakina yafi maida kai ga 'ya'yan itatuwan, sai kunu da kosai.,Har lkcn cewa yake ni ce kuwa?Na ganni kuwa?Nan fa dadi ya rufe ni, domin kowace mace na sani ta son mijinta ya yabe ta, ina nufin ta bir ge shi. 46.,Dama Binto koyaushe muke hira takan bani lbrn yanda zan ju da zaran mun soma rayuwa da mijina. Tun ina gwale ta har na soma kwadaita ma kaina hakan, don Binto irin matannan ne marasa rufi, na kan ce mata ke fa ki ke bani lbrn cewa Sama'ila yace miki ba kyau ki fadi sirrinku.Tunda ya fiya Sallar Asham bai shigo ba na sake yin wanka na kuma gyara jikina na canza wasuriga da siket din.Na dauki fitila ina dura kalazinr, na gama na gofe gurin. Ya shigo da sallama na amsagami da masa sannu da zuwa ya amshi fitilar hannuna yana haska ni.Yau dai kina son rikita ni da gayunki, ya ce zo ki ji na je ya zame dankwalin kaina."Kitsonki ya yi kyau."Na sunkuyar da kaina gabana yana faduwa.Ya shafa kitson da hannunshi, sai na ji waniyar........... a jikina, donni wani namiji bai ta6a rike ko yatsana ba. Ya ce,"Wacece ta miki kitso nan haka?"Kaina yana kasa nace,"Binto ce take mun.""Lallai zan yi mata biya na musamman ko?""To dama idan na bata kudi bata amsa, sai dai in Baba Tasalla zata je mana cefane Garko in bata ta siyo mato omo da sabulu na wanke hannu.""Ke ma kin kyauta amma zan yi mata biya."Na dauki dankwalina zan da [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 47.Na ce,"To." Na koma na zauna a zuciyata kuwa cewa nakeshi kam baya raina abin kallo, ko menene na kallo a kitso?Can na tuna da krtna na ce duk fa krtna da ka koya min na haddace saigobe in ka huta ne zan karanto maka ka ji?"Ya ce,"Eh,amma yau ma da akwai wani sabon darasin da zan fara koya miki, kina so?"Na ce,"Eh,A raina na ce, kila na boko ne. Ya ce,"Yauwa yanzun fara da bani lbr da bana nan me ya faru?"Na ce"Ba komai."Ya ce,"To ina da ina ki ka je?"Na daga kai alamun ina so in tuno, na ce,"In gana dai fi zuwa gidan su Haja, sai kitso gidanBinto, in kaga na je wani gida sai dai barka ko gaisuwa."Ya ce,"To gidanku fa?"Shi sau 2na ta6a zuwa."Duk na fada mishi yanda muka yi da su Baba Gaje."Yar dariya ya yi tare da cewa dani."Allah ya sauwaka."Amin."Na amsa, sannan na tashi na hau gadona na kwanta shima ya mike ya nufi gadon shi.Na gama karanta addu'a bacci ya soma dibana, na ji yana kirana."Jidda! Jidda!!"Cikin bacci na ce,"Na'am."Ya ce,"Zo ki ji."Na nufi gurinshi.Yana zaune bakin gadon ya ce,"Haka ki ka kwanta ba ki saka kayan bacci ba?"Wadannan za su cutar da ke, cire ki zo ki ji.Na yi hamma sannan na juya na cire na saka, ta kasan gajera ce zan dora ta samanya ce bar ta ma wannan ta ishe ki, bacci nanufi gadona ya ce kin ga zo in koya miki krtn.Na nufi, gurin shi ya ce,"Kin ta6a dana gadon nan kuwa?"Idanuna suka wartsake daga bacci, na ce ainaka ne, ban ankare ba har ya kamo ni ya yi sama dani zuwa kan gadon, gami da ce min.Ya kamata ki dana gadon nan saboda kina hidima da shi.Ba zato sai na jini cikin jikinshi, duk jikana 6ari ya dauka don jin wani bakon lamari........" 48.Ya ce,"Nutsu karatu zan koya miki don shima din yana da mukutar lada."Maimakon in ji yana krtn Aya ko addu'o'i sai naji yana min wasu abubuwa wanda jikina ya kasa dauka, sai dai na kasa cewa ya bari kuma na kasa yunkurin kwacewa.Ban san yaya zan fassara irin wanna sabondarasin da Maigidan nawa ya shiga koya min ba.Ya ce,yana so in kware nan da kwana 3, yana sondukkun abinda ya min nima in masa, bn musu ba ina yi har ma na kan dokanta lkcn ya yi. Sai dai a ranar cikon kwana 3n ne na gane kuskure na, na zakewa gurin daukar darasin. In da ya tattakura ya maida ni mace sosai.Hakika nasha fama sai dai da ina kuka ya lallashe ni da cewa in yi shiru wai a daran da kyar in da matar da ta kai nisamun lada.Har ma ya sake shigar dani cewa bani ji ana cewa Aljannar mace tana karkashin kafar mijinta ba?Na daga kai, ya ce to ai wannan hanya ita ce babba.Ya share min hawaye wai kada na bari Baba Tasalla ta sani.* [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 49.Lokacin sahur kasa tashi nayi sai da ya daga ni, ya ce zan iya Azimin? Na ce,"Eh." Shi ne ya amso mana abin sahur tare da ruwan zafi na shan tea da yake ya zo manada kayan tea. Sai da muka gama sahur sannan yaje ya yowanka nima ya ce in je in yi, na kasa tafiya sai lkcn ya lura da gadon shi da abinda ya faru, wato duk ya 6aci.Lokacin Baba Tasallata yi alwa ta shiga daki, shi da kanshi ya je kicin ya dibo ruwan zafi ya sabi cikin babban baho, sau 3 sannan ya kai min na wanka ya ce in yi irin wankan nan, amma in bambanta niyya.Duk yanda muka yi ta dabaru da kada Baba Tasalla ta gane yake an babba babbane sai da ta gano, ta ce irinwannan tafiya taki Kulu ai gara ki shiga ruwan zafi, shi yasa ya cemin ba ki da lafiya da Asubahi."Shiru na mata yau kuma tun kafin a soma darasin na soma kuka, saida ya lallashe ni da cewa in ana krt ba a maimaitawa ba zaizauna ba, wai in yi hkr. Haka na jure cikin kwananin har wata 'yar rama nayi, yayindaMalamin nawa yake shagalinsa, sai dai kuma ba a rufe sati 2 ba nima kwakwalwata ta shiga rike darussan nashi masu wahalar fahimta.Cikin Azimin kowa ya ganni yaga Amarya, na dan rame amma nayi haske ji yake yi dani tamkar me? Wannan ya dasa min wani sonsa cikin zuciyata mai tsanani. 50.Wata rana muna kwance wayarsa ta soma kuka, ya daga ya kalli fuskar wayar, wasu haruffa ne guda 4 rubuce jikin wayar tare da lambobi, ya ce min."Yi shiru kada kiyi ko tari."Haka ya kan ce min duk lkcn da muke tare in aka kira shi da wannan lambar. Shirun nayi tamkar in dauke numfashina, ya daga tare da cewa."Honey ya ya ne?Ba ki yi bacci ba?"Bana jin me ake fada daga cikin wayar,sai dai shima tuni ya cana harshe zuwa na boko.Na ciji yatsa don na so in ji shi da wace yake yin waya?Ko don wannan zan soin yi wannan krtn insha Allah.Sun jima sunamagana har na soma bacci, da suka gama wayar na ji lkcn da ya sumbaci wayar. Sai na ji raina ya 6aci, koda ya kashe ina jin shiya jawo ni jikinshi wanda lkcn da zaya yi wayar ba ya yaja da kafa aji shi ne ko menene oho, har lkcn kin motsawa nayi.Ya ce,"Jiddahar kin yi bacci ne?"Na ce,"A'a."Ga mamakin sji sai ya ji na jeho masa tambayar cewa "Kai da wa ku ke magana?",Ya dubi fuskata wadda ya dago da hannuwanshi cikin damuwa ya ce,"Basma ce, kin san ta ko?"Na ce,"Matarka?"Ya ce,"Eh,daga nan ban kumamagana ba, shima bai sake yi min batun basai dai kullum dai-dai wannan lkcn take kiran sa shi kuma ya kirata da Asubahi.Wai har da cewa lkcn su da namu da akwaibambanci, koma menene dai ina jin haushi, don ni in ya tafi ai bana samun lbrnshi bare ma mu dinga magana ta waya,ba zan iya nuna mishi jin haushina ba ne kawai don yana da wata daraja a gurina.Dafarko ya ce min kafin Salla zai koma, nayi kini-kini da fuska amma ban ce komai ba, daga baya kuma ya ce sai bayan Sallah.A kwana a tashi har sallar ta kusanto, dama da ya zo yasa Sajan ya yo odar siga da geroan rarraba gidanmu har da shinkafa, haka gurin su Haka. [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 51.Saura sati 1 salla kuma da ya je birni ya dawo, haka ya yi ta rabon zannuwa har da wadanda ba dangi ba in dai da rabo ka zo to zai baka.Lkc hakamata suke yi ta zuwa har ya kare,maza kuma shadda, na Babana dinkakku har da takalmi. Ana jibi Salla kuwa bijimin shanu guda 2 aka yanka daya namu daya kuwa al'ummar Annabi shi yana birni ma lkcn da yasa su Ado suyi ta raba ma duk mai rabo, don haka mijina yana shan addu'a, ni kainamasu tsanata da kyankyamina a da, yanzun so suke su samu shiga gurina, burinkowa ace ta sanniko kuma tana hulda dani.Na aiki me mana shara da aike dan Almajirin Gali na ce yaje gidanmu ya ce Hinde ta zo ta taya ni aiki, wai ni a dole me'yar uwa, don ina sonta da samu.Sai ko Baba Gaje ta ce ya tafi ya gaya min ba zatazo ba, ni boyinta ce?"Hinde kuwa cewa takerenin wayo ne, ni fana sani ita ce da Baba suka yi min asiiri haryau babu wani bazawari da zai nuna yana sona."Baba Gaje ta ce,"To wanene bai san wannan ba?"Ke dai wata shara'ar ba sai a lahira ba,amma ko zan mutu ba mu ci nama ba me zai kai ki zuwa taya ta aiki. Ya zo ya fada min na ce shikenan sai na aika shi ya kira min Asma'u, abin mamaki sai ga matar kanin Babana Laminde muka gaisa ta ce nazo ne in yi godiyar nama da aka aika mana dashi, na ce ba komai sai kuma ta tsugunna bari in taya ku na ga kuna ta aiki, na ce ba takura ko?Ta ce,"A'a ba komai."Baba Tasalla ita ce ta jagoranci aikin har zuwa yamma. Sai gashi ya shigo da kaji gyararru, da kuma wasu manyan ledoji. Natsame hannuna na wanke na bishi dakin, na mishi sannu da zuwa ya amsa da fara'a tare da cewa,"Ya ya aiki?"Na ce da godiya, ya zauna kan kujera naga."Naga aikin ya muku yawa.""Eh,har ma matar kanin Baba ce to zo tana taya mu.""Gashi na karo muku, sai dai ki gobe ma zaku iya yin aikin tunda jibi ne Sallaha 52.Ya zazzago kayan cikin ledar farko wasu shaddodi ne dogayen riguna kala 3, irin masu maikon nan, daya ja daya ruwan kwai dayar kuma bulu, dukkansu saisheki suke yi, gashi sun sha akin sirfani har da wasu duwatsu a jki, sannan ga yadudduka da atamfofi har da takalma da kuna hijabaiya ce Kayan Sallana ne, ya bada na Baba Tasalla kala 4, itama har da takalmi da hijabi.Da ya fito ta ya ciro kudi ya bawa Laminde ya ce ta sha ruwa. ta yi ta zuba godiya.Da zata tafi Baba Tasalla ta dibar mata nama har ma da dambun naman da Tasallan ta ce muyi.Na yi murna dinkuna, nayi godiya har ma sai da ya ce min ya isa haka.Washe gari kuma muka kara shan aiki har muka ji babu dadi, sai dai mun yi abubuwa irin na 'yan birni.Tasalla ce ta sa aka siyo fulawa muka yi cin-cin, sannan kuma waina zamu yi ranar sallar tun ranar jajibiri muka yi miyar hadawa ya rage.Ranar idi kuwa tun Asubahi muka soma aiki dama a nan Asma'u ta kwana tare da Baba Tasalla.Misalin karfe tara na safe tuni ya gama shirin zuwa Masallaci, Ado ya shigo da sallama in cikin kicin maigida ya kwala minkira, na fito muka gaisa da Ado, ya ce"Sai mun zo girkin Salla, na ce Allah ya kawoka.Na shiga daki, tsayawa nayi ina kallon Maigidan nawa, ya yi kyau fiye da duk tunanin mai tunanin, ya ce ya ya ki ka gani?"Na ce,"Gaskiya kafi koyaushe kyau, Allah ya maimaita mana."Ya ce min,"Kema ina son kafin mu dawo daga Masallaci lallaina same ki kin yi naki gayun." Na ce,"To."Yafito.Ado yana cewa"Suma su Baban sun shirya ai motar zata ishe mu har da su Sulaiman ko?""Zata isa,Garko zamu je ko?"Ado ya ce,"Eh."Har suka fita kallon mijuna nake yi, ya yi matukra kyau cikin yadin mai ruwan madara, kuma hatta agogon shi ruwan madarar ne haka takalimi da hula. [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 53.Bayan fitar su Asma'u ta ce"Gaskiya maigidan kiyi ya yi kyau."Cikin dan jin dadi na ce, sosai ma kuwa, gashi ya cika mana gidan da kamshin turarensa.Mun zuba abinci da za akai ma Jama'a na gidan su HAJA, don na gidanmu sai na makota, ganin lkc na tafiya na bar musu rabon wainar na nufi bayi donkada ya dawo ya same nu bn iya wankan ba, na zauna zaman kwalliya, sai gashi ya shigo."Ba ki gama ba?"Na ce"Na kusa."Ya dubi fuskata "Zo nan ki gani."Na matsa kusa dashi, ya ce daina yin wadannan dige-digen na kumatunki da goshi, in kin ja girar nan ya isa sai ki shafa kalar kayanki a saman ido, kawo in miki."Ina ta dariya ya cire malun-malun din yasa kan gado, ya gyara min na gira ya shafa min wanu a saman idanu, ni ban ta6ama amfani da wannan din da ya shafa min ba, har da su kumati ya shafa min sannan ya shafa min jan baki. Na yi kyau sosai sannan ya tashi tare da cewa ""Na manta ina tare da su Sulaiman ne yaran kanin Dady Baba Sani, bari in shimfida mana darduma cikin dakin can na karshe."Na ce,"To, dama jiya Asma'u ta share shi."Dardumar da aka sa min a bango dama tuni na cire ta ita ce ya shimfida tabarni ya shimfidata.Jar shadda na saka dama abin ja ya shafa min, na daura dankwali kitsona ya fito wasu sun zuba baya wasu sun zubo an tufke min irin na Barebari, ya ce na kai musu abinci."Nan kuwa na shiga kai musu dama an shirye su cikin dishi tangaran din cikin jerena, Tasallata ce in kwaso a zuba musu.Ado ya ce "Kai yau wannan shirin da aka yi mana in mun ci zai ma ishi kuwa mai gidan?"Fadi yake" Wankan Sallata ya yi." Na fito ina dariya, na koma na kai musu lemunkancikin kwali wadanda dama yazo da su ne 54.Bayan sun gama ya fito ya shiga daki wai za su tafi birni gurin su Dady.Na ce in zo muje? Ya ce a'a muna da yawa sannan zanziyarci abokina.Mun kwana 2 bamu hadu ba to ba su ma san nasake aure ba, don bana son yi ma Basma zanca."Na dube shi da sauri.""Kana nufin bata san ka aure ni ba?Ya ce,"Eh."Yasa hannu cikin aljihu ya ciro bandin din 'yan naira hamsin ya bani.""Ga goron Sallanki."Ya ciro na naira goma-goma ya ce,"Ga kuma wannan ki baiwa 'yan yawon sallah."Na durgusa na amsa ina cewa,"Har haka don Allah?Allah ya saka da alkhairi, sai kun dawo.""To nawa goron Sallar fa?"Yatambaye ni."Tam, fadi me ka ke so na baka?""Ni nawa sai anjima lkcn krt sai ki bani."_Na gane nufinshi, sai na yi murmushi.Ya daga girashi guda daya tare da cewa"Understand?"Ban­ san me yake fadi ba, lokuta da yawa in zaya min magana sai ya saka boko, ni kobana jin me yake fadi. Ina matukar san bokon nan in iya yaren hannu kaiwa na daga mishi ya fita yana min dariya, yasan anjima zan dame shi da tambayar me ya ce?Tun bayanfitar shi 'yan yawon barka da Salla suke shigowa ina ba su, nan da nan lbr ya yada gari ina raba sabbbabun kudi yara wasu dayawa ma ban san su ba, har da yaran gidanmu.Nan suka je gida suka kai lbrn sunzo gurin na basu kudi, yara ma suna ta zuwa ina basu.Nan haushi ya cika su Baba Gaje, ni kama ranar na sake godiwa Allah.*"Hakika IDAN RANA TA FITO TAFIN HANNU BA ZAI TARE TA BA."!!!! [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 57.Na yi shiru, zuwa can dabara ta fado min na fito naje kicin nadakko fitila na zo dakinna kunna duk suna tsaye. Sannan na fito na kai su dakin su mijina suka ci abinci da rana, na ce su zauna in kawo musu ruwa." Hinduwa ta ce ba shi muka zo sha ba, mun zo ne sbd Babatana son ki bata jari tunda ke kin kasa tunanin hakan."Na ce,"To bari in kawo." Nadubi Baba Gajena ce kamar nawa zan baki?" A fusace ta dube ni "So dai ki ke ki kure ni, to bn ce ko nawa ba in kim ga dama ki bani abinda ki ka yi niyyar har sai kin yi min wani kwaubannen Jaraba? Bar ni in ji da cin mutuncin da mijin ki ya yi mana."Ban ce komai ba na koma daki yanakallona na ciro kudi cikin Jakata na dibi 'yanhamsin-hamsin ba tare da na kirga ba na kai mata, fizga tayi ta kalmashe su sannan ta bangaje ni ta wuce.Hinduwa ma tsaki ta fita,ita dai ta ji takaicin yanda ta ganmu ni da mijinta."Na fita na kashe fitila na maida na koma daki na koma daki na shiga shirin bacci.rannan dai kam na ba da barka da Sallah.Kuyi hrk 58.Washe gari kuma nima na tafi yawon Sallah, sai dai maimakon a bani ce nake badawa. Baba kam da na ba shi kin kar6a ya yi, ya ce dani."Maigidanku ya yi mini komai Jidda, buhun shin kafa da nama, kayan sallar har da kudin barka da sallah, don hakaki bar naki Allah ya yi miki albarka ke da mijinki, da zuri'ar da Allah zai ba ku, ni ai yaron nan ya gama min komai tunda ya aure ki a lkcnda kowa ya guje ki, ba zan daina horanki da yin biyayya gare shi ba. Na sani ance zomu zauna zo mu sa6a, ina so ki shanye dukwani 6arin rai da zai daga gare shi.Ni kaina ban ce ki gayan matsalarki da shi ba bare wani, in wuta ya hura ya ce ki shiga to ina so ki shiga matsawar ba sa6on Allah za ki yi ba."Na ce,"To Baba, Insha Allah za n yi duk yanda ka ce." Ya ce,"Allah ya yi muku albarka.."Ashe duk hirar da muke yi Baba Gaje tana ji sai da muka yi tace da mu."Su sauran tunda ba kai ka haife su ba ai sai ka ce Allah ya tsine musu.,Babaya ce,"Gaje ina raba ki da la6e, wannan mummunar dabi'a ce."Ta yi cikin gida tana cewa,"Oho dai,sai dai ku hadu ku zage ni din bayan na ba ku da yanda zaku yi da ni,"Eh!Na riga na zama ciwon ido sai hke."Da kallo na bita har ta shigw."Na yi guntun murmushi, Baba Gake kenan,ko sai yaushe za ta gane? Matan gidan mi har zuwa matan Yayanu dari 2, na basu sabbin 'yan naira hamsin-hamsin, Hinde nabata dari uku ganin na ba wa Baba Gaje jiya yausai ban bata ba, nan ta shiga mita da masifa wai don ba ita ce ta haife ni ba shi yasa na ware ta na hana ta don ban bata abin hannuna ba ai ba baya taci, kuma duk hassadata ban isa in ce zan maida ta baya ba."Jikina 6ari na ciro kudin na bata daga nan gidan Binto na nufa Aminiyata, har da sabon yadi na kawo mata cikin kayan aurena ba wanda ban san ba, dama duk damijina ya raba sai da na aika mata da su har da turmin zani. [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: n55.Baba Gaje da 'yarta Hinduwa kuwa taikaicin duniya ne yaishe su, suka shige daki suna takaici.Hinduwa kama kar da kuka, tana yi wa Baba Gaje mitar cewa ai tuni ta ce zata raba auran Kuluwa amma ta zuba idanu, gashi nan Kuluwar tana ta yin abubuwan da gayya.Baba Gaje ta ce, "Gidan 'yar borinnan zan koma ranar a gabana ta yi maganada Aljanu kuma sun ce za su raba auran, to kin san tunda aka aurar da matsiyaciyar komai na kusuwanci ya tsaya bana sana'arkomai sai dan dashin nan. Kina kallon ko matan gidan nan yanzun sun daina shakkata kamar da, Laminde fa an ce har gidan Kuluwa taje taya ta aiki Basira ke tsegunta min an bata kudi da turmin zani da nama, in da ne ta isa ta ce zata yi min wannan abin?"Hinduwa ta ce,"To ke ma Baba ki je gurin Kuluwar mana ai nasanzata baki kudin in yaso sai ki zo ki kai gidan 'yar borin, in ma da zai yiwu da ni sai in auri mijin Kuluwar ita kuma ta dawo ta ci gaban miki da tallar.",Hinde ta ce," To fadi zamu yi mu ce kin je gidan? Kima bari sai dare sai muje tare nima in samo dan na 6atarwa kafin in maye gurbin ta."Nan BabaGaje ta amince da shawara 'yarta.Wa ya gauwar guzuma, da kwance uwa kwance kan cewa uwar Agwagwa tana baya 'ya'ya sunagaba.Daf da Magrib mijin ya dawo daga birni, kafin sannan na ci uban gayu da watashaddar. Ya yaba sosai, sannan ya shiga Masallaci sai da suka yi Sallar Isha'i, sannan ya shigo na kai masa ruwan wankakamar yanda ya saba, yaje yayo zama ya yi kan kujera wai ya gaji na ciro man sa daga cikin Jakarsa in masa shafa, na tsaya kallon shi ya ce duk fa cikin krtn ne kin ga yi maza ki samu ladan aure. 56.Na dakko ina shafa masa cikin kunya ya juyo dani jikinsa yana min cakulkui, ina kyakyata dariya na makalkale a jikinsa, kawai sai naga mutanea cikin daki sai da suka shigo nema sannan suka ce gafaranku dai, in dai na tsorata makuta don kankamewa nayi ajikinshi.Shi kuma ya ce,"Su wanene ku?"Baba Gaje ce ta yi magana."E,to dama dai mune ashe megidan yana ciki."Lokacin ne dukanmu muka fahimce su wanene, sai kuma na ji kunya na sakko daga jikinshi, su kuwa sunatsaye Hinduwa ta tsura mana idanu.Ya ja tsaki tare da cewa,"Ku jira a waje mana.",Ya ci gaba da cewa,"Ku jira a waje mana."Ya ci gaba da cewa,"Ban son me yasa mutane suke yin abin su tamkar dabbobi ba, sai ka ce ba ku san sallama ba.A tsarin Musulunci in kunyi sallama sai kun nemi izini an ce ku shigo sannan za ku shigo.Na ce,"Kayi hkr ba su za ci kana ciki ba."Ya dada jan tsaki, na fita suna tsaye kowanne zuciyarsa tana suya.Na ce"Sannunku da zuwa."Hindu ta ce "Don mun zo shine Maigidan ki zai wulakanta mu?"Baba Gaje,"Kuma laifina ne daga unguwa muke shine na ce mu shigo amma laifin mune muka zo."Na ce,"Ku jira ya fito sai ku shigo."Suka ta6a baki suka yi shiru.Yakwala min kira naje da sauri ya ce " Kin bar ni ni kadai." Na ce,"Su Baba Gaje fa suna jira ne ka fito su shigo."Ya ce "Kin ga dai kayan bacci nake sawa, Allah ba zan fita bakema je ki sallame su ki zo ki shiga daukar karatu.." [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: 59.Na yau ma na bata goran Sallarta itama kudi masu dama. Ranar dai La'sar lis na bar gidan na zo gidan Haja, na dan jima sannan na biyo ta gida na wuce."Anyi Sallah da kwana 3 ya ce min zaitafi fajibi, tun da ya furta zancen ba kasa magana, sannan na hade rai ya ce,"Fushi kike yi?"Na ce "A'a kaina a kasa ya ce to yana ga kin hade rai?"Na dago na dube shi."In ka tafi yaushe ne za ka dawo?"Ya jawo ni jikinshi."Ba zan dade ba."Cikin muryar shagwa6a na ce mishi."Haka kowane lkc ka ke fadi, in ka tafi ba na ko samun lbrn ka, kuma gashi..........." Na yi shiry na kasa karasa zancen saboda nauyinsa da nake ji, ya ce"Uhmhum, ina jikin kuma gashi me ne?"Na ce,"Dama karatun na na ce zai tsaya."Ya dago fuskata ya haska ni da wayarsa."Kina nufin in na tafi ba kya tilawa?""Kai baka gane ba, ba shi bawannan dayan karatun ana tilawa ne."Shima din yayi dariya, sannan ya ce,"Gaskiya shi ba zaya yiwu ba kiyi tilawarsa ke daya ba.""To shi ne ai."Ya yi ta min dariya yana lallashina.Ana gobe zai tafikuwa yaga dun na damu ya ce da ni................. [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Waidama kinasona ne haka natashi zaune nazubawa fuskarsa idanu danbirni kenan to inzan cireson Allah da manzonsa da mahaifana aisai naka nidince dainaga kamar bakaso yatareni dasauri injiwa sonki fadarshi mabata bakine jidda gashi kin hanani komawa gurin aiki nakamo lallausan hannunsa nace dashi abi da dakatafi kake mantawa dani yasake cewa injiwa nikaina bansan lokacin dana jefo masa tambayar cewa ammanasan kafiso matarka daniko Yayi shiru cikin mamaki anya wannan nan gaba baza ayi daru da itaba yanda takebin didiginnan ammasai yace dani aikema matataca jidda dukkan ku so iridaya nakemuku nayi yar ajiyar zuciya nace nayarda da batunka saidai ita tafini kyau nima inason mutum fari yayi dariya kincika shirme jidda kinason fari gashini ba faribane a a nifaba namiji ba macefa zomukwanta au zanbaki albishir ammasai kinbani goro sannan zanfada miki duk wanne goro kakeso nabaka to ke da haja zakuje aikin haji nayi dariya yaukuma da wannan zolayar kazo Allah gaskene nakankameshi saikawai nafashe da kuka dakar ya lallasheni ranar dai kasa barci nayi kwana tunani washegari godiya da addu o i nadingayi masa harsaida yasoma jin haushi yace kada insake masa godiya dokin albishir ya hanani jin haushin tafiyarsa lokacin da namasa rakiya zuwa gidansu haja daga nan zayawuce dama acan motarsa take itama cikin murna tatareni da batun rungumeta nayi itamanashiga kuka yayi tsaki nace ya isahakako nashare hawayena yace sajan zaizo yadaukeku yakaiku cikin birni ayomuku passpot din fita kowacce kasa kilani zandawo daidai da tafiyar ku nan daimukayi bankwana yashiga motarsa yatafi Haja ce tasanar da mutan gidansu tace jiya da dare yazo yashaida mata murna yan gidan sukayi tatayamu saiyamma nakoma gida wani abin al ajabi saiga zancan yacika gari babana dama nice da kaina nashaida masa shikuma yaja bakinsa yayi shiru dija ce tajiyo zancan tazojikina baritasamu babagaje ke kawalli kinazaune takaici zaikasheki ko tace namekuma keda bakyarabo da kawowa mutum mumunanan labari inaganin wannan inkinbari yakasance kincika wawuya wadda batasan guraran dayake mataciwo ba tagyara zama tareda turo dankwalinta gaba kaikiyi hakuri da labarin da nazomiki dashi dannasan zaikonamikirai gaban babagaje yafadi kadadai tsinanniyar yarinyar nance kuluwa za ada ita birni don inson rantane bataso akaita birni cikin kagara tace kinga dija in bazakifada minba tashiki fitarmin kinzomin da labari bana dadiba sannan kintsaya jamin rai kosai zuciyata tabuga Dija tace to jingina da bango kafinna fadamiki donkada kifadi tacigaba mijin kuluwa yabiya musu hajji itada baba gaje takatseta da hajji tadafe kirjinta wandatajishi kamar zaifado kasa bakintakuwa kasa furtakomai yayi dija tamike taredacewa zantafi gida inyi sanwa ammaduk mekau narki dolane yatayaki jaje sainaganki dan ashawarta abinyi tafita tanata tuntsira dariya babagaje ma batasan abinda dija kecewaba tashiga tunanin mutum nawanema suka tabazuwa makka aduk fadin kauyan tana tunanin banda gidan maigari babu gidan da suka tabazuwa makka don itacikin dangintama bata tunanin akwauwanda yataba zuwa cikin garin kano ba har itakanta Lallai dolene tasan abinyi kai Allah ma yasatafarka dagawannan mumunan mafarkin hinduwace ta dafata taredacewa baba lafiya don tajima tanamagana baban batasan tanayiba firgigit babagaje tadubeta baccine yadan saceni har inamafarkin deja tazomin dawani mumunan labari hinduwa tace dija tazomana yanzufa tafita babagaje tadafa kafadarta taredacewa nashiga uku nigaje ceminfatayi kiluwa zaje hajji ko itadawanene manibanji gudanba Hinduwa taza idanu sannan tasakuka taredacewa wallahi nimasainaje hajjifa kikacefa ai wallahi indaibaznjeba saidai kemakishiga kifita kihanata zuwa Babagaje tace kwantar da hankalinki inkinso yanzu zanje insamu dija basaigobe ba muje atafkamana rokon Allah tafiyar tafasu kumakiyi shiru kadakibari mugulmatan gidannan suji dannasa cikinsu wasusai sunmana dariya hinduwa tace to abinki da Kauye lungu da sako saidakowa yaji yangidanmuma sunji ammasuna tsoron babagaje laminde cemasaigata waitazo min murna tunkafin mutafi tuni wasu sunfara cemin hajiya kuluwa muna hirada baba tasalla nace baranaje gidan binto tazano min kaina tunda natsefe kitson sallah tace to bari nima intashi inmana dumame rananayi nadauko man kitsona da sabulun da zanbawa binto nanufi gidan su nashiga da sallama aina u cetana gyara tsakin dambu nace zamuci dambu kenan tadubeni tayatsina baki sannudai nace yauwa inakwana ado yafito cikin fara a yanacewa ran hajiya yadade muna murna fa munji abin arziki nace nagode sainaga tana turo baki araina nace nikinga indai batun adone anwuce gurin binto matayi murna sosai tace Dan Allah sahiba inkinje kisayomin zanin gado insha Allahu zansayo miki wata rana kuwa saiga bakwan gidan maigari muka gaisa yabani waya wai maigida yace inyazo yabani zamuyi magana sannan adaukemu zuwa birni dan yin hoton fita na amsa nakarata akunne kamar yanda nagayakeyi ashe sama akasa nasa kumasai b. Banaji sosai nadubi sajan saishu kawai nakejifa yace juyane yagyara min saigashi inajiyo muryarshi yanacewa jidda nace na am kanajina yace inajinki nagaidashi sannan yace mushirya za akaimu birni gurin fasfot nace to aimuna shiryawane yace badaiwata matsala ko nace babu [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Mukayi sallama nandai yakwashe mu sai birni lokaci namatsowa munata shirye shirye duk wani abuda akeyiwa alhazai tuni anyimana dagakan allura harzuwa kan lacca dukbayan yankwanaki sajan yanazuwa yakaimu birni inda akekoyamana yandazamuyi aikin hajji naji haja tanacewa ansamu cigabasosai dakarin ilimi naje binto tayomin kitso litinin saiga sajan wai ankiramu cikin dare zamutashi nanfa mukashiga yin bankwana da jama a munaneman gafara nikam harda kuka babana yace insasu a addu a babagaje kasa fitowa tayi dan damuwa nikam harciki nashiga nayimata bankwana daga itahar hinde basu saurareniba ko ince basu tankaniba kauyannan babu gidan dabasu fitoba sunamin Allah sa ayi asa a sajan yaja mota mukatafi cikin dareko muka shiga jirgi yadaga kafin jirginmu yatashi saida mukayi sallama da maigidana tawayar sajan sayayi shima insakashi cikin addu a Allah yabashi zuri a nagari Nace wakakeso tahaihu cikinmu saida yayi dum sannan yace dukkanku mana naceto hakika cikin zuciyar m b daza atona yafison basma ta haihu don yanasonta so maitsanani inyatuno da matarsa jidda saiyasamu kansa da tsoron randa za aceyau basma tasan yanada wata mata basma tana da tsananin kishi shiyasama yayanke shawarar yinshiru duk ranar da Allah yanufa zatasani shikenan saiya lallasheta ayanzu zayayi wuyakaganta bataburge kaba takara kyau fatarta sumul jikinta laushi gashinta yakara tsawo fararen idanunta sunkara haske m b yanazama yazuba mata idanu yana tasbihi gawanda yahaliccemu itama tanajindadi koyaushe tadubi mijinta tana sonsa sosai harbata hadashi dawani husna kuwa tanacan dangin bilal sukaje wajan dady yace subari saitadawo inta amince haryanzu tanasonsa sannan zai amsa maganar nandanan bilal yakirata cikin waya yana shaida mata batun dady nan take hankalinta yadawo gida tasanarda m b cewa tason zuwagida yace a a saitakare karatunta tunda itatakusa Basma matace tanason zuwa nantake yace ina aikohusna mataga kebazakijeba tadubeshi haba sweet heart yaceto nasankine da iya damuwa Inkin komazakice yan uwanki kaza kaza nikuma kinsan banasan mitanefa tonanzanyi tazama dan Allah inkinjecan ni inanan menene ranar hakan akarshedai shirutayi tasan inyafurta abu saihakuri gefansu hajiya shiwa kuwa yanzu burinta yarta tadawo gabanta gakuma takaicin kannanta nasir da nazir sunrainata sun isheta da sata basuda aikisai shayeshaye intamusu magana suce zasu sarata zasu iya duk wata kawarta ko aminiyarta intagaya mata matsalarta zatace matane kawai tashiga malamai ta amshi yarta ta takagida maluma yafi akirga gakashe kudi ammaharyau intakira husna awaya nunawa take bazata iyazama da mahaifiyartaba ita bazatar karatuntaba ammatayi hakuri duk randa tazokasar zatazo gurinta wannan lamari shike damun shiwa sauyanzu tasake yinkukan mutuwar safina Yarinyar tafisonta fiyeda husna saudiyya nida dirarmu amakka yakamin tsoran Allah tareda saon Allah da manzonsa S A W dakuma son addinina naga mutane tamkar kasa danyawa nayi kuka harnaji babu dadi don farinciki hakika rahama t Allah karku kasance masu yanke kauna dagasamun rahamarsa nace ni jidda nice agaban ka aba dakin Allah munyi addu o i lahira da duniya duk munroka kumasaka kowacikin addu a ta hattadasu baba gaje naroki Allah yashiryar dasu inmasu shiryiwane mijina kuwa nagayawa Allah kukansa Allah yabashi zuri a tagari bankumace daga gareniko itaba nadaikai kukansa ga Allah mungama aikin hajji cikin sa a saidai munsha wahala musammanma haja saboda jikin girma danma tanada kokari kumajikinta ba irinna mutan zamaninnan bane dakau takemukayi yantsara bobimuka nufogida cikin kano mukasauka saimuka dauki tasi harkauyanmu Hakika munga yan sannudazuwa jama a ko inasai murna baba tasalla naba jarkokin zamzam nace duk arabama jama a gida gida kar atsallake da dabino da bagaruwa gidanmu kuwa galan nabasu Ammaciki nadibarma babana Saidana huta tukunna sannan sauran kayanmu sun iso nashiga rabo duk jama a kowanne gida nabasu bakin rabonsu gidanmu kuwa gyalulluka naba manya yarankuwa wasu dankunne wasu hijabai babagaje kuwa harda doguwar riga hinde hijabi da takalmi saidai sunraina tunda har gida suka yimin takakkiya suka watsomin abuna heda sukakoma gida hinduwa tanata yiwa babagaje kuka waime yasa zatace amaida itafatanason nata kuma itamasaitaje makkan dakyar babagaje talallaheta tundawowarmu daga hajji sunana yakoma hajiya kulu kosuce hajiya hauwa yakasance jama a sunabani girma sosai koyaushe natuna wannan daukaka sainazubda hawaye cikin lokaci kankani Allah yasauya rayiwata Allah nagode maka mun kusan wata uku dadawowa sannan maigidan yazo inacikin gyaran dakin kawaisai naji sallama dasafe kamar dashi muika kwana najuyo inakallonshi yanasanye da wando Jeans bulu da farar riga yana rataye dajaka shimadin niyake kallo nasaki murmushi har hakorana suka bayyana hakoran makkan danasa guda biyu suka haska fararen hakorana Yace a a hajiya jidda kinga yanda hakorannan suka haskaki kuwa yashigo inamasa sannudazuwa atakaicedai ranar mun karantu sosai dasafe najanyo jakar danayo masa tsaraba nace gatsaraba yace duk tawa nace eh yafito da zafafan jallabiya guda biyu dama danashiga wata baiwar Allah nasamu daganinta yarbirnice nace zansaiwa maigidana jallabiya Dan Allah kitayani zabe tace bakine kofarine mijin naki nace hadai wankan tarwadane yanada tsawo tace tokidaukar masa wannan saidai tsada yakuwa buda jallabiyun ga agogo takalmi sai rigunan barci irinwanda naga yanasawa sai sallaya da kur ani yayabamin sosai yadinga min godiya nace habadai kaida kabiya min kuma inceme Allah daiya barmutare ya azurtaka da yaya nagari yarungumeni taredacewa amin inason yaya dayawa nace ti Allah yabada masu albarka satinsa daya yaje birni yace yanagyara gidansane dazan koma inshiga makaranta kainayi farinciki dominnaroki Allah yabani ilmi gashiya amsamin danaje gidan binto da labari tayimurna sosai hiyasa in abin farin cikiyasameni ko nabakin ciki itanake dosa Koshawara tabani innabi sai inga dacewa hiyasa itama bakaramar tsaraba nayomataba kwana biyar dazancan yace angama inhada kayana sajan zaizo yakwasa zuwa birni nikuma zuwa jibi mawuce tare nace to saida na sallami kowa gidanmu nashiga akarshe dama baba yasan dabatun maigidana yafada masa nashiga da sallama babagaje saita dau gyalenta zatafita nace baba nazone muyi sallama kumanaga zakifita tajuyo cikeda fargaba tazaro idanu inkuma zakije cikin in inatayi maganar nace cikin birni zankoma jiyahar angama kwashemin Kaya saiga babagaje akasa ragwaf dasauri nakai hannu zantareta ammahartakai kasa dasauri tatashi zaune tana numfarfashi gamidacewa birni saikuma tashige daki Duk dakunan nasallamrsu harda kudi nabasu kowace tanacewa inyafe mata kannan babana ma duk namusu alheri babagaje ko itada hinduwa lokaci suna daki suna tatauna batuna tace hinduwa kinji tsinannan malamin nan dayace yau zata haukace saigata waizasu koma birni itada mijinta hinduwa tace birni wallahi nima binsu zan kilama innaje insamu miji acan dan kwalisa irinnata baba tace kedadina dake rashin hankali da rashin kishinkai bandahaka menene nabinta tace Allah kuwa zuwa zannima lokacin nenashigo dakin sunata musu naciro kudi dawasu Kaya nabasu nace kayan hinduwa tasa babagaje tace dannaraina hinduwa zanbata kunce kudin daitadauka ammakaya inje insa abuna tafikar finsu hinduwa tawarta taredacewa nidai inaso abuna kekomai kice dani karna ansa kuma bawadatar sunedaniba tace hinduwa nikike fadawa haka takwashi kayan tafita tana kinkunai tace nikike zagi ko hinde tosainakona wannan kayab tace tab wallahi indai akakona minkaya Allah nima sainakona namutum mamaki yacikani yanda hinduwa kayiwa babagaje rashin kunya koni dabata haifeniba Allah bazan iyayimata wannan rashin mutuncinba nafito inacewa hinduwa wannan wanna irinrashin mituncine babarki kike maidawa magana gamamakina sainaji saukar dundu babagaje tasakarmin wai hinden tsaratace dazan hayyako mata cikeda tsananin al ajabi nabi babagaje da kallo nagirgiza kai sannan nace tobaba kiyihakuri ninawuce nafita hinduwa tanacewa Allah yakara bakekin shigar mataba nidaizanzo gobe mutafi ban tankamataba nawuce Sajan yayi gaba da tasalla donhaka dagani saishi nashiga gaba kai mijina akwaitsafta hatta motarsa kamshi takeyi saida mukabi tagidan musamman muka wuce inda mukasake sallama da baba nima nashiga nasake sallamar su saiga hinduwa da kaya abako waizata banyi mata maganaba tadubi fuskar maigida na alhaji taredanifa za a nantake yadaure fuska damashi baicika da riyaba kuma kobaice makakalaba yanada yanayi naban tsoro inyadubeka adake saigabanka yafadi shicikakken hukumane sainaga tajabaya yace kima mungode saitajabaya da yar leda yafigi mota muka tafi tafashe dakuka tayicikin gida babagaje tanata lallahinta dacewa dama nasani bazataje dakeba wannan uwar hassadar tajedake kema kisamu irin mijinta hinduwa tace ita kucakama tasamu miji bare kumani ai nima sainayi aure cikin birni tace zakiyima mutan gidan sukashige daka suna dariya mukam tuni munmika datafiya muna isowa gidan mahaifinsa mukawuce munsamu antu nana kamar yanda najiyana fadi cikin fara a tataremu munci munsha sannan yafita guraran la asar yashigo yace to ga dady nan bari mugaisa yakaini can gidan har kasa nazube nagai da dady kaina nakasa har yamin godiyar tsarabar turarukan danaba sajan yakawo musu Sannan muka tafi dady yakalli anty nana nayi matukar mamaki da bello ya auri yarinyar nan tace babu mamaki cikin so kumani banga makusartaba saidai rashin wayewa da rashin ilimi ammabata Dan lokaci yace karancin shekarunta nakalla tayi murmushi sannan tace nawagani daidai shikenan to Allah yazaunar dasu lafiya amin anty nana ta amsa Nikam inaganin gidan dazamu shiga nadubi ginin bayan mun tsaya da mota natsaya inakallon gidan yace gidanki kenan jidda mushiga tunda nake aduniya bantaba ganin tsararran gida irinwannanba baba tasalla tafito da murna tataremu taredacewa kinga aljannar duniyarki ko nace um nakasa maga yakaini ko inana gidan yanunan dakinsa da dakina cikin sito bas kwata dadai sauransu yanunamun ma aikatan gidan yagabatar musu dani matsayin matarsa kuma maigidan cikinsu damasu gadi shara wanki baiwa fulawa ruwa harda namiji mai girki waisaboda bamu iyakunna na robin [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Na u rorin kicin dinba saimu koyagurinsa ranar dakinsa muka kwana kan katifar gadonsa tare da lallausan bargo rayiwarmu ko ince karatunmu narannan yadike kowanne guri daya mukayi dagashine gurin bayin danashiga nazaci shima dakinne hatta tukunyar da akezama danyin bahaya nakasa dena mamaki na kyanta gagurin ruwan zafi dana Sanyi kai Allah kayi mana rahama saidanayi sallah raka a biyu domin nanuna godiyata ga ubangiji da wannan kyauta dayayimin dasafe kuma bayan munyi wanka mukazauna kanwani tebiri wandanaji yakirashi da dining muka karya shayine dasu kwai da sauran kayan dadi cikin kwana uku yasakani a islamiyya batada nisa dagagidanmu sannan cikin sati malamai guda biyu suka somazuwa koyamin boko daya dasafe daya dayamma shikuwa ya sallamemu yatafi yace inyadawo zaikaini makaranta yanzu yanason indage sukoyamin inda akawuceni bansamu matsalaba tunda bana aikinkomai ko baba tasalla saitaga dama gado kawai nakekakkabewa shimanice nace zangyara tasalla ma dakinta kawai takegyarawa nannazage da karatun islamiyya mabasauki ba matan aure bane nimadai basu sani matar aure bace abindama nalura yaran sundauka ni yar aikin gidance suka taimaka sukasani makaranta bannuna hakane ko bahakabane muje ahakan Malamaina sunajin dadin yanda nakemaida kai wajan karatuna nima inajindadin yanda sukemin filla filla dakuma hakuri da tarin tambayoyina dakuma fahimtar dani dama kafin yatafi Saida yasaimin waya lambarsa kadai yasamin yace zaidinga kirana nace to inkakirani inazan danna yanunamin nace to inkuma zankirakafa basaikinkiraniba jidda zan kiraki kullum nace to nunamin lambarka gatanan kina dannanan zakiga wadannan lambobin sukadaine aciki nace to nunamin tawa lambar acikin wayarka yace kai jidda to gashi yanunamin nace yanaga nawa lambobin itako matarka wasu haruffa nagani guda hudu yakalleni to kema haruffan kikeso insamiki ne eh inaso nabashi amsa dasauri toshikenan saiyasa help itakuma nata love bansan me haruffan sukenufiba amma wanda yasa mata sunfi ban sha awa nace yabakasa mana iridayaba yace intagani kuma mezance mata haryanzu fabatasan inada wata mataba nace to kagaya mata mana gamamakina sainaji yace tsoron nakeji bansan halinda zatashigaba don batason kishiya Tomenene fassarar kalmomin dakasamana yamike taredacewa dani yauwa kidena cemin danbirni kokikira sunana kokisamin wani kinganan birnine za amiki dariya tozan canza naluradai ya dojema tambayar danasane danhaka nakyaleshi shidai yatafine yana mamakin bakinwayon jidda yana me tsoran nangaba dakar inbasu haura sama da itaba hiyasama lambarta help ne saboda basma yasanta da binciken tsiya cikin wayarsa zata iyasashi gaba ammayanzu intaga taimako yasan mezaice mata nidaiko min ya inaji ajikina yafison matarsa dani dukdahaka bazankasa godewa ubangijinaba dannasan shidin Allahne yakwata yabani ammaban isako yar aikin gidansaba karatuko yanatafiya gashi namike kafa gidan mijina inacin karena babu babbaka koyaushe inazuba kunnuwa inji wayarsa shiru gashini bansan yanda zanyi inkirashiba Saidayayi sati hudu datafiya ranar kamar dawasa inaciki cikin soka wayar acaji har baba tasalla tana mintsiya kedai wannan waya tashiga uku dajoni abinnan din batirdin daya fa yasauka naceda ita kekika sani inkin lalata tanufi dakinta sainaji waya tahau kida jiki nabari naciro saikuma nashiga rudani inanema zandanna sainalatsa jan nasaka akunne inacewa maigida kanajina najishiru nayi tsaki nace to konane gurinkashewar dayace sai akakuma kira tanata waka naceto ni inazan danna sainacije nalatsa koren nasaka akunne sainaji yace cikin muryarsa maitaushi salamu alaikum jidda alaikassalam maigida inakwana ya amsa mukagaisa nace inatajira injikabugo shiru yace inadawowa ayyukasuka yiminyawa gashi basma babu lafiya nace Allah isawwaka ni wallahi harnazaci bazaka bugoba ne yace yazanki bugowa kitayani murna basma tanada ciki saidai tanashan wahala sosai Allah ya amshi rokon dakikayi nace to Allah yabata lafiya nakusa zuwa wani aiki akaduna zakiganni tosaikazo nasan bazaka sake kiraba ko zankiraki mana saikinjini tosainaji tayi wanidan kara shirunayi inatuno yanda yakeyi inyakira basma ko intakirashi duk daba hausa sukeyiba sunamagana cikin so da kauna hakannan insunyi sallama yakan sumbaci wayar taredacewa lobiyu inason insanhakan dakuma kalmar Tundaga ranar yakan kirani bayan kwana uku ko hudu ko biyar wanilokacin bayan sati daya yana yawan bani uzuri akancewa jikin matarsane dakuma aikinsa nidai inanan ina karatuna lallai rahin sani jahilcine yanzune nasan abubuwa da dama cikin addinina munshiga wata nahudu datafiyarsa saigashi inacikin yin aikinda malamin qur aninmu yabani nayimurna sosai daganinsa shima yace yajidadin yadda yaganni nasake murjewa lokacin dayazo baba tasalla na barci naso inkawomasa abinci ammayace inbarshi mije dakina yanada larura damuka shigasai ya kulle yace min tunda yakoma matarshi babu lafiya atakure yake yanzunma anturoshi wani aikine akaduna shine yazo lallaikam nasheda cewa atakure yake domin saida nagaji da sakonnasa baba tasalla tafitone kawai taganshi wannan karon naji dadin dawowarsa domin yana shigadani guraran shakatawa dakuma gurin saida kayan kwalama sannankuma malaima sunbashi shawarar yanzu za a iyakaini makaranta koda j s ne tunda inada hazaka inyaso susaisuci gabada koyamin agida ya amince inda yasakani wata makarantar kudi dake nan dorayi baitafiba saida nafara zuwa satinsa biyu yatafi kullum anakaini wanilokacinma dakafa nakezuwa abuna sajan yakawomin matarsa saratu munsaba da ita harma takawomin wasu abubuwan insha danamatsa mata akan insan maganin saitace inbarisai megidan yadawo zansamu amsa daga gurinsa nayi murmushi kawai tace nacemiki nagyaran jikine kene bakiganeba shine nace inyadawo zayaganar dake nace to shikenan nawazaton jikinane zayayi laushi ko fatata zatayi haske ne inajin dadin bokonmu kuma inafahimtar karatun matsalata dayace yaran ajinsu rainamin wayo j s 2 muke kumaduk tsararrakinane ammasun rainamin wayo abuba abuba sucemin Villeger watarana natambayi malamina menene ma anar hakan saiyacemin bakauyiya narasa kauyancin dasuke nufi siket sukesawa nimashinake sawa duk abinda sukezuwa dashi nima inazuwa dashi harmani inada waya sukuwa baduka bane suke da ita sai yayan wane da wane hakadai nayi hakuri dasu harmuka shiga zango nabiyu watara anzo Daukana saiwata nafisar ajinmu tace yar aiki kawai sakiyita wani fi ili in anzo daukarki da mota aimunsan komai bantankataba nashige mota muka tafi ba itace tafara fadaba watara muntashi break inacikin aji banafita masosai suwata hafsat sunazaune sunaciye ciyensu saiwayata tasoma ruri basusan inada wayaba lokacin saisukashiga dubana nikam nadaga muna magana da mijina toduk makarantar dama basusan inada mijiba yanagayamin jikin basma yayi tsanani yanzun hakatana asibiti sun riketa suce sai cikin yashiga watatara zasumata aiki sunce basaso tafara nakuda wai intayi nakuda akwaimatsala nace to Allah yakawo dasauki zansaku cikin addu a mukayi sallama su hafsa sukadinga cemin basabunba to ashesunhada mitin wai in antashi suce zasubini gidanmu suyi sallah sukayi sa a kuwa ranar naceda direba yayizamansa zantako da kafa nasakko dagasama kenan saigasu kusansu goma nafisa tace jidda kasim gidanku don Allah danisa jintayimin magana cikin mutunci sainace babu nisa menene sukace a a dama baburuwane amasallaci shinezamu danyi agidanku inbaza amiki fadaba nace wane irikuwa niyasu kuzomuje ahanyasuke tambayata wayatace nacemusu eh tundaga kofar gidanaga sunfara kallon gidan cikin mamaki nakwankwasa maigadi yabude taredacewa sannudazu hajiya nace sannuda aiki jikinsu yayisanyi daganin gidan sukaga motoci masutsada gaharabar gidan tatsaru sukarude daganin tsararran falona maidauke da kayan alatu dukfa lokacin suna zaton ni yar aikice ko yar uwar matar gidan nace kuzauna kan kujera sukace bakomai nace a a haba babukomai wallahi sukazauna nakira me girki nace yakawomusu abinci tareda abinsha cikin girmamawa sukaga ya amsa kansu yakara daurewa sunacin abinci nikuma nanufi dakin baba tasalla nasamutana sallah nafito nakunnamusu zee aflam nace insungama suzo suyi alwala ciki dakina nakaisu sunrude daganin dakin hafsa tace dakin mamanane nace a a dakinane sukace ina mamana nace gidan mijinanefa nansuka shan mamaki nacesuyi sallarsu harsuka suka idar suna al ajabin wai ina mijina nacemusu Yana america canyake aiki saikuma sukasoma zargin karya nake shirgamusu damuka fito falo sukaga hotonsa saisukacemin shine nace eh nantake sukacemin basuyardaba zanraina musuhankaline baba tasalla ta idar tafito tanacewa hajiya kulu najihayaniyane nace yan ajinmune suka gaisheta dazasu tafinabasu dari biyar yan naira hamsin hamsin narakasu bakin get sukatafi wasunsu basuyardaba danhaka sukatafi sunatamusu nidai musunsu baidameniba tunda nasamusaukin iskancin dasukemin yanzu kowacce sotakeyi acetana kusadani nikoduk cikinsu masurawarka bawaccetayimin sai jamila wadda bama acikinsu takeba tunshigata makarantar yanayin jamila yake burgeni koyaushe tare akebarinmu a aji lokacin birek hakanan amasallaci mune karshen dawowa yau inatafe zanje masallaci sainaji muryarta tanacewa ashebanikadai namakaraba natsaya ta iso nace bakekadai bace ta isomukajera muna labarin malamar intro dinmu kancewa tanada bandariya bayanmun idarda sallah munfito saitace barita kira mijinta awaya nace kinada wayane taciro takira sukayi magana naciro tawanace da ita kinga tawainbanda kunnawa da kashewa babu abinda na iya tsoran tabawani gurinnake ingani tamikomin hannu nabata itace tanunamin yanda zan kira har wakoki dasauransu ga indazanshiga tasamin lambarta tadauki tawa har yandazan loda kudi duk tanunamin sannan tacemin zatatafi mijinta yace mashin dinsa bamai bazisamu damarzuwaba garatatafi kinada mijine kema natambayeta eh inda miji shinema yasakani makaranta [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Telanema dinkin mata yakeyi lalaikice zakisha dinkuna alko inzanyi dinki nabaki mukayi dariya kemanaji su hafsa sunacewa kinnada mijiko eh ai sinje gidana Damafa kureki sukesanyi kiyihankali dasu nalura da hakan dandanace musu mijina bayanan karyatani sukayi munafitowa direba yana zuwa nace yasaukeni saiyakaita tace a a shagon mijina kusa da gidane zaice wanene kinsan maza dakishi hakane to komuje tarane tace to kingakema bakinemi izinin mijin kiba dadaikin tambaya sai ince indakene babu damuwa to bari insa kati intambayeshi don mitar tafi acabar dazakihau sirri tace hakane nasayi katin mtn jamila tataimakamin nalida nashiga kira kiran yasameshine daidai lokacin war tana hannu basma waddakekwance kanta yanabisa cinyoyin m b wayar kuma tana hannuta tana karanta news help tafurta dasauri yadubi wayar taredacewa help tanuna masa gamidacewa kagani cikin tsananin faduwar gaba yace bani yadaga tareda amasa sallama yace yayane nace dama wata kawatace mijinta baizo daukarta makarantaba shine zamusauketa saikawai naji yace kadakadade nace nicefa jidda eh naji naganeka saiyakashe wayar basma tace wanene am wanine shinesunansa help ai wato sunan ranane tazuba masa idanu yace inanufin sunan gayu kobaki ganeba tace nagane amma zuciyarta bata yardaba nidaiban fahimci meyake nufi da sunana na namijiba mukakaita tayitayi inshigo nace watarana zanshiga yanzu malamina nasanya iso da dare yakira gamamakina sainaji yace wayace inkirashi bayace inyanason magana dani zaikiraniba wama yakoyamin yanda zan kira waya nace to kayi hakuri nice nakaranta rubutun nadanna tobance kikuma kiranaba yakashe jikina yayi sanyi baitaba yimin fadaba saiyau jakika yahaneni banjiba ammabazan sake kiransaba kilabayason bataran matarsane dukda yanzu nasake yardada harsashena nacewa yafison matarsa fiyedani Nagane hakanne tahanyar yanzu nasoma ilimi nafahimci love dayasa mata yananufin so nikuma help yananufin taimako nasan gaskiya yafada amma abin yana dan sosa raina haduwata da jamila nasamu wayewa sosai kuma mijinta keyimin dinkuna nazamani saidai tace inrike hijabi sosai inzan fita saboda yanayin dinkunana nace mata dama ninafison hijabi kwanci tashi ranar wata laraba yayomana waya cewa anshiga da matarshi tiyata duknadamu tausayinta da shikanshi nakeji shiru har yamma baisake kiraba gashiniyahana in kirashi bare in kira inji yanada jikin yake baba tasalla ma tanata damuna wai inkirashi mana dayake banfada matameke tsakaninmuba nagame da waya sainace mata yakitafiyane kiran saiwashe gari yakirani yace an ciro yarinyar tamace kuma itama jikin nata yayi sauki nayimasa murna naba baba tasalla ma tamasa barka tundaganan bansakeji duriyarsaba nasa direba ya kaimu gidansu dady munyimusu gaisuwa nida baba tasalla ranar suna yarinyar tacisuna Maryam sunan mahaiiyarsa sunyi shagali anan sunyi acan wannan karon harmuka shigayin jarabawa baizoba harmuka yihutu mukakoma sai kudi da sajan kekarbo manacikin banki wayama saiyakwana goma baikiraba nidainaga yanzu babu abinda yadace insa agabana saikaratuna kuma inafahimta shikuwa tunda yasamu ya shikenan bayasannina da ita aiki ma dandolene yakezuwa basma uwar sanjiki komai tasakarma nani shikuwa inyana gida shine naninta haka husna tanakula da ita yanzu husna tanacikin shekararta ta karshe danhaka takosa sukare ta taho gida wajan bilal dinta dukkan tashoshin dasuke watsa labarain duniya irinsu cnn da bbc da aljazeera sun hasko fuskar alhaji shu aibu turaki wanda jami antsaro sukayi ramdashi a saudiyya lokacin da yake kokarin shigada hidar ibilis basma tagirgiza itada husna shima m b yajajanta husna takira hajiyarta tana kuka hajiyarma sunacikin tashin hankali saidai abokansa sunakwantar musuda hankali dacewa zasuyi iyakayinsu husna tace hajiya saudiyya bakamar nageri a bace sunakamanta gaskiya alamarinsu koda basma takarbi wayar tace anty sai shuwa takashe wayar m b neya lallasheta tayishiru amma abin yanakona ranta ace danginka sun sallamaka su husna sunkare karatu nan kuwa tamatsama m b lamba saiyakawota basma mataso zuwa ammayace tazauna zaidai tafi da mama yarinyarsu tace itabazata zauna itadayaba doleyabarmata yarinyar yasan intazo dole tasamu labarin auransa dinhaka bayasan kocikin mafarki bayasan tayibatun zuwa gida saidai hotunan maama dasukazo dasu yarinyar mekau farasol gakuma tsayin gashi ina makaranta yakira wayata inadagawa yace kikira sajan kice yajiramu a iyarport kirginmu zaisauka karfe uku na yamma tona amsadasauri nannakirashi na shaidamasa jamila tace megidankine nace eh shine nabata amsa tasoma mintsiya lallaiyauke amaryace damuka Koma gida nasa akagyara gidan sosai nayikwalliya ammashiru babu maigidan harnagaji nayi barci saishabiyu yashigo ganin inabacci baitasheniba yawuce dakinsa saiwashegari mukahadu naga hotunan maama yarinyar tanada kyau dasaurin shigarai hakanan naji yarinyar tashiga raina yasakamana hotunanta cikin falo nace jiya inata jiranka shiru yace natsayane infahimtar da husna kanwata Game dake kinsan matata kanwar mahaifiyartace shiyasa kuma banasan tagayamata nasankuma dagataganki zatagayamata danabata labarin auranmu tadau zafisosai saida mukazaunar da itanida anty nana muka fahimtarda ita sannan ta fahimta nidaibance komaiba yace kinyishiru inamagana nace to mezance nadaisanine bazataganni dakimaba tunda katona asirina yamatso wanne asirin nantake hawaye yasomabin kumatuna nadubeshi nasani basinakakeyiba taimakona kayi yace injiwa yafadamiki inasonki mana jidda kema kinsani nashiga kiransa wayarsa dakegefansa tasoma ruri yadauka yadubi fiskar wayar yaga help ya bayyana yadubeni wannan bashi a zuciyata bana gayamikiba saboda basma banasan tashin hankalintaba nashare hawayena nace inason zuwa kauye indubasu tundanazo banjeba amma baba yazo saubiyu kuma haja matazo yace to zamuje ammabanason kidinga samaranki waibanasanki ranar jama a zamu tafi mudawo ranar lahadi dayamma nace to lalai nayarda dabatun saratu matar sajan kuma yanzunne nagane nufinta domin yanda yasusuce tareda likemin hatta darana nakoma gurin saratu dansamo wasu abubuwan dazamutafi kauye saidamukaje gidansu dady da kyar husna ta amsa gaisuwata mukawuce bayan munmusu yini munyimusu tsaraba sosai gidanmu mukasauka Sannan mukanufi gidan babana sunyi murnar ganina kowacewa yakeyi nacanza banga hindiwaba amma babagaje tananan saiyan fizge fizgen kaitake yi da kyarta amsa gaisuwata nidai nazube musu tsaraba duk makota nashiga na gaishesu tareda turamusu tsaraba da daremuna kwance agadonsa yace min inason gadonnan ina tuna abubuwa da dama duk lokacin da na tunashi hakanan inason ingammu kwance kanshi inajin dadin yin karatu akanshi nayi murmushi nikaina inatuna abubuwa da dama innahau gadon kwananmu biyu mukakoma itakuma baba tasalla ta tafi sunan jikarta data haihu munhadamata shatara ta arziki tundaga ranar mondy nake damunsa yadinga kaini makaranta dakansa saiyacemin shifayana da abinyi ran larabakuwa da kansa yace inshirya yakaini nashirya muka fita yasukeni nace to dan Allah bakagaisa da kawayenaba kincika tsirfa yace dani nace to sai anjima zantafi kuma yace tsaya kiji tokirasu su jamila nayafito itada wata zulaiha itama munashiri da itasosai saigasu nafisa kamar anjefosu suka gaisheshi yaciro kudi yabawa jamila tareda fadin gashikuraba sukayi godiya yashafi kumatuna saikin dawoko nace to yatafi ganin mijina tareda kautar daya musu ba itace abin alfahari gareniba sai kulawarsa dayanuna gareni domin yajamin mutuncina kumasu hafsa sun karayarda nidin batawasabace angama komaina bikin husna an tsaida rana shikuma yakoma gurin aikinsa kancitashi kiris yaragemana mugama makaranta saidai wannan karon yatafi yabarni nimacikin halin laulayi duk da bansan laulayin cikiba inazaton shine shikam baimasaniba cikin kwanakin sai letter na aika makaranta ranar wata lahadima kamar bazan rayuba tunsafe nake zuga amai har yamma bansan suwadawa kekainaba baba tasalla taje gidansu dady anty nana batanan sai husna tabarmata sallahu tadawo ammakoda tadawo batashaida mataba saiguraran magariba nadawo hayyacina na lalibo wayata nayita kiran mijina saitayi takatse baidagaba daga karshema yakashe saina kira anty nana nashaida matabanajin dadine washegari tunda sanyi safiya saigasu itada dady lokacin kuwa jikinnawa gadan gadan sukace asibiti za akaini bayan bincike likitan yatabbatar musu inada ciki sunyi murna sosai harsuna rigerigen neman layin mijina ammabasusamuba anbani gado anyimin karin ruwana kwana daya muka dawo gida nakusa sati biyu banazuwa makaranta yaunaji dandama sainashirya natafi acannema nasamu agwaluma nasayo abinda da baidameniba inakwance yakirani nadaga wayar nagaisheshi ya amsamin sannan yacemin yayajiki nace dasauki har inamamakin a inayasan banida lafiya yace dady yacemin kinkwanta asibiti waikinada cikiko nace umhum saboda kunya yace Allah yabaki lafiya nacekidaina kirana bakyaji lokacinda kika kira kinjamana rigima da basma nayi dandim saboda abu biyu nafarko bacikin lokin samun cikinnawa yajajantamin rashin lafiyartawaba nabiyu yanda karara yanunamin matarsa tafini koko kwanciyar hankalinta shine abinsonsa yakatseni kinyishiru nace to kayihakuri dama ranar jikinane yayi tsanani tonadai gayamiki kadakisake kirana innasamu lokaci zanzo indubaki [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Tonagode iya abinda na iyafada kenan tunzamana dashiyaune nataba kukan takaici ammadana tunacewa yataimakeni lokacin da narasa mataimaki saina hakura nayafemasa laifukan dayamin dawanda nasani dawandama bansaniba itakuma basma tatsargune da help dinnan ganitake watace kesan mijinta takara yardane lokacinda jidda takira sunacin abinci yakidagawa daga karshe yakashe tace yayimata cikakken bayani gameda help yaki har abinyajamusu matsalar kwanada yini daga karshedai shineyanemi sulhu bayan yasauya sunan zuwa JD taduba wayarshi babu help donhaka suka daidaita nikotakaina nakeda karatuna cikina wata biyar ammadakyar nakecira kafata makaranta sunso subani hutunace zan iyazuwa lokacin dayakai watabakwai aidole nadenafita sai asibiti tareda anty nana muka farazuwa likatan yace yaro dayane ammakatone dady ne yabada kudi anty nana tayomin sayayyasosai tunda yakirani yayimin sannu tareda gargadi baisake kiranaba sailokacin cikinayana watabiyar yakirani yadai tambayeni jikinne kawai mukayi sallama saikoyau inakwance inacin gwanda wayar tashiga ruri nadubi sunan danarubutamasa habibi yanatarawa afuskar wayar wata biyukenan rabonda yakirani komaidai nabukata sajan yana kawomana kumani bantabacewa kowaba kiranaba koyaushe in dady yazodubani saiyayi fadan dadewarsa baiziba nikam nakance masayanayin aikinsane aimunawaya kako baba tasalla batasan munada matsala dashiba nadaga wayar tareda sallama ya amsa sannanyace dani jidda inafatan bawata matsalako babu atakaice nace dashi tokoda yaushe nakiraki saikice min bawata matsala bawata matsala me yasa kikefadawa dady kinada matsala shikuma yakirani yayitamin fada nakizuwa to idannazo mezanmiki kozanbar aikinane inzonan intare karkimantafa haryau bansanar da matatana aurekibafa nahadiye wani kunci maidaci naceto kayihakuri nadai gayamiki kidaina hadani da mahaifina nadaina natabbatar masa yaja tsaki yakuma kashe wayarshi nayi murmushi hawaye yasauka kan kumatuna ina mamakin yanda danbirni maitausayina ya canza shin dady ne yace masa inakai kararsa asanina ko sajan dayake zuwa gidanmu kodayaushe bantaba nunamasa kasawar mijinaba kojin haushi kakorafi bantababa nashare hawayena nace nayafe masa ciki yanashiga wata takwas aisai lamari yakar nisa innajibge tashisai andaga baba tasalla tace kafadunta sunfara ciwo ranarda anty nana tazo tatsorata daganin girman cikina mukaje gurin likita ya tabbatar cewa cikina dan dayane saidai yabada shawarar indan dingazagawa kodaga farkon layinmune zuwakarshe naceto kullum mukanfita da baba tasalla muzaga dakyar nakecira kafa duk indanazaga anminsannu inzamu dawokuma sai insayi rake domin tuncikin baikai hakaba likita yabani shawarar shan rake yace yanataimakawa wajahana jariri kamuwa daciwon shawara na idarda sallar la asar natashi nadauki doguwar riganasa tareda hijabina nasaka takalmi wanda yanzu takalmana sunyimin kadan saboda kumburin kafata nitazuwa kicinace baba dan Allah kizauna kiyimin danwake bari infita nikadai tace zaki iyakuwa nace sosaima yaukarfi nakeji tayi dariya nikuma nafina da naira dari ahannuna nashan rake nakai karshen layin ammanakasa karasawa gurin marake saboda kafata tarike najata najuya gida da kyarnakai gidan nazube tsakar falo banfi minti gomaba saiga direba da sallama Yashigo dakaya nace munyi bakine yace maigidanne sainaji gabana yafadi yashigo da sallama na amsa yazubamin idanu sannan yace dani hakakika koma jidda nadubeshi nadubi cikina wanda girmansa da nauyinsa ba amagana sannu dazuwa nace masa da kyar yauwa kece da sannu yace dani baba tasalla tafito kawomin dan wake saitaganshi a a sannunka dazuwa bazatakamana wallah kuwa baba himayaci dan waken saimamakin girman cikinnawa yake cikin basma ko kwatannawa baiyiba cikin ransa yakefadin yanaganin kamar dady yamatsa masa ne yazo ashe jidda tanacikin wanihali ranar juma a suntafi masallaci har bab tasalla dama tanazuwa wanidan bacci yasaceni can basainaji marata kamar tsunguliba haba kafinkice haka ciwoya kankama nidaisai addu a sai salati gashitunda sauran karfina naso inkirashi gashikuma yamin katanga dakiranshi haka nahakura har jini yasoma zuba daga bisani nanemi hankalina narasa yashigo darake guda uku yanacewa iname cikinnan dayake tunda yazo bannuna masakomaiba shima yana kuladani yadda yakamata hama karomin kayan jarirai yayi na maza waitunda likitan yace namijine yazubar da raken duk da nauyina hakaya cicibeni hakorana sundatse gakumfa yakira anty nana asibitin danakezuwa tafada masa yasanar da ita abinda yafaru yatafi cikin gaggawa likita yasa akayi tiyata dani basutsaya batun kudi kosahannuba danyace inacikin hadari sunyi nasarar ciro yara guda uku mazabiyu mace daya yara masu kyau kuma kamada mahaifinsu basu m b bahatta da mutanan cikin asibitin sunyi mamakin kumasunyi murna saiso ake aganni nikotuni sundaura min jini da ruwa sucesai nahuta tuni labari yakarade danginsa saiwaya da waya albarkacin yan uku yau saida husna tazo asibitin kauyema yafadawa ado wandatuni yakammala karatunsa kumayana kulada gidan gonar da maigari yayimasa dan noma da kiwo m b yakirashi yasanar dashicewa jidda ta haifi yan uku dan Allah yasanar da maigari da kuma iyayena nanma cikin danlokaci labari yacika kauyan saimurna akemin wadanda basusan da cikiba kuwa sunata mamaki kusan karfe goma akayimin aikin ammabadawo hayyacinaba saiwashe gari dakusan shabiyun rana lokacin da nadan bude idanuna dishidshi nakegani m b yatafi kiran likita anty nana tarikemin hannuna saboda motsindanake garuwa ansamin jinin m b dama akasamin dakuma wani da akasamu acan likita yashigo yatsaya akaina yace sannu madam nadubi inda yake yanuna m b kinsan wannan nadaga kaikawai wanene nace bello duk da ahankali nayi maganar duk sunjini harma yana mamakin dama zan iyafadar sunansa niko sunanne kawai yazomin bakina yanuna anty nana kinsan wannan nace anty nanace saiduk nagasunyi murmushi likita yace tadawo hayyacinta daganan mutane sukadinga shigowa suna gaisheni tareda yin barka saidai nibansan mena haifaba saican yamma lokacin nadanwarwa sosai m b yaje gida yadawo nace nagaji da kwanciya yafadowa likita yace za a iyadagani nanyakira nurses sukadagani sukazuna sukajin ginani da filo ya umarcesu subani ruwan dumi cikin wani dankofi insha anabani kuwa nashanye Yadubeni sosai jidda kinsan mekika haifa nasun kuyardakai yatashi taredacewa inazuwa shida husna husna da anty nana sukashigo dauke da yara nabisu da kallo cikin alamar tambaya yafahimci menake nufi saiyadaga kai taredacewa dukkansune nazaro idanu sukamatso mindasu kusadani yamikomin namijin dake hannunsa nadaga hannu alamar a a nasamukai nane dajin nauyin yaran duk kwanakin dasuka biyobaya saukine kesamuwa kwanana biyar suka sallamoni kullun babana saiyazo dubani mutan kauyema sunzo dubani bintoko datazo cewanayi bazata komaba saibayan suna sama ilakuwa ya amince shiko m b tamkar ya cinye yaranshi nima yana kulawa sosaidani matan gidanmu su matan yayyina duk sunzo illa babagaje wadda ke gida cikin takaici manyan raguna uku shanu biyu akayanka banda kaji nasuna masu hotuna gamasu bidiyo har mutum biyu inshiga wannan infitawannan hakashima mijina ranarne yan makarantarmu suka yardacewa m b mijinane kuma duk yanda suka daukeshi yawucenan yarasunci sunan kasim da tahir saitamacan dama itace karamarsu wato taci sunan haja hajara kenan lamarin yayima kowa dadi suna yatashi anci ansha angama lafiya baba tasallama tasha dinkuna mutan kauye saida sukasake kwana hinduwa kuwa cewanayi tazauna sai intahuta ta taho tayarda takumaji dadi dama tunaninta intatafi kallon t v yawuceta binto aminiyata nahada mata shatara ta arziki sun isagida lafiya kowayana madalla itama babagaje da batazoba harda itanahadawa komai akakaimata da akasanarda itacewa hinduwa tanacan tayita masifa dijama datazo zugata tayi tace ki aikata ta dawo mara zuciya tace kinsanta kona aika bazatadawoba tace hakane inanawa naman dannasan za akawomiki babagaje ta turawa dija ledar takwance ta damki naman taredacewa ba muci suyar yan birni tanaci tana kadakai taredacewa kai ainaji anafadin shagalin da akayi gahotuna da matar gidanmu tazodasu wanda sukadauka da mejego da miji harda wat uwar kalanda ta jarirai duk anbasu ga kautar butoci da robobi harda agogon bango babagaje ta tabe baki ainitsinanniyar kalandar cikin dare natashi nacilla matawuta takone dija takuma cika baki da nama sannan tasheke da dariya taredacewa gaskiyarkine inkinci gabada kallon kalanda ai zuciyarki saitabuga to yanzu zakici naman ko intafidashi tace ragemin kadan dan kamshinsa yacikamin daki ammadabazan ciba dija tace innice ke Allah bazanciba takwashe naman tabar kadan tatafi tanasheka dariya dija muguwace tagaske babagaje takasa ganehaka tunzurata kawai takeyi takoma tana dariya itakuwa nan duniya bataga waddazata hadada dijaba nataganin data rabu da dija gara tarabu da auranta tadauki dija aminiya ta amana batasan gara taje gida redi o tafadaba nikuwa mijina tamkar kada yatafi yakeji koyaushe burinsa yatasa yayansa agaba yadauki wannan ya aje yakuma daukar wannan koyatasani yace inbawannan nono inbawannan indanaseke cewa yaudagobe saidai Allah watarana basma takirashi kotana tambayarshine game da dawowarshi sainaji yanatayi mata fad Dacewa kindameni yaushe zandawo yaushe zandawo kinfinisan aikinane kokinanufin sumanan iyayena basu da hakkikainane yaja tsaki yakashe wayarsa najinjina kai lallaikuwa lamarin namiji sai hakuri itamakenan dayake matukar sonta bareni da taimakamin yayi kuma hardacemin naso inmasa asarar rayuka meyasa danafara nakuda ban kirashiba kunjifa yamanta shineyace kadana kirashi inyamatsu zaikirani ammaban masa maganarba sainayi murmushi lita yace inyitsawon watashidda kafin nafara aiki mekarfi ammakwanana talatin da tara nagayafara cewa nayikyau menemene dagabayama yanuna yana bukatata bantsaya wani jan ajiba saidai anunamasa inatsoran ciki yace shikam yanaso kuma inyatuna yayansa hudu yana farinciki tareda godiyar Allah kusan wata uku yakwashe sanna yatafi yasamu basma taname fushi dashi tareda cewa damayasa tarabu da dangintane saboda yadinga matagori tunda ya iyacewa tanaso yabaro danginsane sumasunada hakki akansa afakaice yanagayamata itabatasan daraja dakuma hakkin nata danginba nanyashiga lallashinta tareda ratse [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Rantse rantse kancewa banufinsa kenanba da kyar yashawo kanta tsawon kwana hudu kuma tafi sati biyu tanamita har ma abinya dundireshi kafin sukakoma daidai hakarayiwa tacigaba da tafiya cikin kwanciyar hankali watarana dady yatashi ba lafiya haka muke kiran tahir kasim maisunan babana muce masa abba itakuwa hajara hajiya muke kiranta jikinsa yayi zafi lokaci daya munazuwa zsibiti akabamu gado kwananmu uku yasamu sauki naso insanar da babansa amma inatsoro don yagittamin sharadin baiso inkirashi bikin husna yatashi basma tayitayi tazo amma ya dage kancewa bazatazoba tanemi dalili yace yanzu datazo taga yan uwanta sun batamatarai shizata dama damita tace bazata dameshiba duk dahaka yaki takira husna tana kuka tace yahanata zuwa husna tasan dalilin tace kiyi hakuri shikam yazo da yarsa maama yarinyr sunakama da hajiya yata sosai farikawai maama tafi hajiya dama babansu yana bani labarin kamaninsu munsha biki sosai hinduwa zama yayi zama harnasata islamiyya kozamuje kauye batabinmu nansuka daidaita da direban su anty nana anagama bikin husna sukaje kauye takaishi gurin baba dantace itabazata kuma yarda babagaje takashe mata aureba itada aminiyarta dija tace da baba ko babagaje tace batson aurannan kadayabiye mata bayan inusa yadawo meson hinduwa kenan dama yashiga yagaida su babagaje tareda yimusu ihsani utan gidan kowanafadin hide tayikyau hinde tayikyau babagaje dai fuska babuyabo babu fallasa tazari gyalenta tanufi gidan dija ko gaisuwa basuyiba tashiga tashiga shaidawa dija cewa hinduwa tazo dija tace yar tsinana saiyau tokeme kikacemata babagaje tace mekonacemata harda saurayi tazo waizai turo magabatansa dija tace lallai hinduwa matsiyaciyace tanuna itatafison kuluwa akankiko tokikyaleta karkikulata har zuwa gobe mugana zanzo mutambayeta waye mijin kuma menene sana arshi inbaikai mijin kuluwaba kice bakyaso tace to aminiyata nagode saikinzo goben kizoda hantsi dan kudin da hinduwa tazo dasu tabata ammatace barsu nan gurinki saigobe washegari da safe saiga dija nantasha koko taci dumame suka kira hinduwa suka zaunarta damatunda taga dija tace gawannan taurariya maiwutsiyar ganintaba alheribane sukace hisaurayin naki dan inane tace iyayansa yan ranone yana aikine agidan surikan kuluwa dija tace tur dake yodake dan aikinema dubeki kinfi kuluwa kyau ammakin kasa zabar miji irinnata koma wanda yafishi hinduwa tace cab bazansamuba gaskiya toku dolesai irin mijinta bakwaganin ko yatsunmuma sun banbanta wanifa wan wanine wanima kakan wani nidai inasansa dahaka dija tace to dakata kadakizagemu shashasha mugata mukenema miki to yanzu anji ka gaje tunda takafe ajewajan dubawa yar bori koka gurin namairo bokan gefe tamallakeshi tunda baida mata hinduwa tace injiwa yace miki baida mata yana da mata da yaya biyar kumani bagurin wanda zanje niyanzu inazuwa makarantar islamiyya ammana wa azi kan bokayannan karya sukeyi sunacinyewa mata kudi harsuna rige rigen kaimata duka taredacewa bokayan kike karyatawa tace eh nakaryatasu din inda gaskiyane aurena nafari bakun kaini anyiminba taciga kowata uku bancikaba yasoma jibgata uwarsa tanazagina tanace dani yar mace duk da magungunan da kukekarbowa bancika shekaraba yasakeni yakoreni da tsohon ciki kuntuna babagaje tace ketafican halin uwarsane itacetasa yasauki hiduwa tace baruwanta yanzu bagashiba ya auri wata kuma sunzauna lafiya meyasa baisaketaba itama nidai babagaje kidaina kama jitajitan yanzuga mutum baikashe wutar gidansaba yazoyace zaikashe tawani tafita abinta tafi dakin matar auwalu dija tace eh lallai kyafetsemu kije birni ba babagaje tace lamarin hinduwa sai du a i hardafa kudinta kingansu nandubu uku kodasu zamushiga neman temakon aibama biyatataba ko dija ta tabe baki ainiyau nitakarewa tanadi watonice bankashe wutar gidanaba nazo inkashe taku babagaje tace da Allah rabuda ita kadama kisazancanta akai dija tace shikenan danke zanyi tasake yinkasa damurya rantamin dubu biyu cikin kudid gobe ko jibi zanmaido babagaje kamar tace a a dantasan dija batabiyan bashi ammatakasa hakanan tacire tabata cikin jajantawa kankta dija tafita tana dariya cikin kwanakin rikici yakikarewa tsakanin babagaje da hinduwa dontaki zuwa gurin yar bori da boka takai karar babagaje gurin baba yace shirya kikoma gurin yar uwarki zaifimiki kwanciyar hankali hakama matar auwalu tace mata kikoma kafin wannan matsiyaciyar dijan tazugata tayimiki baki domin duk yayanta tamusu tofin Allah tsine batazugata gashinan su auwalu harkoki sunkigaba kinsan bakin mahaifiya tace to nanko tashirya babagaje nata masifa batatsaya saurarantaba tatafi saidai naganta kwatsam ranarma munfita da babnsu hajiya zamuyiwa maama tsaraba saura kwana biyu sukoma ranar dazasu tafi yarinyar hadda kuka domin tunda suka dira talikemin kunsan yaro yanason maikulashi jantanayi jikina sosai gashitanason yan uwanta tayita musuwasa in babanta yasamu nazube matasu saiyayi tafada wai itamafa yarinyace zantazube mata yara intatsolewa wani idofa nakance bazata tsoleba inaso susabane yace yarinyar tanabani tausayi uwar saidai fadin sonda baki ammabadai kaga tanajanta ajikiba hiyasa batadamu da uwarba gaskiya najidadi inasaran ko yay goma nakawomiki misali zakirikemin nace abban su hajiya kenan ai in uwatacika uwa bayayanta kawaibane yaya duk inda dayake kokanhanya taga abinda yakamata tayimasa tarbiyya zatayi bare danka yarugumeni taredacewa ina alfahari dasamun mace tagari irinki nace niceda godiya domin kaima mijine maiwuyar samu hakasuka tafi sukabarmu dakewar maama tanakewarmu zancanta baiwuce dady da abba dakuma hajiya kannanta kenan kwancitashi asarar merai harnagama makarantata kuma banjira abbansu hajiyaba nayi jara bawar nursing nasamu shiga lokacin tuni anyi bikin hinduwa da inusa sunazaune a na ibawa su abba kuwa naciresu anono koyaushe sunajikin baba tasalla abbansu kuwa kullun inmunyi waya bashida wanibatu saidai inshirya inyazo zaibani wasu yan ukun inamamakin tsananin san yayansa innacemasa hakasai yace manzon Allah S A W yace kuyi aure kuhayayyafa domin ranar alkiyama inyi alfahari daku harcemin yake shifa yasaka Allah ya isa inhar nayi tsarin iyali aboye shikam somayake nayi gwannai dariya kurum nakemasa idanna tuno wani gida dayake tsarawa akarkasara tafkekan gidane gurin wasan yarama gari gudane tundaganan nasake sarewa da son yaransa watara nadawo daga makaranta nabiyo tagidan jamila tabani kayan harka gara nasoma shiri dan yakusa zuwa ina isa gida natarar baba yazo mukagaisa yake shaidamin dama yazone yayi mana shawara nida hindiwa yaje gidanta ance tatafi islamiyya kuma yauzaikoma dama wata matace dayaje aikin hajji suka hadu dayake abban su hajiya yabiya masa toyayaba da hankalinta kodayabincika baiji wani mugun hali tareda itaba sannan gakuma kanwar dija zaitu mijinta yarasu sulaiman sunbashi shawara ya aureta itama dantana da hankali to yarasa tazabe cikin jindadi nace to baba ka auresu man dukansu yace gurin zamanne nace bazaizama matsalaba zanbaka kudi katada gini kodana shaidawa hinduwa zuwan baba dakuma abinda ya kawoshi saitace garahaka don baba batayi masa biyayya sannan inya auri kanwa aminiyarta gayyar tawatse dama itace munafuka maizugata cikin lokaci kankani akagama gini har tsakar gidannasa akamalale tareda hakamusu rijiya babagaje batada labari tana gindin murhu butu butu da ita tanawasga laumar tuwo saitaji guda anakawo amarya dakayanta daga takai da dare kuma saisuka kumajin watagudar babagaje dataji ance itama amaryar babace saita yanke jiki tafadi ta aika kiran dija tanazuwa cikin kuka tashaida matacewa malam yaci amanarta har mata biyu yayo lokacidaya dija tace dasafe zanzo mushirya yanda za ayi ranardai baba gaje babu bacci dasafe basaitaga zaituba kanwar dija nan tashiga sallallami tazari mayafi tanufi gidansu dija cansukaje suka kwashe fada dazage zage gamida tonanan asiri babagaje tazo tashiga daki takoka takoka tareda tsinewa wata aminiyar tazuba tagumi tanatuno irin gore goren da dija tayimata wanda abubuwan duk itace tasat tayi yauce rana tafarko data fara tunanin canza halayetasani yanzu abokan hamayyarta wato mijinta da kuma yarsa kuluwa sunyi nasara akanta kuma amran sunhada kansu saiyimasa biyaya da kyautatawa baba Bagaje kuwa duk tafige koyaushe tana daki tana tunanin rashin mutunci da dijataimata mutan kauyan saizundenta suke sunamata dariya sannan mutan gida suma sunsamu yancin kai har habaici sukemata duniyakenan yaugareka gobe ga dan uwanka yanda takesa mutane zaman daki wai itace mutane sukesata zamannata dakin nafahimci wannan karon saida yayi wani cikin yatafi wannan karon bawani laulayi slsai saidai rashin dadin baki cikina yana wata takwas husna tahaihu aiko basma tanaji tace insama da kasa zasudu saitazo gida nageri a yayi yayi taki dole yace to tabari zaishirya musu suzo anajibi suna nankuma yayowa sajan waya cewa ashirya gidansa na karkasara zasuzo da matarsa anyi gyara gidan yayi kyau amma ita anata ra ayin tafiso gidansa na dorayi sunduro da rana tsaka lokacin inashirya yara zamuje gidan husna saiga kiransa yacemin ina inane nace ina gida munashirin zuwa gidan husna dasauri yace min a a kada inje gashinan zuwa nace to nashiga yimasa shirin tarba nayi gayu taredashiya masa dan lasheshe yaranma nakara gyarasu dan mijina mesan yagammu cikin gayune nida yayana shiru shiru saican da magariba yarama sunfara bacci sannan yashigo inazaune inayan addu oi kafin isha i yashigo na kalleshi sannan nakaudakai yashigo da fara a haba umman hajiya yaukuma menayine cikin shagwaba nace kahanamu fita kuma kaki zuwa dawuri yashigo ciki ya ajiye jakarshi yazo yamikar dani tsaye yasani cikin jikinshi hajiya tashigo da gudu daga dakin tasalla na kwace dasauri tace abba oyoyo tarugo yadagata sama taredacewa hajata yarun gumeta inasu abbana da dady tace sun bacci umma tace tuyi tayya amma tuna bacci nace to sarkin surutu yaciro ledar suwuit gashi kije baba tasalla ta bude miki shazumamun ta amsa ta ruga dagudu yabi bayanta yamaida key yace kinsan isha i lokacinta danisa ga karatu nazo dauke dashi nashiga cire tufafina saida komai yalafa yace inajin dadin yanda kike amsa kirana aduk lokacin da nazo miki bazance garanda kika juyan bayaba tunda na aureki nace kaima kafita dukkan hakkokina dasuka rataya akanka yaya zanyi wasa danaka tashi mu gyara jikinmu muyi sallah kasan yanzu baba tasalla zatazo gaisheka tare mukayi wanka kuma shine yajamu sallah muna idarwa nabude kofa saiko gasu itada hajiya bayan fitartane yace tarefa mukazo da basma gabana yayi muguwar faduwa nace tana ina yace tana karkasara kuma tace bazta koma amerikaba nace tasan da nine yace a a kuma banaso kiyi sanadin dazata sani nayi shiru cannace boye matafa bashine mafitaba sanarda ita kawai tunda dole watarana tasani gaskiya bata buya nanko yashiga fada dacewa inaruwana nidai inyi yanda yace shifa yamata alkawari bazaimata kishiyaba yanzukuma da hakan yakasance dole inguji bacin ranta [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Nace to Allah yabaka hakuyi bankuma maganaba azatona nanzai kwana asheba hakabane wajan shabiyu yakirani waikada intsaya jiransa bazaishigoba nace to saida safe washegarima saiwajan shabiyu yashigo kuma yanazuwa yaba yara tsarabarsu hada tasalla yaturasu dakinta yanata wani daure dauren fuska wainazo da bukatatane harma abin yabani dariya sainayi murmushi taredacewa dakadan murmusa kokadan saki fuskar zanfi fahintar darasin naka kaima kasan zakafi jindadin bada karatun ko malamina yayi murmushi hakane daliba maibiyaya daganin girman malaminta lokuta dadama m b yana mamakin hali irinna jidda tada bance cininta baisata kin amsar larurarsa ba ko afuska bata nuna damuwarta amma basma lokacin da take da ciki har saida akayi mata aiki da watanni sannan takulashi kuma duk da son dasukewa junabaihana wasu lokutan inyazo da bukata tace ita tagaji ko bacci takeji dadai sauransu tunda yadawo baitaba kwana damuba saidai yashigo nadan lokaci yayi bukatarshi yayi wasanni da yaransa yatafi inmuna bukatar kudi kowani abu yabamu ranarnan kawaisaigashi waizamuyi parking mukoma karkasara don itatace nana gidan takeso nace mata damatar abokina tace itadai sukomacan nanyafi girma da kyau nace to yaushw zamukoma candin yace yaumana inamaga kina tambayata kuma nace to yihakuri muka haushirya kaya saikuma yace kodadai kukoma kauye kudan zauna agidanmu inmundawo nan kukuma saikukoma candin nadanne damuwata nace duk yanda kace hakan za ayi ko bab tasalla bannuna matayanda mukayiba cematanayi kurum za ayi gyaran gidanne dukda hak saidatayi masa fada dacewa gyaran gida babu notis kana kallon yarinyar da tsohon ciki ammaka tattaro mata aiki yanzu shiru yayi mata baitankataba shadayan dare muka isa kauye duknagaji baba tasallace nabari dashare mana gurin kwana satinmu biyu dakwana uku sannan yazo waimuzo mukoma bance komaiba mukakoma gashi dagacan makarantarmu danisa haka nahakura sadai direba ketafama tunda muka dawo kwanansa uku sannan yazo bukatace takawoshi yagama yatafi basma tafito daga wanka tashafa mai zata taje kai saita tuna saitin kum dinta dawasu mayuka masu tsada databarsu cikin fdurowar dakinta na karkasara takira m b my d nayi mantuwa gidannanfa mangashine dakum masutsadane saiyanzu natuna cikin sauri yace kibari zansai mikiwani tace nanfa ba asamunsu kaganifa zanje indauko abuna takashe wayar tashirya tadauki mota duk dasaurindayake baisametaba tatafi yabibayanta kafinnan saida yakirani yace wai basma tayi mantuwa gidannan gatanan zuwa inkingani kibata inkuma bakiganibato ammakada kinuna kinada alakadani Dim nayi abinna abban su hajiya yasoma wuce tunanina nafito falo nazauna banjimaba nagatashigo cikin do guwarriga da wanidan gyale tashigo tana yatsina babuko sallama takalleni inamasu gidan kokune nasake kallonta hakika tanadakyau nace masu gidan sunje koyo sallama tadanyi dim tasan inayimata koyine da sallama tadaga kafada tareda yarfe hannayenta sannan tanufi dakina natareta dasauri bakida damar shigarmin daki malama mekikeso tayi dariya tareda yimin kallon raini ke nan inace gidan mijinane aro akabaku nace ko tosainaji dalilin shigarmin dakin dazakiyi ko gidan wanene dinki tace mantuwa nayi tabi gefena tawuce nabita yarasunawasa tako tsurawa hajiya idanu tanufi inda tayi ajiya taciro tajuyo tadubeni talaka bai iyacin arzikiba nace shawarata dake inzaki shiga gurin musulmai kidingayin sallama Tsakitaja tafita asheyana waje yaso yashigo to yara insunganshi asiri zaitonu danhaka saiyayi tsaye awaje datafito saiyanufo ta duk zufatarufe shi yace kingani kuwa tace nagani matar gidance zataminsalo daganinta yar kauyece tazo birni yace matar wannance kumatanada kirki tace matarwa yartadana gani saikace maama dandai ita farace yasake share zufa yuce kitafi gida matar dan uwanmune ammadai babu abinda yafaru tsakaninkuko tace kadaisanni sotayi tarainamin wayau nagaigaya matamagana nataho Abuna yace to ammafa kadaki sake zuwamusu gida nadai gayamiki da dare yazo nalura soyake yaga ko nayifushi ne niko nakinuna damuwata azuciyata nace kadaiji dashi duk wanda yabata yasani duk wanda yagyara ma yasani kusan shabiyu sannan yatafi shikansa yasan bayayiwa jidda adalci kuma bata taba nuna damuwartaba nikuwa inamamkin yada abbansu hajiya yake ganin zama zaiyiwu ahaka gashi yanason komawa gurin aikinsa ammayan tsoran kada yatafi baya tahaihu yasamu anty nana wadda itama yanzu tanada tsohon ciki yace anty nana dan Allah konatafi kadakibari basma tagane jidda Allah banda karatun jidda da kauye zankaisu anty nana tace kanajin tsoran basma zance koko santane yamaka yawa gara kafitar da gaskiya kasami zaman lafiya inma fushine intayi zatahuce yace sai innadawo tace to kasandai innahaihu dukkansu zuwazasuyi yasallamemu yatafi tosai Allah yasa narigata haihuwa yata mace abbansu yayi murna ammabaizoba saidai yaturo kuma anyi komai satinmu biyu anty nana ta haihu dama kafin yatafi yakafamin watasabuwar dokar ya cite waccan cewa yayi yanzu zan iya kiransa koyaushe nakeso ammakada nayarda muhadu da basma inyaji ance munhadu tonice sila kumazai dauki mataki maitsauri kaina nadubeshi bancekomaiba yace kinyishiru nace to ammakabani aiki maiwahala ammazankiyaye saidai kuma innitazo tasamu har gidafa saiyace inanufin kadaki bari tagane alakarmu dake murmushi kawainayi irinnatakaicinnan nace to kwanci tashi saida yayi wata shidda sannanyazo gidanta yasauka lokacin fiddausi sunan jaririyata kenan watanta biyar saiwashe gari dasafe saigashi tela yazo yana gwada yara yinufom din islamiyya zansasu nanko suka ruga suka rungumeshi yadaddau kesu yasauke sannan yanufoni da fara a yanacewa ummansu hajiya maman fiddausi ingani wata biyo yarungumeta yanacewa wadanan kyawawan idanun irinnakine Allah yasa tagado hakoranki itama tasha hakorin makka irinnaki nace zuwa babu labari yace kedai bari jiya nasauka yanzudai inason yin break fast ne naje nashirya masa kunu mukayi kuma da kosai yacika cikinsa wannan karon yana zuwa yaci abinci ammabaya kwana hakaduk yadameni kamar bashida mata dakansa yace inshir zaisoma koyamin mota nakoji dadin hakan kodan kai yarana makaranta dake inada hattara cikin satibiyu nasoma tukata dakaina saidai andauramin lamba L kwatsam saiga hajiya shiwa tazo gidan dady anty nana tatareta da abinci cikin sanyin jiki tace takoshi tazo gurin alhajine anty nana tace to yana bacci saidai kijirashi cikin zuciyarta takecewa itada gidanta da mijinta yau anabata umarni anty nana taganeta kodan kamarsu da husna koda yatashi saida yaci yasha sannan tace yana da bakuwa baitsammaci itaceba donhaka yashamamaki sukagaisa ta tsugunna gabansa tanakuka cewa tatuba yayafe mata tasan tamasa laifi yace Allah yayafe mana tace kanemamin gafarar bello sannan inda hali kamaidani dakina wallahi inacikin wanihali tunda akatsare babanmu shikenan nasir da nazir suka kwashe kudin babanmu tareda duk wasu takardunsa masu amfani sukagudu saudiyya sunyankewa babanmu hukuncin daurin raidarai gashi duk dangi sungujemu saboda lokacib da mahaifinmu yakekan giyar mulki da kudi mungujesu tasake rushewa dakuka dady yajinjina lamarin sannan yace Allah yasauwaka yanzudai gaskiya batun maidake sainayi shawara anty nana tafito hannunta rikeda yaya sunan yayansa yasa ma yaron wato abubakar shine suke cemasa yaya yanaganin babansa yasoma kuka saidatakaishi shiwatace danwanene yayi murmushi yaronane takalli yaran cikin tausayin kanta tadan karyar da wuya Allah yaraya yace amin tashizanyi inje gidan basma aisuna gariko yace eh tafita tatafi karkasara tanufa dancan tasani kofar falonmu tamurda tashigo sannan tayi sallama lokacin haja yara sunadakin baba tasalla tazomana kwana biyu kuma yanaso taga likita saboda kafa funta kuma haryanzu saidai yazomana bayakwana yaudinma baidade dazuwaba wai bacci yazoyi nace yazauna inkawo masa abinci saiya jawoni jikinsa wai infadamasa wanne turarene nake shafawa har basma tasoma tuhumarsa akai nace nidaito bari nakawomaka abincin munacikin hakatashigo Da sallma nadubeta dafarko nazaci basma ce dan kamarsu daya daga bisani sainaganta babba abban su hajiya yadubeta shigo hajiya tadubeshi gashi tanayi kamar mara gaskiya tace a a dama gurin basma nazo yace aibatanan bari insa akaiki yakira direba yahadasu saidasuka tafi sannan yatuna lallai yau likizai balle yakasa sukuni itako tana mamaki aure bello yakarane kokuwa ya abinyake basma tayi murna sosai lokacin da taga antynta itama antyn tayi murna sannan tashaidawa basma abubuwan dasukafaru kuma mayanzu tazone taroki dady yamaidata zatazauna lafiya danyanzu takoyi darasi basma tace amma anty yanada matafa gashi yarinya batafi sa ataba gashitana haihuwa sunaji dajuna shida ita kinaganin zaki iyazama dasu tace zanzaunamana auta kinsan ha ula in danashiga kuwa sunazir fa harshigomin sukadinga yidadare zamin fyade basma tadafe kirji tareda cewa kafinsugudu tace saunawa harbanaso dareyayi niwannan bala i ni shiwa basma tace Allah yakyauta masifa shakikanka acesuna binka shiwatace shiyyasa nace bari inzo inyihakuri yamaidani bagashiba kema kinazama da kishiyarki lafiya basma tazaro idanu kishiya ainibanida kishiya tace gidanku nacan karkasara nannasomazuwa kumashinema yabawa direba damar yakawoni basma tace inajindai gurin abokinsa yaje dan uwansu kaizance kinsan narude shiwatace shinenaganshi tanzaune ajikinsa to inaga dan uwansadinne nagani basma tace anty Dan Allah kadaki kawomin rudani tace to kidai bincika basama duk hankalinta yatashi dukda cewa takiyarda taciro waya takira wayarshi yadaga yace yadai my love yadaidakene ammashikansa yanacikin rudani yasani yau asirizaitonu takatsetunanin sa dacewa kana inane yace gidan dady tace kunhadu da anty ne yace eh ninace akawota daga gidannana karkasara tace gidan dan uwanka yace nan wadannan tambayoyinfa tace a a bakomai takashe tadubi anty tacekinjiko ninasan wanene mijina gidan dan uwansane anty tace tokidai sa ido itakuwa basma tunda anty tazomata dalabari takasa sukuni batadai nunamasa komaiba shima baiyiwani daridariba baretagane saidai yatabbatar taji itakuma abinda yasatake zarginsa intatuna yanzu bayadamunta kamar lokacida suke america yinwannan tunanin yasata cikin rudani wata ranar juma a tadauki mota misalin shabiyu rana tanufi karkasara awajan gidan ta aje motarta tashiga tasalla tasamu aharabar gidan tareda yara sunawasa harda fiddausi takalli baba tasalla dan Allah mama matar gidannan tanaciki tasalla tadube ta haba yannan inmabazakimin sannuba aikyayi sallama ta tabe baki mamakena to tanaciki tace itananan amma mijinta natare da ita taceto dan Allah shigakice tayi bakuwa tace to ammanan gaba inkinje wani wagurin kikeyin sallama kodon kankima badanwaniba taduba dakin jidda batanan sannan bata falo tace shiga falokijirata tunda tashigo falo takejin kamshin mijinta kodan tazauna agidanne takejin haka tatashi taleka kofar dakin maigida amma labule yatare takoma tazauna tajeta wuindo taleka mijintakuwa shida matar dayecewa tadan uwansa tanashafa masamai da alama wankama sukayi tare dan itama tanadaure datawul kuma hatta gashin kanta ajikeyake gashi kanta yasoma juyawa dakyar tabi bango takaikanta falo tazauna tasota tafi ammasaboda kadayamata musu tokenan yanacin amanar dan uwansane koko matarsace dantaji waccan tsohuwar tace mijinta yananan tokuma inma matarsace yaushe ya aureta lallai tayarda dari bisa dari ba abinyarda bane dubi wannan cin amana hm nikumanace kodai kinyaudari kanki da kikayarda cewa baz amiki kishiyaba mukwana lafiya saibayan wata daya zakuji karshen [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Tunaninta yakatse daidai lokacinda yafito inabiye dashi rikeda turare dakuma darduma inacewa kaga abbansu hajiya dawo bansa maka turaren nidashi duk mukayi turts tamike tsaye tayikarfin hali tarike kugunta tace dashi bello kenan indabakamin hakaba dabaka cika da namijiba matar dan uwannaka kakebiko yadaga mata hannu dasauri jin zata zargeshi yace matatacefa tasake firgita matarka ce yakasa magana tayi wata irin dariya irin wadda intakaici yayi maka yawadinnan tace har kana iyagayamin matarka bagarama aceta dan uwannaka bace Tazari makullinta tafita kafin kazo indanake kazomin da takardar saki danbazan zauna da maci amanaba tafita yabita dasauri yanata kiranta bata tsayaba yabita nidaiko ajikina wai antsikari kakkausa dama nafison tasani nagaji da boyan dayakemin kamar mailefi shiko yanazuwa waje hartashiga mota tafizga shima yadawo yashiga tasa ikon Allahne kawai yakaita gida saboda matsiyacin gudun datakeyi haka yakebinta bamba tubamba tana kashe mota tafito shima yafito duk wajesuka aje motocin dagudu tashiga gida yabita yariketa haba basma wannan wanne haukane zakikashe kanki abanza saboda kishinbanza tadubeshi cikin dagawar murya inkashe mana kanada asarane tafizge dakarfi sakarmin hannu da Allah maci amanakawai yabita har dakinta inda tashiga kangado tana kuka nayar da duk wandayace namiji ubane zaimutu maraya kabani takardata inkaragaba tunda kasa narabu da dangina Haba basma hekace keba musilmaba tsoran hakan yahanani insanar dake inkince nazamemiki badan goyoba kinyi butulci auran danayi baisanacanza mikiba konarana daya sonki dakezuciyata bairaguba saikaruwa dayakeyi yarinyarnan karamace bani ita akayi kindaisanni datausayi bazan iyacewa a aba taimakonta nayi tasauke ajiyar zuciya tareda rage sautin kukanta jintasoma saukowa saiya isagurinta yazauna bansan tashin hankalinkine hiyasa banfadamikiba kacuceni tafada cikin kuka ynasani kiyihakuri yanata lallahinta ammataki hakura yadubi agogo yaga uku yace a uzu billahi kinga banyi sallarba har lokaci yayinisa yanufi bayinta yayo alwala yayi sallah yacigaba dabata baki batakuma tankashiba tunaninta tun yaushe akayi auran shizata iyacanjinshi ko karba karba dawata mace ya isowajenta kemakije kiyi sallar bata tashiba kumabat tankaba saisabon kuka datasaki sannan tace Allah ya isa tsakaninadakai yadubeta basma harda zagi tace kacancanci duka agurina tun yaushe kayiwannan aurannacin amana inba ajimaba kasallameta danbazan iya karba karbarka dawata mace mara ajiba inkuma hakabaimakaba tosaidai kasakeni intafi donka karya alkawarina yazauna kusada ita karkiyimin haka munyi aure tuni haihuwarta biyu takuma dubansa kace yayanta biyu kenan tunbaka jimada higatsaka ninada iyayenaba kaci amanata yamike tsaye kiyihakuri haihuwartace biyu Amma yayanta hudu domin haihuwarta tafarko yaya uku ta takatse shida cewa hudu hakika kacutar dani yandataja maganar cikin wanisauti hiyasa shidubanta tazube kangado asume cikin matsanan ciyar gigita ya isa gurinta yakira likita awaya lokacinda yazuba mata ruwa numfashinta yadawo saidai bata dawohaiyyacintaba likita yayimata allurar bacci yafita yayi sallah yadawo ranar shida ita babu wanda yatuna ci dasha ukun dare tafarka sabon kuka tatsira irin maicinrai dinnan yayiyai ammataki yinshiru karshe yatasata agaba datagumi yasani kodawasa bazaice zairabu da itaba saboda so dayatak itayakewa kodayadawo sallar asuba bawani canji hakasuka yini yanason fita ammakada tagakamar wajan jidda zaije yanzuma haushin jidda yakeji dayasani bai auretaba harkasa yadurkusa mata ammaduk maganar datazo bakinta hakatake cabamar akarshe tace indolene saiyazauna da ita tosaidai yaje yasaki waccan kuma gabamta zaiyi sakin saboda itayanzu duk furucin dazaifito daga bakinsa tadaina yadda dashi inkuma yaki to saidai yasaketa tace kuma yafita batasan ganinsa sai inya aminince da dayan biyukuma tabashi zuwa goman nasafen inbaizababa zatakaishi kotu haka yabar gidan yanajin sautin kukanta mukuwa munkwana mun yini gashihar munkusa kwanciya baishigoba tun fitar jiya hajiya sarkin kawazucin babanta duk tadameni umma abbanmu yakomane nace a a baizobane yaje kauye tace nima inason gurin haja nace zamuje tunda gomatayi nayimusu wanka nasamusu kayan bacci dama tunda baya kwana damu cikin yayana nake kwana nakwantar dasu sannan nayi shafa i da wutiri nagama addu o i nakalli agogo shabiyi natashi naje tsakiyarsu nashafesu da addu o i kowanne nashafa masa nimanashafa nakwanta bacci yasoma daukata zuciyata tana zikiri kawaisai nagawal ankunnamin wuta cike da tsoro nace innalillahi wa inna ilaihirraji un nakai dubana bakin kofa muka hada idoda abban su hajiya nace sannuda shigowa namike zaune duk yafita hayyacinsa bai amsaminba nasakko nazo indatake yazurawa yara idanu anawa tunanin dankwana dayinin dayayi baizo gunmubane yasa yadamu sainace abban su hajiya kadakadamu indomin bakazo bane inafatan daitahuce yakalleni nakusan minti daya bansan meyake tunaniba sannan yajuya bayanshi batahuceba sannan yaci gaba jidda dan Allah intambayeki zanfada maka gwargwadan abinda nasani inhar nasanidin yasaike ajiyar zuciya ki kaddara kece naganki inatsananin sonki sai mahaifinki yace inkin aureni bashi bake saboda wanidalili hatta danginki saikiyarda dasharadin bazan sake aureba saican gaba kisamu labarin nasake aure yaya zakiyi Nace zanjure in dauki kaddara sannan inyi kokarin daidaitawa da dangina don gyara kuskuran danayi hakannan inhakance tafaru kaina kafin inzargeka zan fara zargin kaina dalaifin bijirewa iyayena shiyasa nadama tazomin inbayan munyi aurene wani dalili yagifta kuma kekadaice zaki iyafiddani sainanemi kifiddani saikikace sharadi bazan miki kishiyaba saboda taimakon dazakimin yananufin kirabu da danginki sai inyarda dagabaya kuma sakikamani da karya alkawarinki bayan kincikanawa yaya zakiyi kuma wanne hukunci zakiyankemin zufa tarufeni nace zan hakura dukda kayiba daidaiba zankuma yafemaka domin Allah yanason bayinsa masu yafiya girgiza kaiyayi kinfadi sanrankine domin ku mata kuntsani kishiya inmake naki hukuncin kenan tonabasma yasaba dama tabani inzaba koke ko ita mecece taki shawarar kaina yasoma juyawa nalumshe idanu indolene kazabi dayacikinmu to itace zakazaba domin itace abinsonka nitaimakonakayi nimanajuya masabaya inakallon yarana nacigaba dacewa bazan manta da halaccin da kaminba aduk indanake hakanan inzantuno tarihina dole intunadakai kuma zancigaba dayima addu ar samun zaman lafiya da matarka nimakasani cikin addu o in samun nagari kamarka wandazai rikeni da yayana sannan inzama daya dagacikin matanka a aljanna yace kinaganin inmunrabu zan barmiki yaranane nadubeshi dasauri hawayan idona yajika gaban rigar baccina nace bello nasan bazakaso inbar yayana ahannun kishiyaba domin kanda tabon nima inada tabonshi natsallaka naje gurin yayana tareda rungumesu gabadaya kamar inajin tsoran kada yakwashesu tunyanzu dukkansu saida sukamotsa saboda rukon danamusu lokaci guda kuma kuka maikarfi yakufcemin yazuba mata idanu kalmarta takusa dakarshe tanata masayawo acikin kansa karokamin Allah yabani nagari kamarka yasake dubanta jidda tanada mutunci hakika duk wanda yasameta bazaiso rabuwa da itaba yakalli yaransu duk tausayi sukabashi har ita yafita yana fadin saidai take wanizabi bawannanba gida yakoma amma dakinsa yanufa darannan dukanmu uku babu wanda yayi bacci basma kwana kuka m b dani kwana sallah nidai zabin Allah nakenema yayimin mafi alkairi garayiwata shikuwa sauki yake nema gurin Allah dakuma mafita dasafe gidan anty nana yatafi yashaida mataduk yanda sukayi da basma dakumani tace kada kayigigin rabuwa damatar mutunci saboda kyan basma kyan haliyafi kyan fuska shawarar dazanbaka kagayawa yayarta hajiya shuwa tunda itataji radadin zaman gidansu inhar nadamar gaskiya tayi tozatiyi matafada yace ance tana kundila gidan wata kawartako anty nana tace eh ga lambarta databani tace inbawa babanku nan ya amsatun agidan yakirata jikinabari tadauka tazata dadyne yace shine bello yafada matakomai tace tanazuwa tasamu basma kudun dune cikin bargo tace kitashi mara hankali kinsan halin da rayiwa takeciki kuwa dakika zabi rabuwa damijinki bazawara nawa take yawo kantiti amma mazan suna kyamar auranta Saboda abinda yarabosu daga gidajansu to barikiji inkina takama da kyaune wata kyakkyawarma yau akahaifeta nangaba kadan maza da damazasu gakinmusu tsufa mijinki ya auri sa ar maama kidubi misali dani inatakama da kyau da kudin babanmu yau inakudin ina babanmu sannan mijina ya auri sa ar husna sannan yanzugashi binshinake inakuka inarokon yamaidani inkin bar bello zakiyi nadama maza nawasukayi aure aboye ke inkingama namiji yanaboyewa matarsa aure bata garibace tokimatsa inyasakeki saikikoma abuja gidanacan bakowa hattada maigadi yagudu sauran kaya yan sanda sunkwashe daidaida keke babu cikin gidan basma tayishiru tasan gaskiyar antynne ammabatace komaiba antyn tatafi todayazo yakebata baki tasauko saidai komaizatayi tanayinsane cikin fadafada duk kwanakin baizoba dan yanaso hankalinta yakwanta nikuwa harnasoma shirya kayanmu nasauke akwatuna nashirya kayanmu nasawa baba tasalla tace yaya nace inazaton zamuje kauyene itama tashiga shiri duk kwanakin sukusuku nake inatunanin yanzu takardace tarage to yabini da itacan kauye gobe tafiya zanyi saidai zanrokeshi yasanar da mahaifina balaifina bane kada yadauki mummunan mataki kaina lokacin danake sakaduk wadanan abubuwan inazaunane abakin gado duk narame rashin walwalata yasa yara duk sunkasa sukuni ga fiddausi zazzabi yarufeta tunjiya hajiyama yanzu datazo tamin lakaf ajiki zafi naji jikinta bansan hawaye nazuba a idanunaba kuma bansan shigo warsaba saidai naji lallausan hannunsa yana shafe hawayen idanuna nadubeshi shima ya rame nace sannu da dawowa ya dauki hajiya yaya naji kamar batajin dadi nace inazaton hakan fiddausice ma takwana da zazzabi shima yazauna bakin gadon kin kaita asibiti ne nace a a balokaci inmun tafi zan tsaya agarko inkaita asibiti kadamujenan subamu allurai gashi mudayau mukaso tafiya saidai gobe cikin rashin fahimta yace inazaku gakaya duk gidan abir kice nadubeshe abban hajiya kaima kasan bazan iyazama garinnanba karatu wanda nasamu Allah ya amfana saidai dan Allah kaje kace da baba balaifinabane yatsuramin idanu sannan yayi murmushi haba jidda ke anaki haukan zan iyasakin ki ya murmusa indolene inzaba tsakanin kyan hali da kyan suffa zanzabi kyan hali mutum uku nayiwa kacici kacici duk sunce kyan hali bare kema jidda kina da irinnaki kyan basma fari zata nunamiki najisanyi amma afili nace inbatafa huceba dole kahakura yace tahuce umman hajiya wannance silar warwarewar dukkan matsalolin dady ya yarda yamaida shiwa saidai gidanta da banne kuma yabi shawarar bello ansaka na urori batare dasanintaba abban su hajiya yakoma aikinsa bayan yasake kwantar da hankalina to ashewannan tafiyar da yayi yanasone yadawo da aikinsa gida saboda ansake sabuwar gwamnati yanaganin kuma za a dan samu kyara danhaka shima yana bukatar taimakawa gidansa na na ibawa yakammalu katon gida yayi kanashiga kasan maigidan maisan yarane yazuba komai Sabo kuma iridaya sai basma takafa masifa cewa yayazaya samana komai iridaya wannan yanuna so iridaya yakemana donhaka saiyaba kudi dubu dari biyar yace takara abinda takeso dama itayafara kaiwa sainima yazo yakaini nida yara nayi murna sosai saidai nace masa ni inatsoran zama da basma yace kada indamu kowa dagefanta yarane gurinsu ahade nace to Alla yakara arziki yasa zamuyi nisan zango yarungumeni yace amin yabani cek naduba kudi dubu dari biyar nace namenene yace in inaso zankara wani abun nace haba abban hajiya zaman duniya bana kiyamaba aiwannan ya isheni kabarsu inyawuce wannan yazama kauyanci ma kasanmu a kauyene muke cika guri da ado yayi dariya yace to kidaibarsu hakkinkine kisacikin account dinki kiyi abinda kikeso dashi nadubeshi inana maman maamafa yace meyasa kika tambayeni yacigaba kekadai nabawa banda ita yayi hakanne dan yagwdani nace to raba mana dan banason katashi da rubeben gefe gobe kiyama malamai sun gaya mana duk wanda ya fifita guda dagacikin matansa hakazai tashi yace to zanbata itama [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Walima gagaruma akayi kowaccen mu da jama arta nikam har yan kauyanmu saida na aika direba matan babana wannan karon harda babagaje hinduwa dama tunda muna kusa bata sati batazoba koda tahaihu kayan daki nacanza mata babagaje tunda taga matsugunina tasake shiga taitayinta tayarda cewa idan rana ta fito tafin hannu baya kareta kuma abinda Allah yashirya babu mahalukin da zaicanza takuma lura yanbori da bokaye suna amshewa mata kudine suna gaya musu karya mika lamari ga Allah shine maibiyan duk wata bukata niko najidadin babagaje tazo gurina wannan yatabbatarmin cewa tagane kuskurenta nikuma nayafemata baya anlafa tazo tasameni gefe tace hajiya kuluwa don Allah kiyafeni nagane kuskurena kuma duk masu hali irinnawa sutuba sudaina nace baba nidama tuni nayafe miki wanda nasani dawanda bansaniba harma da wanda zakimin nangaba nacigaba dacewa inasone inyikoyi da wani sahabin manzon Allah wanda Annabin rahama yace yanzu dan aljannah zaishigo sahabbai sukatsaya suga wanene zaishigo saisukaga wannan sahabin sau uku anahaka wani dagacikinsu yabishi daonyaga wacce irin ibada yakeyi da akaceshi dan aljannahne saiyaga to aimashi yafishi ibada karshedai wannan sahabin yatambayeshi irin aikin da yakeyi saiyace mishi nakasance zuciyata atsarkaketake banakwana dawani kumabana tashi dawani hakanan duk wanda yamin laifi tunkafin yanemi da inyafemasa nake yafemasa naceto babagaje irin wannan halin nakeson inyi koyi tace nimazan kokarta Allah yayimiki albarka dazasu tafinayi musu shatara ta arziki bare kawata binto danajata toilet dina saboda mutane nafada mata kudinda abban hajiya yabani nakuma nemi shawarar abinda zanyi dasu banda abinki kuluwa kudake birni aikune kukasan sana a saidaiko ingidan gona zakiyi adingamiki kiwon kifi da kaji irinnakwai shi yaya ado keyi kinga yanda yakarbeshikuwa bareku abirni zakisamu alheri na amince cikin zuciyata kuwa nadauki aniyar sama ila mijinta zandankawa komai don yanada amana sukatafi muna kewar juna Basma kuwa anshiga kasuwa andebo kaya nasawa dana daki tanata fasamin kai adole ita miji yafisonta har yabata kudi baibanba batasakarma yayana fuskaba basazuwa gurinta amma yarta maama da gari yawaye zatayo gurina mai aikinta tazo tayitayi yarinya taki tafiya innace kibartaman saitace mamanta tace kar in barta akarshe dole tahakura tabarta asheduk wannan jida maaman datakeyi batasata islamiyaba sai boko nayo mata rijista tashiga binsu uwarma bata saniba saidagabaya donhaka harda kai karata gurin babansu saiyace mata tabarni da halina agabana yafada matahaka niko bandamuba tunda inkaji ance halinka ko aniyarka yabika kana fada to halin ko aniyar bamasu kyaubane inmasukyaune wannanma ai addu ace zamannamudai gashinan daditadai kowa da gurinta hakanan inazuwa makaranta bancika zamaba wannankuma baihanani indawo inyiwa mijina abinciba aduk ranakun dayake gurina itakuwa saikishin banza komai saidai masu aiki suyi hatta gyaran dakinsa nikuwa innice zangyara har falonsa insamasa turaruka inkaga mata sunashiga sunafita to kayan matane hadiye wannan manna wannan lika wancan niko narikewa kankana da kunin aya da dabino dakuma yayan itatuwa saikadan dagacikin magungunan danatabbatar da ingancinsu hakamukaci gaba dazama nidai kullum zanshiga da sallama ingaidasu takan amsamin cikin isa dagadara nataganin isartace ko tsorontane yasani nakezuwa har wajenta ingaisheta amma agurina inayine kawaidon Allah Babba da yaro inabasu girmansu duniyarma nawace inmai tunani yayi tunani inazaune yashigo da sallama maama tace hajiya zomuyiwa abbanmu tubuli wayuhu lihullahu tida kinga yasa sabon kaya mukasa dariya ni dashi yazauna dama innagahaka magana zaiyi yadubeni umman su hajiya yarasunyi hutuko nace eh yace dama basma keson kai maama ingila tayi hutu nace kozakishirya kutafi nibani da lokaci damunje nace kagani ba ayihutun islamiyyaba damunje ammakada kadamu in anbude bizar ummara zankwashesu muje yamatso yarungumeni yaradamin akunne inkinje saiki rokowa fiddausi kanne yan uku nayi masa harara irintawasannan yace idanunki dinnan suna burgeni saimukaji su maama sun kwashe da dariya ni namantama suna gurin maama tace zanbiki umma nace to yarinyar bataso tafiyaba amma basma tatafi da ita baruwanta da islamiyyan yarinyar satinsu hudu suka dawo tajibgowa maama tsaraba ammako alawa batace inbawasu hajiyaba shikanshi saisayayi mata magana tace ainimazamu sunasamun hutun islamiyya kuwa mukayi saudiyya nayinayi tace yarta bazako inaba da kuka mukarabu munyi ibada yanda yakamata dazamutafi kuwa muma munyo tsaraba dama tunmunacan yake damuna waiduk gidan badadi mudawo shikanshi saidabananan da yara yasan muhimmancina zuwa yanzudai bazai iyatantance wayafi so ba munadawowa ko hutawa banyiba yatareni da larurarsa nayi mamaki harnace abbansu hajiya saikace baka da mace acikin gidannan yace to in inada mace kowacce da irintako danabude tsaraba komai iridaya nasaimusu da hajiya da fiddausi shikanshi yasha mamaki yace jidda halinki da banne hakika dana barki danayi danasani mara musaltuwa danakai mata kogodiya maama tace nagode umma niko damuka dawo momyna batabawasu hajiyaba agabana tace to banbasuba nima aiban rokaba nidai nafita watarana abbansu hajiya gurinmu yake inazaune inamusu home work na islamiyya hima yazauna yana tayamu maama tashigo tace umma nima yimin home work din momy bata iyaba saiyakalleni ta iyamana aiki takeyi maama sarkin wayau tace abba itafa tace bata iyakaratun islamiyyaba innamanta batakaramin nace to zonamiki yaudagobe sai Allah hajiya shiwa anzama nakirki tashiga islamiyya tsakaninta da anty nana sai mutunci da zumunci sannan tanayiwa basma fada tarike mijinta tagaya mata banda shida mahaifinsa sunada mutunci dabazasu rikesuba nikuma tana mutuntani daidai gwargwado duk sanda tazo gurin basma zatashigo mugaisa nima inabata kimarta ta surukata cikin lokaci kankani gidan gonata yabun kasa munzuba kaji nakwai dana kiwo gakifi harda raguna Allah yasawa abin albarka yauma nasa akawo mana kajine da kwai Dakuma kifi daidai naraba na aikamata saigata kece darabo lallai kinsamu shiga nadubeta cikin mamaki togashican kicin saikisake rabawa tace bazanshiga kicindinkiba saidai kifito dashinan nace nanfadaya gaskiya bazantashiba inkingacewa nabaki kadan to kikawomin wanca kidauki wannan tace to zaizo nagaji kinzo kin aurar min miji sannan kinfini shiga kodan kinga kintule wadanan yaran bantanka taba nazauna kan kujera kamar anjefo abbansu hajiya saigashi yace lafiya nake jin hayaniya tace munafiki jatambaya mana aidama kasaba shirya kinibibi da mugunta inbahakaba yazaka kawo abu kacewai taraba nufinka dan tafi yaya cikin daurewar kai yace waikanme kiketawannan sababinne tatura dankwali gaban goshi tajuya masakeya yadubeni meyafarune jidda nace dama nasane angyaromana kaji guda goma daga gidan gonata harda kwai da kifi naraba akakaimata shine tazotace batayardaba nacuceta shinenace to gashican akicin taje tadauka shine ita a a saidaini naje nadauko mata yayi murmushi sannan yadubi basma yace haba my dear wannanfa fadan karfin haline kyautafa tabaki banine nasayaba tajuyo aidama shegan neman sunantane yasata kawomin tadauka tawatsomin ajiki har kwaina fashemin gashinan kune mayu bakwacin nama da kwai kina kallona kinsan nafikarfin kibani kautar nama yadubeta afusace ke bakida hankaliko tajuya zata tafi yajawo mayafinta tabaya ransa abace nazodasauri nakama hannunsa taredacewa yihakuri maigida ninayafe mata kaidai zomuje toilet katayani nawanke karninnan yadubeni cikin idanu nakarkada idanuna irin yanda nakula yanaso yasaki basma yabiyoni tace ohodai nabanza nadai bataki nace aiyanzu zaiwankeni takuma fusata tace nabanzadai munsan komai yace mekukasani najashi ciki inacewa kadakadamu mukashiga ciki inacewa abbansu hajiya bansanka da fada damaceba kokaima matsoracinne yace kamar ya nace ragon namiji shike fada da mata yace to fisabilillahi dan kar nazama rago saitatakaki ina kallo alhalin ke alkairi kikayimata nace to ainayafe mukashiga bayi shine kuwa yacudeni cikin kwanakin rigasukashigayi nibansanibama saida tazo ranar da dare dakinta yake saiyashigo mana saida safe yasamemu muna kallon suffatus salatun nabiyyu wato yanda Annabi S A W yakeyin sallah ake suffantawa shine shima yazauna mukekallo dayara saigata tashigo dakayan bacci nadubeta kamar nayimata magana saidai nakyaleta don batayi sallamaba tadubeni fadi abinda kikayi niyya mara kunya don nagakinso yinmagana namaida hankalina ga kallo tajatsaki kintaimaki kanki dakikayi shiru doba gurinki nazoba tadubeshi cin amanarka yayi yawa to inbakabasaniba intunama yau dakina kake yace min jidda wacce tashace wannan nace kaset din sidi nenasaya tanata magana yayi matabanza nasan yakikulatane don ganin yara ta oho kodayanzu kamin wulakanci kanuna kafisonta da wanne irin zagine bakamataba agabana kace ita kazamace kucakace taimakonta kayi yar kauye hakakace inka kwanta da itama kamar kayi amai kunsan shaidan ance baragobane sainaji raina yabaci nakashe T V nasoma kwashe yarana yace da ita inbata fitaba zaya mugun batamatarai nandai nabarsu suna sa insa koda nakwanta sainasamu zuciyata da yadda da abinda basma tafada donhaka kafin safe nadauki zafi koda yashigo dasafe nakasa ko dubansa haryafita dakinta yadawo nawa baigane kainaba gurin kwanciya kuwa tunda yaga najuya masa baya yasancewa lallaikam abinnawa yakai inda yakai danhaka yakunnawuta yace intashi muyi magana inatashi yace infadamasa duk abinda keraina yacigaba dacewa nikadai nasan halinda nashiga kwanakinnan biyu dakika nuna bakyayi dani saiyanzu nagane shirman banza nakeyi tunda bantantance wanafi soba cikinku munyi rigima da basma fin sati bandamuba ammake cikin sati biyu naka sukuni nace abban su hajiya kayishiru kawai nasan kagayan kaskiyarka fiye da karya basaudaya kagayan basma kake so ba yatareni da hakanake gani ammayanzu wallahi tallahi sonki nake fiye da kowacce mace aduniya yarungumoni kinada halayen danakeso basma batafiki komaiba saifari da dogon hanci ammake kinada kyawun hali tsafta iya girki kuladani wajan kwanciya yiwa yara tarbiyya hakuri yafiya iya mu amalada jama a kebazasu lissafuba nace to meyasa kace mata inkakwanta dani kanaji kyamata cikin shagwaba nayi maganar yasomayin wasanni dajikina taredacwa baikamata kiyarda dawannan batunba saboda yanda nake rikicewa in inashakar kamshinki sauran batun duk kiwatsar nasan ke meyafiyace kiyafemin duk laifukana nadubeshi cikin murmushi baka taba min laifiba kokayi nakan yafe tun alokacin yace to inaso zamuje kauye musamo cikin yan uku acan kan gadonnan namu maidunbun tarihi [30/09 9:01 pm] Inna👬👫: Nayi murmushi taredacewa inazuci zuci imaka maga nagayanda kasake yin fentinshi tareda yin shinfidu na alfarma yace bazan manta da makarantar muba kimarki a idanuna tanada yawa innatuno yanda nasameki budurwa lallai da ace matadayawa sunsan muhimmancin wannan budurcin nasu dako za a basu kasuwar kwari bazasu bada kansuba wannan itace daraja ta daya da mace kesamu nakwanta ajikinsa taredacewa Allah yasa duk mata sutarairayi mutuncinsu yace amin dan Allah inaso kikulamin da maama kamar yanda kikeyi yanzu dannaga kece uwar kowa kinsan in uwatakai uwa batazama uwar yayanta kawai sunayi abinda yakamata tatsawata zata tsawata nace inkace inkulamaka da ita sai ingakamar ka banbantata dasu hajiya alhalin niduka daya nadaukesu yace nasan haka inadai fadane cikin kwanakinnan kauna yakenunamin sosai bansan me yahadasu da basma ba har tayiyaji taje gidan hajiya shiwa shikuwa yace babiko yakashe wayo yinsa dama yara sunsamu hutu mukayi kauye harda maama kusan satinmu uku sannan muka dawo burinsa kuwa yacika nadawo da ciki munadawowa dady yakirashi kan batun basma yace yagaji da halayenta inzatayi rashin mutuncinta maimakon tatsaya kaina nidanakawota saita dinga matsama jidda dan haka nanuna mata bazaiyiwuba shine tayi yaji dady bankoretaba kuma bazanjeba anty nana tasabaki yace to zaije ammasaitagane kurenta daga baya dakaina nashiga matsamasa yadawo da ita har saida yaso sabamin kanhakan sannan nakyaleshi wasa wasa watanta tara wannan haihuwar sayayi jidda zan haihu kumacan mukaje na haihu yaro namiji yabani zabi nace muhammadu bello nakeso yayi masa huduba kwanansa hudu muka dawo bakaramin suna akayiba shagali sosai basma kuwata gama bin duk wanda tasan zaibashi baki ammayashare saigashi itace bana har kauye gurin su haja da babana dasu maigari sunzo sunbashi baki kuma yayarda amma yakafa mata dokoki kada takuma zaginsa ko zagin jidda sannan tazauna lafiya dashi da yaransa kadata kawo masa yan ubanci agida sannan ta daraja danginsa nakauye inmabazata masa girkiba yaji duk tayarda ranar da tadawo saida yasake hadamu yamana nasiha tunda tadawo tacanza harma nabata shawarar tashiga islamiyya kuma tayarda takanzo hargurina karin karatu zamanmu gwanin dadi muna shawartar juna shikansa mijinmu har wata yar kiba yayi koyaushe cikin annashiwa hakanan kasuwancina yabunkasa inda m b yakara mana jarin miliyan daidai nabunkasa kiwona basma kuwa saitashiga kalla zatayi kuka itabatasan mezatayiba nice nabashawarar bude shagwan kayan shafa namata sai Allah yasamata albarka komai nata yabunkasa gidan mahaifina namusu gyara haka dangin mahaifiyata inataimakamusu hakannan duk sanda naji wani taimako na addinin Allah nakance da basma mubada masallacine makaran tace dadai sauransu tun tanaki hardai tasaba inkuma abinda ake bukata yafikarfin anjihunmu sai injefa aljihun maigidan ince yabada shima saboda jindadin al amarin sai yabude accont mudinga cirewa inbukatar hakan tataso koyaushe nazauna inatuna rayiwata sai inta godiya ga Allah domin yadagani akan makiyana Wata tafiya tasamu maigidan zuwa chaina yace wazata masa rakiya nace zanzauna da yara sutafi sai basma tace a a ninaci girma kutafi zanzauna da yaran kowa yacije jin munata musu sai yace tokubarshi zantafi ni daya yacigaba dolene inzo insake aure dama wata yar budurwa maikyau tana bugomin waya namasa hararar wasa nace to bazamujeba jeka aureta kutafi yadinga dariya dayaga mun zata gaskene basma hartana wallahi zanhadaka dadyne kawai daga karshe mukayi kuri a tafada kaina mukatafi cikin katafaran hotel din munakwance cikin dakin yace dani kinsan Allah har sallar dare nayi Allah yasa tafiyarnan dake zanyi ta dan kullum jinki nake kamar satin da muka fara amarci wai kifadan menene sirrin nazuba yatsuna cikin kunnansa taredacewa sh,,,,,,,,,, saida safe Alhamdulillahi nan muka kawo karshen wannan littafi Allah yabamu ikon aikida darasin dakeciki ameen sannan ina godiya ga Allah daya bani ikon cika alkawari da nadaka Allah yasadamu da alkairi amin